Sashe 80
Zaki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haka Momy ta kwana da bacin ran abunda ya faru ta tashi da shi, Daddy kan dariya kawai yake mata daman haka yake mata idan ta saka kanta a wani abun at the end kuma be yi kyau ba, sai dai bata fadawa Daddy kudirin na na aurawa Ataa Aliyu ba, domin ta san ba zai zabi Aliyu ya bar Muhseen ba, duk kuwa da kasancewar be san Muhseen na son Ataa ba, bayan maganar tafiya Abuja da suka aje jibi babu wata maganada ta sake masa.Lokacin data dawo part dinta bakwai da kwata ne na safe, sai da ta fara shiga kitchen ta kunna gas ta dora ruwan zafi sannan ya fito falon tana dauke da dankalin turawa ta shiga dakin Siyama, sai ta same ta zaune tana home work din da bata samu yi jiya da dare ba.
“Momy ina kwana?”
“Lafiya kalau rubutu kike?”
“Eh homework ne da ban yi ba jiya”
“Okay ba ri na kaiwa Husna ta gyara min dankalin”
Ta fada tana juyawa ta fice daga dakin Siyama zuwa na Husna, ita ma zaune ta sameta sai dai waya take tabawa, tana ganin Momy tai saurin saukowa daga saman gadon da kayan bachinta ta karbi robar hannun Momy.
“Momy ina kwana?”
“Lafiya kalau kin tashi lafiya”
“Lafiya kalau? Ya bacin rai?”
“Ba zai gushe ba ai sai na cika burina, kar wannan maganar ta fita ki barta tsakanina da ke ko Amina bana son ta ji”
“In-Sha-Allah Momy”
“Idan kin gyara dankalin ki kawo kin kitchen, kuma kin san bana son kazanta ki fito waje ki gyara ba a daki ba”
Momy ta juya ta fice daga dakin Husna, da kanta ta shiga dakin Amina ta taso daga guntun bachin data fara na safe.
“Amina ta so muje kitchen ki min wanke wanke”
“Tau”
Ta fada tana sauko daga kan gadon sanye da doruwar rigarta, Momy na gaba Amina na baya har suka shiga kitchen din, sai da ta soma hada kayan wanke wanke ta tana wankewa Momy kuma na shirya abun karin kumallo ta ce mata.
“Amina Muhseen fa ta fadawa Daddy ku wai a tambaya masa ke idan kina son sa?”Amina ta ji abun wani banbaragwai. ta tambaya har tana nuna kanta
“Ni...?”
“Ke fa”
“Ya Muhseen ba Ataa yake so ba?”
“Nima haka nai zato, yace idan zan je yi ma Abbahsu murna na wuce masa da sako”
“Yaushe za ki je?”
“Jibi shiyasa na ke son jin ta bakinki tun yanzu, idan ma tunani da shawara za ki yi sai ki yi kamin na tashi”
Dariya Amina tai domin sam bata dauka da gaske Momy take ba.
“So dai suke ku hada mu Momy, amman Ya Muhseen ai Ataa yake so”
“Karya zan miki kenan?”
Amina bata sake cewa komai ba bayan dariyar da tai.
ATAA POV.
Da wani kallon haushi na bi Aliyu bans an dalilin son nuna isa da yake min ba, abunda yake min ko kanensa baya yana ma haka, domin su ai suna wayar be taba hana su ba sai ni. Haka na tashu ta tunzure bakina na tafi bq din mu na zauna bakin kofar dakin da Nana take ciki kwance, ina ta jin haushin karbe wayar da Aliyu yai domin ban gama waya da Muhseen ba, kuma ina son idan mun kai karshe na tambaye ko yana da labarin Kamal amman wannan bakin Aliyu ya zo ya karbe wayar.
Bayan sallah isha'i Siyama ta kawo mana abinci a wata kula da plates mai kyau, tuwon shimkafa ne da niyar ganye ban wani ci sosai ba amman Nana ta ci shi sosai har sai da ta rasa masokar tsintsiya a cikinta. A katifa daya muka kwanta, kasancewar yarwantacciyar katifa ce ba kamar gadon asibiti ba da iya mutum daya yake dauka, katifar mai fadi ce sosai amman na matse bayan Nana na kwanta jikinta kamar zan tsaga bayanta na shige ciki, nai bachina cikin kwanciyar hankali har safe.
Bayan mun gama sallah Nana ta ce shiga bangaren Momy na taya ta aiki, ni kuma ban shiga ba sai da rana ta fito domin a tunani ba su farka ba a wannan lokacin duk kuwa da na san suna tashi sallah asuba amman ai suna komawa. Har na fita haka sai kuma na dawo na dauki Hijab na saka gudun kar na hadu da Aliyu ya sake min masifar ban saka Hijab ba, ko da na shiga part din a samu Momy a kitchen Amina kuma tana zaune falo rike da remote tana kallon tv sai dai kana ganinta kasan hankalinta ba a gurin tv yake ba. Sai da na gaishe ta sai na sannan na nufi kitchen din dan gaishe da Momy sai na same ta tana waya, da alama da Mama Fulani take wayar domin na lura tana cikin far'a har ma tana fadin jibi za mu zo, sai da ta gaka wayar ta sauke sannan na gaishe ta amsa, na nufi inda kofar bayan kitchen din take dan dauko tsintsiya na ce.
“Momy Abuja za ki je?”
“Eh jibi In-Sha-Allah ko za ki je?”
“Eh Momy”
“To ki shirya da wuri yata”
“To na gode”
Wani irin dadi ne ya lullube ni, babu wanda na kawo a rai na sai Kamal, zan jure wulakanci Mama Fulani tun da da Momy za mu je kuma saboda Kamal zan je, haka na share gidan tsaf cikin nishadi, a dayan bangaren kuma ina tsoron kar Aliyu ya zo ya hana ko kuma ya iya zama tafiyar mai dadewa cewa ba zai yi naje na bar Nana ba, sai idan tafiyar kwana biyu ce.
**ZAKI
By Khadeeja Candy
38...
Juyi yake ta yi akan gadon idonsa biyu ba dan yana jin bachi ba sai dan kishin da ke tare da shi, lips din bakinsa ya ke cizo kamin ya unkura ya tashi zaune yana shafa kansa. Short and white ves ne a jikinsa ya samu minti goma a haka sannan ya mike tsaye ya ware red curtains din dakin, ya bude class windows din haske ya shigo sai ya juya yana kallon bed dinsa. Sai kuma ya nufi kofar fita daga bedroom din, kasa ya sauko kai tsaye ya nufi kitchen ya kunna electric kettle ya dauko wani kofin ya matsa lemun tsaki da kanwa a ciki, ruwan zafin na tafasa ya zuba a cikin kofi ya bar shi a haka ya dauki wani kofin ya hada Lipton da suga kadan, sai da ya jira lemun tsamin da kamwar sun dan huce sannan ya dauka ya sha ya dora da ruwan Lipton din. Freezer ya bude ya dauko kankara a gorar ruwan faro ya dawo bedroom dinsa ya shiga bathroom ya fashe kankanrar ya zuba a cikin bokiti ya sirka da wasu ruwan ma su dan dumi yai wankan da ruwa mai sanyi sosai sannan ya fito daure da tawul yana jin ya samu relief. Be dauki minti talatin ba tsakanin shafa mai da saka tufafinsa wani irin kuzari yake ji sosai, kamar ba shi ne ya kwana a gado jiya kamar marar lafiya ba. Maroon shirt ya saka da white jean colar shirt din ta karbi jikinsa sosai ta kara fito da farinsa da kuma kyan fuskarsa, haka ya firo harabar gidan fuskarsa har ya wani annuri take. Tun kan ya karasa gurin motar ya danna keys din hannunaa yai kara hakan ya hankaltar da mai gadinsa yai saurin isa gate ya bude masa tun kan ya tashi motar. Yana shiga yai mata key ya dauki hanyar arkilla wato gidan Momy, daman ba shi da gidan zuwa sai can ko lokacin da Rahma take nan balle yanzu da bata nan. Sau daya ya danna horn mai gadin ya bude masa gate, kusa da inda Ataa take zaune tana gyaran doya ya faka motarsa, zaunawarsa yai a motar yana ta kallonta ta cikin gilashin motar, ita ma kallon bakin gilashin motar take ba dan ta san wanda ke ciki ba, sai dan yau murna take Momy tace zata je da ita Abuja, murmushi kawai take abinta kana ganinta kasan tana cikin farinciki sosai. Ya dade yana ta kallonta kallonta na burge musamman idan shi kadai yake kallon nata ba tare da ita din tana kallonsa ba, domin yana tsarguwa idan tana kallonsa. Samun kansa yai da murmushi ganin murmushi a fuskarta duk kuwa da be san silar farincikin nata ba, but seriously ta burge shi and he like her smile more than everything yanzu, bude motar yai ya fito har ya rufe ita yake kallo ita kuma sai murmushi take mishi har da wani.
“Laaa kai ne? Ina kwana?”
Be amsa ta ba ya nufi bq yana ta mamakin dalilin farincikin nata ko mi akai mata take wannan far'a oho. Ko davya shiga Bq Nana na zaune balcony tana kallon itacen guava dake kusa da bq din, har kasa Aliyu ya risina ya gaishe da ita yana wani kasa da kai kamar mai jin kunya.
“Ina kwana?”
“Lafiya Kalau, ke tashi lafiya?”
“Lafiya kalau ya jikin na ki”
“Al-hamdulillah, Allah ya saka da alheri mun gode mun gode sosai”
“Ba komai, idan dai kina bukatar wani abun ko kuma kinji wani abun sai ki yi magana”
“Yayi kyau ba matsala In-Sha-Allah, Allah ya biya”
Ta fada da murmushi a fuskarta har ga Allah Aliyu yana burgeta yadda yake hidima da ita da kuma irin kulawar da yake nuna mata tana jindadi sosai, wani karin abun farinciki ma da Ataa ta fada mata har jininsa ya bada aka saka mata sai ta ji kamar ta dauki zane ta goya shi a bayanta.Ya fito bq din yana wasa da bq din hannunsa yana murmushi, at least now na durkusa har kasa ya gaishe da Nana bayan gaisuwar da ya taba mata a asibiti da risinawa, abun ya burgeshi shi kanshi ya ji kanshi a wani mutum daban. Murmushi da Ataa ta gani a fuskarsa lokacin da ya fito bq ne yasa ta kyalkyale da dariya for no reason tana kallonsa, kallonta yai har sai zai wuce ya shiga falon Momy sai kuma ya ji ba zai iya ba sai ya ji dalilin wannan farincikin da Ataa take yi. Karasowa yai kusa da ita ya tsaya a akanta ita kuma ya daga kanta sama tana kallon still murmushi a fuskarta.
“Momy ina kwana?”
“Lafiya kalau rubutu kike?”
“Eh homework ne da ban yi ba jiya”
“Okay ba ri na kaiwa Husna ta gyara min dankalin”
Ta fada tana juyawa ta fice daga dakin Siyama zuwa na Husna, ita ma zaune ta sameta sai dai waya take tabawa, tana ganin Momy tai saurin saukowa daga saman gadon da kayan bachinta ta karbi robar hannun Momy.
“Momy ina kwana?”
“Lafiya kalau kin tashi lafiya”
“Lafiya kalau? Ya bacin rai?”
“Ba zai gushe ba ai sai na cika burina, kar wannan maganar ta fita ki barta tsakanina da ke ko Amina bana son ta ji”
“In-Sha-Allah Momy”
“Idan kin gyara dankalin ki kawo kin kitchen, kuma kin san bana son kazanta ki fito waje ki gyara ba a daki ba”
Momy ta juya ta fice daga dakin Husna, da kanta ta shiga dakin Amina ta taso daga guntun bachin data fara na safe.
“Amina ta so muje kitchen ki min wanke wanke”
“Tau”
Ta fada tana sauko daga kan gadon sanye da doruwar rigarta, Momy na gaba Amina na baya har suka shiga kitchen din, sai da ta soma hada kayan wanke wanke ta tana wankewa Momy kuma na shirya abun karin kumallo ta ce mata.
“Amina Muhseen fa ta fadawa Daddy ku wai a tambaya masa ke idan kina son sa?”Amina ta ji abun wani banbaragwai. ta tambaya har tana nuna kanta
“Ni...?”
“Ke fa”
“Ya Muhseen ba Ataa yake so ba?”
“Nima haka nai zato, yace idan zan je yi ma Abbahsu murna na wuce masa da sako”
“Yaushe za ki je?”
“Jibi shiyasa na ke son jin ta bakinki tun yanzu, idan ma tunani da shawara za ki yi sai ki yi kamin na tashi”
Dariya Amina tai domin sam bata dauka da gaske Momy take ba.
“So dai suke ku hada mu Momy, amman Ya Muhseen ai Ataa yake so”
“Karya zan miki kenan?”
Amina bata sake cewa komai ba bayan dariyar da tai.
ATAA POV.
Da wani kallon haushi na bi Aliyu bans an dalilin son nuna isa da yake min ba, abunda yake min ko kanensa baya yana ma haka, domin su ai suna wayar be taba hana su ba sai ni. Haka na tashu ta tunzure bakina na tafi bq din mu na zauna bakin kofar dakin da Nana take ciki kwance, ina ta jin haushin karbe wayar da Aliyu yai domin ban gama waya da Muhseen ba, kuma ina son idan mun kai karshe na tambaye ko yana da labarin Kamal amman wannan bakin Aliyu ya zo ya karbe wayar.
Bayan sallah isha'i Siyama ta kawo mana abinci a wata kula da plates mai kyau, tuwon shimkafa ne da niyar ganye ban wani ci sosai ba amman Nana ta ci shi sosai har sai da ta rasa masokar tsintsiya a cikinta. A katifa daya muka kwanta, kasancewar yarwantacciyar katifa ce ba kamar gadon asibiti ba da iya mutum daya yake dauka, katifar mai fadi ce sosai amman na matse bayan Nana na kwanta jikinta kamar zan tsaga bayanta na shige ciki, nai bachina cikin kwanciyar hankali har safe.
Bayan mun gama sallah Nana ta ce shiga bangaren Momy na taya ta aiki, ni kuma ban shiga ba sai da rana ta fito domin a tunani ba su farka ba a wannan lokacin duk kuwa da na san suna tashi sallah asuba amman ai suna komawa. Har na fita haka sai kuma na dawo na dauki Hijab na saka gudun kar na hadu da Aliyu ya sake min masifar ban saka Hijab ba, ko da na shiga part din a samu Momy a kitchen Amina kuma tana zaune falo rike da remote tana kallon tv sai dai kana ganinta kasan hankalinta ba a gurin tv yake ba. Sai da na gaishe ta sai na sannan na nufi kitchen din dan gaishe da Momy sai na same ta tana waya, da alama da Mama Fulani take wayar domin na lura tana cikin far'a har ma tana fadin jibi za mu zo, sai da ta gaka wayar ta sauke sannan na gaishe ta amsa, na nufi inda kofar bayan kitchen din take dan dauko tsintsiya na ce.
“Momy Abuja za ki je?”
“Eh jibi In-Sha-Allah ko za ki je?”
“Eh Momy”
“To ki shirya da wuri yata”
“To na gode”
Wani irin dadi ne ya lullube ni, babu wanda na kawo a rai na sai Kamal, zan jure wulakanci Mama Fulani tun da da Momy za mu je kuma saboda Kamal zan je, haka na share gidan tsaf cikin nishadi, a dayan bangaren kuma ina tsoron kar Aliyu ya zo ya hana ko kuma ya iya zama tafiyar mai dadewa cewa ba zai yi naje na bar Nana ba, sai idan tafiyar kwana biyu ce.
**ZAKI
By Khadeeja Candy
38...
Juyi yake ta yi akan gadon idonsa biyu ba dan yana jin bachi ba sai dan kishin da ke tare da shi, lips din bakinsa ya ke cizo kamin ya unkura ya tashi zaune yana shafa kansa. Short and white ves ne a jikinsa ya samu minti goma a haka sannan ya mike tsaye ya ware red curtains din dakin, ya bude class windows din haske ya shigo sai ya juya yana kallon bed dinsa. Sai kuma ya nufi kofar fita daga bedroom din, kasa ya sauko kai tsaye ya nufi kitchen ya kunna electric kettle ya dauko wani kofin ya matsa lemun tsaki da kanwa a ciki, ruwan zafin na tafasa ya zuba a cikin kofi ya bar shi a haka ya dauki wani kofin ya hada Lipton da suga kadan, sai da ya jira lemun tsamin da kamwar sun dan huce sannan ya dauka ya sha ya dora da ruwan Lipton din. Freezer ya bude ya dauko kankara a gorar ruwan faro ya dawo bedroom dinsa ya shiga bathroom ya fashe kankanrar ya zuba a cikin bokiti ya sirka da wasu ruwan ma su dan dumi yai wankan da ruwa mai sanyi sosai sannan ya fito daure da tawul yana jin ya samu relief. Be dauki minti talatin ba tsakanin shafa mai da saka tufafinsa wani irin kuzari yake ji sosai, kamar ba shi ne ya kwana a gado jiya kamar marar lafiya ba. Maroon shirt ya saka da white jean colar shirt din ta karbi jikinsa sosai ta kara fito da farinsa da kuma kyan fuskarsa, haka ya firo harabar gidan fuskarsa har ya wani annuri take. Tun kan ya karasa gurin motar ya danna keys din hannunaa yai kara hakan ya hankaltar da mai gadinsa yai saurin isa gate ya bude masa tun kan ya tashi motar. Yana shiga yai mata key ya dauki hanyar arkilla wato gidan Momy, daman ba shi da gidan zuwa sai can ko lokacin da Rahma take nan balle yanzu da bata nan. Sau daya ya danna horn mai gadin ya bude masa gate, kusa da inda Ataa take zaune tana gyaran doya ya faka motarsa, zaunawarsa yai a motar yana ta kallonta ta cikin gilashin motar, ita ma kallon bakin gilashin motar take ba dan ta san wanda ke ciki ba, sai dan yau murna take Momy tace zata je da ita Abuja, murmushi kawai take abinta kana ganinta kasan tana cikin farinciki sosai. Ya dade yana ta kallonta kallonta na burge musamman idan shi kadai yake kallon nata ba tare da ita din tana kallonsa ba, domin yana tsarguwa idan tana kallonsa. Samun kansa yai da murmushi ganin murmushi a fuskarta duk kuwa da be san silar farincikin nata ba, but seriously ta burge shi and he like her smile more than everything yanzu, bude motar yai ya fito har ya rufe ita yake kallo ita kuma sai murmushi take mishi har da wani.
“Laaa kai ne? Ina kwana?”
Be amsa ta ba ya nufi bq yana ta mamakin dalilin farincikin nata ko mi akai mata take wannan far'a oho. Ko davya shiga Bq Nana na zaune balcony tana kallon itacen guava dake kusa da bq din, har kasa Aliyu ya risina ya gaishe da ita yana wani kasa da kai kamar mai jin kunya.
“Ina kwana?”
“Lafiya Kalau, ke tashi lafiya?”
“Lafiya kalau ya jikin na ki”
“Al-hamdulillah, Allah ya saka da alheri mun gode mun gode sosai”
“Ba komai, idan dai kina bukatar wani abun ko kuma kinji wani abun sai ki yi magana”
“Yayi kyau ba matsala In-Sha-Allah, Allah ya biya”
Ta fada da murmushi a fuskarta har ga Allah Aliyu yana burgeta yadda yake hidima da ita da kuma irin kulawar da yake nuna mata tana jindadi sosai, wani karin abun farinciki ma da Ataa ta fada mata har jininsa ya bada aka saka mata sai ta ji kamar ta dauki zane ta goya shi a bayanta.Ya fito bq din yana wasa da bq din hannunsa yana murmushi, at least now na durkusa har kasa ya gaishe da Nana bayan gaisuwar da ya taba mata a asibiti da risinawa, abun ya burgeshi shi kanshi ya ji kanshi a wani mutum daban. Murmushi da Ataa ta gani a fuskarsa lokacin da ya fito bq ne yasa ta kyalkyale da dariya for no reason tana kallonsa, kallonta yai har sai zai wuce ya shiga falon Momy sai kuma ya ji ba zai iya ba sai ya ji dalilin wannan farincikin da Ataa take yi. Karasowa yai kusa da ita ya tsaya a akanta ita kuma ya daga kanta sama tana kallon still murmushi a fuskarta.