Sashe 103
Zaki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali ya bude ido sai na sauke su a cikin na shi, ta cikin kwayar ido muke kallon juna ni da shi wani irin sako yake aika ta cikin idon da ban wayanci na minene ba, ni ko hawaye sai aikinsu suke a idona. Wani lallausan murmushi yai min ya kai hannunsa a fuska ta share min hawayena sannan ya kara matsowa kusa da ji yai min masauki a kirjinsa, rumgume ni yai kamar wata yar baby sai juyani yake a hankali irin yadda ake yi ma yara. Ni kuwa na samu damar yin hawaye iya son raina, sai na ji dumin bakinsa a goshina, ya sumbace ni ba normal sumbata yai min ba yadda yake dora lips dinsa a goshin nawa ya sotsa ya dauke kamar zai janyo jinin goshin nawa ya sha ne, sai kara matseni yake a kirjinsa kamar wani zai kwace masa ni, a take jikina ya fara rawa domin ba a tana rumgume irin yadda ya rumgume ni ba. A hankali ya dago fuskata shi kuma ya duko da fuskarsa ya sumbaci tsinin hancina, ya sumbanci kumatuna sai kuma ya sake komawa ya sumbaci goashina kamin ya hade bakina da na sake rumtse ido ina jin wani irin kyankyami da kuma faduwar gaba a lokaci daya. A hankali yake shan lebena na kasa sai kuma ya yai sama da bakinsa ya sha na saman.
ALIYU POV.
Tana da soft and sweet lips Aliyu mutum ne mai son kiss sosai, ji yake kamar yana shan wata madara a bakinta, har Lumashe ido yake yana budewa, sai ya fi jindadi da kwanciyar da zakin lips sumbatarar a yanzu fiye da yadda ya sumbace ta a last time a kitchen wata kila saboda ya fi bukatatar a yanzu ne ko kuma saboda ya fi kwanciyar hankali da sakewa ne. Ya dauki tsawon lokaci a haka kamar ita da shi za su dauwama a haka ne sannan ya sake ta ya dago yana bude idonsa da su sauya kala ya jingina goshinsa saman nata yana ta kallon idonta da ke rufe sai shima ya rufe idon yana sauke numfashin a hankali.
“Taso mu yi alwala mu yi sallah”
Ya fada yana bude idonsa, kokarin dagawa tai daga jikinsa sai yai saurin bude idon ya rigata sauka daga kan gadon ya cire babbar rigarsa ya aje gefe ya bude mata bandakin. Takawa ta fara yi a hankali yana ta kallon fuakarta kamar zai hadeta har ta karaso kusa da shi ta shiga bandakin. Shiga yai ya kunna tap din ya tara hannunta ya wanke mata ya tara hannunsa ruwan suka taru ya kai mata a baki ta kuskure sannan ya shaka mata hancin da kansa, ya wanke mata fuska, hannu har ta kai ga shafar kai, ya kwakula mata kunnenta sai kuma ya dagota ya tara kafarta ya ya wanke mata dayar ma yai mata haka sannan ya sauketa ya sumbaci samman gashinta. Shi kan sai da ya tabbatace wani bangare na jikinsa sannan yai alwalar ya fito ya sameta bakin gado zaune.
Carpet biyu ya shimfida musu tashi tana gaban tata sannan ya fita daga dakin zuwa dakinta wardrobe ya bude inda aka zuba mata duka kayanta yai ta ya mutsa har ya samu hijab ya dauko mata ya dawo dakinsa, fa kansa ya saka mata Hijab din sannan ya matso da ita ya kawo ta gurin carpet din ya tsayar da ita kamar wacce aka ce masa bata gani, har sallah ma ji yakd kamar yai mata domin yau son ta a zuciyarsa na musamman ne. Sai da ya fara ikama sannan ya kabbata. Raka biyu sukai suka sallame sannan ya daga hannunsa yai ma Allah godiya yai musu addu'a ya shafa ita ma ya shafa sai ya juyo ya kama goshinta ya karanta addu'a sai ya sumbaci goshin, kamin ya saka hannunsa ya cire mata hijab. Tashi yai yaje ya dauko wata leda da ke gefen gado ya bude mata gassashiyar kaza ce da madara irin fresh milk din nan mai kyau. Da kanshi yaje ya dauko cup daya ya zuba mata milk din sannan ya dauki kazar ya kai mata a baki sai ta kawarda fuska.
“Na koshi”
Be ce mata komai ba ya mika hannunsa janyota ta dawo kusa da shi ya kwantar da ita a jikinsa sai ta lafe kamar wata kanwa, dibar naman kazar yake a baki yana taunawa kadan sai ya dago kanta ya hade bakinsu ya tura mata naman a baki, a dole take taunawa ta hade kamin ta hade ya tauna wani ya sake hade bakinsu ya tura mata a ciki. Madararce kawai ya daga kofin ya kai mata a baki ba tare daya gunda ta ba, sai ta bude baki kadan kamar wacce bata saba cin abinci ba tana sha a hankali. Wacce ta zubo mata a gefen baki sai ya saka halshensa ya lashe da kuma wacce ta tsaya a saman lebenta.
“Kin koshi?”
Ta gyada kai a hankali sai wani nutse kai take kasa, gaba daya ta zama wata solobuyu duk yadda ya juyata yi take.
Tashi hai ya shiga bandaki ya wanke hannunsa sannan ya fito falo ya nufa ya kashe wuta da tv da aka bar musu sake ya dawo dakin.
“Ta so”
Ya mika mata hannunsa, dagowa tai tana kallon hannun sannan ta mika masa nata mai zanen lalle sai da mike tsaye sai ya sumbaci hannun ya juyo da shi ciki ya sumbaci tsakiyar sai halshensa yake sakawa yana wasa da tsakiyar hannunta. Kamin ya kai hannunsa ya fara shafa gashin kanta yana shinshinawa. Jin ta hade yawu da karfi ta matsa baya yasa ya kalleta sai ya dagata ya kwantar da ita bakin gado ya risina daga gurin kafafunwa ya fara shafa lalleta fa farar kafarta mai taushi wacce ta sha dilka. Saman kafar ya fara kissing sai kuma kasan kafar sannan ya saka babban yatsansa a bakinsa ya fara tsusa kamar yaro ya samu sweet. Saurin fisge kafar tai ta tashi zaune sai shi ma ya tashi tsaye yana tande baki.
“Hau gado ki kwanta”
“Aa kasa zan kwanta”
Matsawo yai kusa da ita ya kai hannunsa ya ja lips dinta.
“Kin taba ganin Amarya ta kwanta kasa ranar aurenta?”
Ya fada mata a kunne kamar mai rada sai ya saka mata halshensa a kunneta ya fara wasa da kunnen nata yana tsosa a take ta soma jin ba dadi, sai ta fisge kunnenta daga bakinsa ta hau saman gadon ta kwanta dan dole ta. Wani kasaitaccen murmushi yai ya nufi wutar dakin ya kashe sai ya rage sauran bed side lamp kawai, ya hau samna gadon ya kwanta ta bayanta sannan ya kashe bed side lamp din, gudu ya mamaye dakin gaba daya, baka hango haske sai ta gurin curtains din windows din dakin shi ma ba sosai ba domin curtains din masu kauri ne sosai. Bayanta ya fara kissing yana ta yamutsa gashin kanta na baya har gurin kiyar kanta yake kissing, saurin juyowa tai dan ya daina ashe bakinta ne abunda ya fi bukata a yanzu, a cikin hudun ya hade bakinsu yana sani irin jan numfashinsa yana fitarwa ita numfashin take ja ta fitar sai dai yana da banbanci da na shi nata na wahala ne da tsoro shi kuma na jindadi ne da samun abunda ka dade kana muradi.
Jin wasansa zai fi karfinta yasa ta fashe masa da kuka, tun yana kissing din bakinta har ya sauko gurin wuyanta ya nemi masauki a kirjinta, duk inda ya rika a jikintan riko yake mata bana wasa ba, tun yana mata a hankali tana yin shiru tana amsa sakonsa dan dole har ya fara fin karfin kwakwalwarta, daman can haka yake idan yai marmari baya wasa da wannan babin.
“Aliyu dan Allah kai hakuri ka bari kaji Yaya Aliyu, dan Allah”
Juyar da ita yai ya kifar da ita yai karasa cire abunda ya rage a jikinta, tana ta ta yawo da hannunsa yadda yake so bayanta kamin ya juyo da ita. Jin yana kokarin kaiwa inda take jin ba zata taba iya barin kowa ya kai a nan ba yasa ta fara kuka kamar daman can ta tanadi kukanta ne kawai dan domin irin wannan ranar ta yau.
Addu'a ya karanta sannan ya fara yi da kamar hankali kamin ya birkice mata, babu kalar kukan da batai ba tun tana kiran dan Allah dan Annabi har ta koma hada shi da Momy da Daddy, ta kira Nana can kuma ta koma tana hada shi da Mama Fulani amman sam baya ma jin ihunta balle har tausayinta ya shiga ransa, shi be tana tausayin mace a wannan bangaren ba.
Sai da yai kwanka sannan ya kwanta bayanta ya saka ta a kirjinsa ta bayanta ya rumgume yana jin sani irin son ta da kaunarta na masa yawu a zuciya da jiki da duka wani guri da jini da numfashi yake shiga.
Kiran sallah asuba ya tashe shi sauka yai daga kan gadon ya kunna wutar dakin wanda hakan yasa Ataa ga bude idonta ta kalleshi, zuwa yai ya yaye blanket din jikinta sai ga babu komai a jikinta, daukarta yai ya shiga da ita bathroom ya hada mata ruwa mai zafi ya saka a ciki, kana ganinta kasan bata da wani karfi ko kuzari a jikinta, ba zancen kunya ko wani abun take a yanzu ba, ta wani zama kamar ba ita ba. A cikin ruwan ya barta sai da yaje masallaci yai sallah ya dawo sannan ya sake lekowa bathroom din sai ya sameta a cikin tana lumshe ido alamar bachin take ji har yanzu.
Wani lausayinta ne ya kama shi ya san abunda yai ko Rahma tana kuka da shi wani lokacin balle kuma Ataa. Gashin kanta ya fara rikawa ya tufke mata shi guri daya sannan ya tambayeta.
“Kin iya wankan tsarki?”
Ta gyada masa kai.
“Waya koya miki?”
Ta daga hannu sama domin magana ma a yanzu wahala take mata.
“Mama (Nana)”
ALIYU POV.
Tana da soft and sweet lips Aliyu mutum ne mai son kiss sosai, ji yake kamar yana shan wata madara a bakinta, har Lumashe ido yake yana budewa, sai ya fi jindadi da kwanciyar da zakin lips sumbatarar a yanzu fiye da yadda ya sumbace ta a last time a kitchen wata kila saboda ya fi bukatatar a yanzu ne ko kuma saboda ya fi kwanciyar hankali da sakewa ne. Ya dauki tsawon lokaci a haka kamar ita da shi za su dauwama a haka ne sannan ya sake ta ya dago yana bude idonsa da su sauya kala ya jingina goshinsa saman nata yana ta kallon idonta da ke rufe sai shima ya rufe idon yana sauke numfashin a hankali.
“Taso mu yi alwala mu yi sallah”
Ya fada yana bude idonsa, kokarin dagawa tai daga jikinsa sai yai saurin bude idon ya rigata sauka daga kan gadon ya cire babbar rigarsa ya aje gefe ya bude mata bandakin. Takawa ta fara yi a hankali yana ta kallon fuakarta kamar zai hadeta har ta karaso kusa da shi ta shiga bandakin. Shiga yai ya kunna tap din ya tara hannunta ya wanke mata ya tara hannunsa ruwan suka taru ya kai mata a baki ta kuskure sannan ya shaka mata hancin da kansa, ya wanke mata fuska, hannu har ta kai ga shafar kai, ya kwakula mata kunnenta sai kuma ya dagota ya tara kafarta ya ya wanke mata dayar ma yai mata haka sannan ya sauketa ya sumbaci samman gashinta. Shi kan sai da ya tabbatace wani bangare na jikinsa sannan yai alwalar ya fito ya sameta bakin gado zaune.
Carpet biyu ya shimfida musu tashi tana gaban tata sannan ya fita daga dakin zuwa dakinta wardrobe ya bude inda aka zuba mata duka kayanta yai ta ya mutsa har ya samu hijab ya dauko mata ya dawo dakinsa, fa kansa ya saka mata Hijab din sannan ya matso da ita ya kawo ta gurin carpet din ya tsayar da ita kamar wacce aka ce masa bata gani, har sallah ma ji yakd kamar yai mata domin yau son ta a zuciyarsa na musamman ne. Sai da ya fara ikama sannan ya kabbata. Raka biyu sukai suka sallame sannan ya daga hannunsa yai ma Allah godiya yai musu addu'a ya shafa ita ma ya shafa sai ya juyo ya kama goshinta ya karanta addu'a sai ya sumbaci goshin, kamin ya saka hannunsa ya cire mata hijab. Tashi yai yaje ya dauko wata leda da ke gefen gado ya bude mata gassashiyar kaza ce da madara irin fresh milk din nan mai kyau. Da kanshi yaje ya dauko cup daya ya zuba mata milk din sannan ya dauki kazar ya kai mata a baki sai ta kawarda fuska.
“Na koshi”
Be ce mata komai ba ya mika hannunsa janyota ta dawo kusa da shi ya kwantar da ita a jikinsa sai ta lafe kamar wata kanwa, dibar naman kazar yake a baki yana taunawa kadan sai ya dago kanta ya hade bakinsu ya tura mata naman a baki, a dole take taunawa ta hade kamin ta hade ya tauna wani ya sake hade bakinsu ya tura mata a ciki. Madararce kawai ya daga kofin ya kai mata a baki ba tare daya gunda ta ba, sai ta bude baki kadan kamar wacce bata saba cin abinci ba tana sha a hankali. Wacce ta zubo mata a gefen baki sai ya saka halshensa ya lashe da kuma wacce ta tsaya a saman lebenta.
“Kin koshi?”
Ta gyada kai a hankali sai wani nutse kai take kasa, gaba daya ta zama wata solobuyu duk yadda ya juyata yi take.
Tashi hai ya shiga bandaki ya wanke hannunsa sannan ya fito falo ya nufa ya kashe wuta da tv da aka bar musu sake ya dawo dakin.
“Ta so”
Ya mika mata hannunsa, dagowa tai tana kallon hannun sannan ta mika masa nata mai zanen lalle sai da mike tsaye sai ya sumbaci hannun ya juyo da shi ciki ya sumbaci tsakiyar sai halshensa yake sakawa yana wasa da tsakiyar hannunta. Kamin ya kai hannunsa ya fara shafa gashin kanta yana shinshinawa. Jin ta hade yawu da karfi ta matsa baya yasa ya kalleta sai ya dagata ya kwantar da ita bakin gado ya risina daga gurin kafafunwa ya fara shafa lalleta fa farar kafarta mai taushi wacce ta sha dilka. Saman kafar ya fara kissing sai kuma kasan kafar sannan ya saka babban yatsansa a bakinsa ya fara tsusa kamar yaro ya samu sweet. Saurin fisge kafar tai ta tashi zaune sai shi ma ya tashi tsaye yana tande baki.
“Hau gado ki kwanta”
“Aa kasa zan kwanta”
Matsawo yai kusa da ita ya kai hannunsa ya ja lips dinta.
“Kin taba ganin Amarya ta kwanta kasa ranar aurenta?”
Ya fada mata a kunne kamar mai rada sai ya saka mata halshensa a kunneta ya fara wasa da kunnen nata yana tsosa a take ta soma jin ba dadi, sai ta fisge kunnenta daga bakinsa ta hau saman gadon ta kwanta dan dole ta. Wani kasaitaccen murmushi yai ya nufi wutar dakin ya kashe sai ya rage sauran bed side lamp kawai, ya hau samna gadon ya kwanta ta bayanta sannan ya kashe bed side lamp din, gudu ya mamaye dakin gaba daya, baka hango haske sai ta gurin curtains din windows din dakin shi ma ba sosai ba domin curtains din masu kauri ne sosai. Bayanta ya fara kissing yana ta yamutsa gashin kanta na baya har gurin kiyar kanta yake kissing, saurin juyowa tai dan ya daina ashe bakinta ne abunda ya fi bukata a yanzu, a cikin hudun ya hade bakinsu yana sani irin jan numfashinsa yana fitarwa ita numfashin take ja ta fitar sai dai yana da banbanci da na shi nata na wahala ne da tsoro shi kuma na jindadi ne da samun abunda ka dade kana muradi.
Jin wasansa zai fi karfinta yasa ta fashe masa da kuka, tun yana kissing din bakinta har ya sauko gurin wuyanta ya nemi masauki a kirjinta, duk inda ya rika a jikintan riko yake mata bana wasa ba, tun yana mata a hankali tana yin shiru tana amsa sakonsa dan dole har ya fara fin karfin kwakwalwarta, daman can haka yake idan yai marmari baya wasa da wannan babin.
“Aliyu dan Allah kai hakuri ka bari kaji Yaya Aliyu, dan Allah”
Juyar da ita yai ya kifar da ita yai karasa cire abunda ya rage a jikinta, tana ta ta yawo da hannunsa yadda yake so bayanta kamin ya juyo da ita. Jin yana kokarin kaiwa inda take jin ba zata taba iya barin kowa ya kai a nan ba yasa ta fara kuka kamar daman can ta tanadi kukanta ne kawai dan domin irin wannan ranar ta yau.
Addu'a ya karanta sannan ya fara yi da kamar hankali kamin ya birkice mata, babu kalar kukan da batai ba tun tana kiran dan Allah dan Annabi har ta koma hada shi da Momy da Daddy, ta kira Nana can kuma ta koma tana hada shi da Mama Fulani amman sam baya ma jin ihunta balle har tausayinta ya shiga ransa, shi be tana tausayin mace a wannan bangaren ba.
Sai da yai kwanka sannan ya kwanta bayanta ya saka ta a kirjinsa ta bayanta ya rumgume yana jin sani irin son ta da kaunarta na masa yawu a zuciya da jiki da duka wani guri da jini da numfashi yake shiga.
Kiran sallah asuba ya tashe shi sauka yai daga kan gadon ya kunna wutar dakin wanda hakan yasa Ataa ga bude idonta ta kalleshi, zuwa yai ya yaye blanket din jikinta sai ga babu komai a jikinta, daukarta yai ya shiga da ita bathroom ya hada mata ruwa mai zafi ya saka a ciki, kana ganinta kasan bata da wani karfi ko kuzari a jikinta, ba zancen kunya ko wani abun take a yanzu ba, ta wani zama kamar ba ita ba. A cikin ruwan ya barta sai da yaje masallaci yai sallah ya dawo sannan ya sake lekowa bathroom din sai ya sameta a cikin tana lumshe ido alamar bachin take ji har yanzu.
Wani lausayinta ne ya kama shi ya san abunda yai ko Rahma tana kuka da shi wani lokacin balle kuma Ataa. Gashin kanta ya fara rikawa ya tufke mata shi guri daya sannan ya tambayeta.
“Kin iya wankan tsarki?”
Ta gyada masa kai.
“Waya koya miki?”
Ta daga hannu sama domin magana ma a yanzu wahala take mata.
“Mama (Nana)”