Sashe 127
Zaki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mommyn ta fice daga dakin cikin damuwa tana share hawayenta. Rahma ta bita da kallo, irin kallon na tausayin mai jinya idan yana jinyar kansa, tana son mahaifiyarta kamar yadda mahaifiyarta take sonta, zata mata sadaukardar da take jin ba lalle ne ta rayu bayan an dasa mata kodar ba, zata iya mutuwa bayan cirewa mahafiyarta kodar an sada mata ya zama an yi ba ayi ba kenan! Abu daya take da bukata a yanzu mutuwarta kamin a cire kodar mahaifiyarta a dasa mata, domin ta san zata bar duniyar komai daren dadewa, and mutuwarta zata fi mata rayuwarta a yanzu, domin bata da tabbacin idan an dasa mata wata kodar za ta rayu.
Abu daya take fata kuma take ta jira a yanzu zuwan mutuwarta kamin jibi da mahaifinta ya fada mata za a fita da ita waje ayi mata aikin kodar a can.
“Rahma?”
Ta juyo ta kalli Ikram tana hawaye kamar yadda yar'uwata take yi.
“Dan Allah ki cire damuwa a ranki ki yarda da duk abunda ya same ni daga Allah ne kuma babu mai iya miki maganinsa sai shi”
Kai kawai ta gyada mata ta hade yawun bakinta. Alama tai maga da ta bata wayarta sai ta ciro wayar daga jakarta ta mika mata. Kamar hadin baki tana karbar wayar kiran Aliyu na shigowa wayarta da layinsa na Airtel. Kara wayar kawai tai a kirjinta ta lumshe ido tana hawaye.
“Ki dauka mana idan ba za ki iya ba ki ba ni”
Mika mata wayar tai ita kuma ta koma ta kwanta saboda numfashin da taji yana yin sama sama kamar zai fita daga jikinta. Ikram ya dauki kiran ta saka wayar a hands-free tana kokarin danne kukanta.
“Hello Dear”
“Ba ita ba ce, Ikram ce”
“Ina Rahma?”
“Tana asibiti tun shekaranjiya”
Ikram ta fada cikin kuka.
“Mi ya same ta?”
“Ciwonta ne ya taso har bata iya magana”
Sai kawai ya kashe wayar, Rahma har lokacin kuka take marar sauti tana dafe da zuciyarta gwanin ban tausayi, ga jikinta babu sauran karfi.
*Ayi hakuri a gafarce ni, dukan wani tsaikon da ke sakani typing da dare na gama shi yau, Al-hamdulillah. In-Sha-Allah posting din dare ya kare da yarda Allah.*
*Ina mata son rage kiba? Ina mazan da kiba ta hana su sukuni? Ina masu jikin yai kyau kamar na yarinya? Ina masu fama da kujera ko wani ta bo a fuska? Ina masu fama da hawan jini? Masu diabetic? Ag cera an gwada yayi an tantance ingancin babu shakku ko kadan. AG cera ya zo domin ya temaki garkuwan jiki da kuma lafiyar jiki. Sinadari ne wanda ze magance matsaloli da dama wadanda suke hana garkuwan jiki aiki yadda ya kamata ko kuma yake rusa garkuwan jikin ita kanta.*
*Cututtukan zamani daban daban sun sa mutane gaba kuma magance su yana da wahala; irin ciwon Sugar, hawan jini, ciwon sanyin kashi, ciwon gabobi da sauran su. Haka ma cutukka irin wadanda suka shafi fatar jikin wadanda sun hada da kyasfi, pimples, takurewar fata, rakainuwar fata da kuma haske da kyallin fata duka ana shan AG cera kuma yana temakawa wajen magance illolin nan. Mutane masu fama da rashin karfin jiki wajen kwanciya da iyali da kuma mata masu fama da yawan ciwon mara lokacin al'ada ta karshen wata suma baa bar su a baya ba. A takaice dai AG Cera yana temakawa wajen magance cuttukka daban daban wadan ke damun mutum. Domin karin bayani ku tuntuni mu a wannan number +60167474649 ko kuma ku ziyarci shafin mu http://agnutritioninternational.com.*
Daker Mama ta tsagaita kukan da take, har suka samu damar magana da juna.
“Babu wanda ya fada min za ki dawo, na yanke kauna daga ganinki na dauka kin mutuwa gaba daya, ko kuma kin tafi kin tafi kenan ba zan sake saka ki a idona ba”
Mahaifiyarta ta fada tana hawaye, Mama kan kasa magana tai sai hawaye take, wani da na ke kyautata zaton Yayan Mama ne ya ce.
“Dukan mu mun san da maganar kawai dai mun boye miki ne saboda Mai Martaba ya bukaci haka, mun san idan har kika sani za ki damu kanki sai kin ganta kuma ki katsa natsuwa”
Hannun Mama kawai take murjawa tana hawaye da motsa baki irin wadanda kuka yake cinsu.
“Nana Asma'u tana can ta kafa wata sabuwar rayuwar har ta yi ya ta aurar da yarta ba tare da sanin kowa ba, wata kila da Mai Martaba be ganta ba, da ba zata dawo garemu ba”
“Ina jin kunyar abunda na aikata, ina jin cewar ban yi daidai ba, shiyasa ba zan iya dawowa ko tunkarar kowa ba”
Mama ta fada sai Mahaifiyarta wacce zan iya kira da kakata ta daga kanta tana kallon inda na ke har tana girgiza kai alamar mamaki da takaici abunda aka fada mata a yanzu. Ba mutanen gidan kadai ba, har da wadanda na ke ganin kamar daga wata unguwar suke shigo duk wanda ya shigo ya ga Mama sai ya fashe da kuka kuma yai mamaki, hakan na nuna cewar an dade da shafe tahirinta a cikin gidan ne, wanda ya santa ya san wanda kuma be santa ba sai dai a bashi labari wata kila ma wanim ba za a fada masa cewar masatautar na da wata Gimbiya mace daya ba, sai abun bakinciki a alakanta Gimbiyar da guduwa saboda soyayyah. Mun yi awa biyu a gurin sannan aka kai mu masauki, na yi zaton dabam za bara mu sai gashi an sauke mu daya daya a wani bangare na gidan ni da Aliyu.
Sallah ce ta zame nana wajibi sai da muka sauke nauyinta sannan na fara shiga a bandakin da aka tanadar masa komai kamar an san da zuwanmu.
“Babyna”
“Na'am”
Na amsa daga can cikin bandaki sai kuma na leko domin na riga da na cire tufafin jikina, tawul ya miko min ban san da yayi gurinsa ba sai yanzu, karba nai ya turo kofar sannan na fara kunna ruwan, ban wani dade ina wa kam ba na fito, ko da na fito Aliyu ya hada min tea a cikin kayan tea da aka kawo mana da kuma abinci.
“Ki fara shan wannan kamin ki ci komai kar cikinki ya kumbure”
Sai da na zauna a bakin gadon da yake zaune sannan na mika hannu biyu zan karba, sai da ya shafi hannayen nawa kamin ya sakar min cup din ya nufi bathroom. Sai da na saka doguwar riga na gama shirya kaina sannan ha fito daga wankan.
“I can't wait na ganki da cinin cikin nan, abun yana burgeni fa”
Ya fada yana gyara daurin tawul din dake kogunsa, ni dai ban ce komai ba domin tuni kunya ya sauko min, ni wani lokacin har mamakin yadda Aliyu yake fadin wadansu maganganu nake ko aikata wani abun ba tareda kunya ba.
“Sauka kasa ki ci abinci”
“Kai ba zaka ci ba?”
“Zan ci mana, kin san dai ke a jirgi ba ki ci komai ba yunwa tana tare da ke, idan kuma ba kya bukatar wannan kalar abincin sai a siyo miki wani”
Na saka masa dariya jin irin karfin halin da yake da shi.
“Ka san garin ne da za ka siyo min wani?”
“Dole sai an san gari ake yawo? Ga waya kuma zan iya bin hanya ina kallon abubuwa ina karantawa har na isa, ko kuma nai ta tambaya har na dace”
“Idan kuma ka bace fa?”
“Sai Mai Martaba ya saka cigiyata, surikin masarauta ya bata kuma ga jikarsu da ciki”
Ya fada kamar ba shi yai maganar ba. Nikan dariya ce aikina har ya saka tufafinsa ya zauna kusa da ni, a tare muka ci abincin ba laifi ina sha'awar abunda aka kawo mana kuma na ci sosai, kamin a bugo kofar dakin wai na fito ana son ganina. A yadda yanayin Aliyu da fuskarsa suka nuna kamar be jidadin kiran nawa ba, domin a ganinsa mun yi tafiya mai nisa haka kamata yai ace mun huta musamman ni da yasan ina da cikin na san wannan baya rasa nasaba da abunda ya saka yake kin bari na nai wata tafiyar ni kadai. Ni na fara fita na gaisa da wasu da aka fada min cewar iyayena da kuma kawunnai na sannan aka saka na dawo na kira Aliyu shi ma suka gaisa da shi. Bayan sun wuce shi ya koma dakin da aka sauke mu ni kuma na bi wata buduwar gidan na ce ta kaini dakin da Mama take. Ban same ta a falon ba sai wasu yan mata da suka fara bachi akan kujerar, har cikin dakin Hajiyar aka kai ni a nan na samu Mama zaune mahaifiyarta kuma a tsaye tana rike da wata sandar karfe wacce na ke kyautata zaton tana taimaka mata ne a tsayin ko tafiya. Ina shigowa sai suka maida kallonsu gurina dukansu kana ganin su ka san suna cikin damuwa ba kuma damuwa ta bakinciki ko zullumi ba ta nadamar abunda ya faru da kuma ganin junansu ta inda ba su yi tsammani ba.
“Ace wai ki gina wata rayuwar a can har ko aurar da ya ba ki nemi familynki ba”
Mahaifiyarta ta fada tana kallona har na zauna kusa da Mama.
“Auren ya do mana ta inda ni da ita ba mu yi tsammani ba, kuma ko da ace an dauki lokaci kamin auren bana jin cewar zan ka kawo mijinta ko ita ta ganmu saboda na san abunda na aikata”
Abu daya take fata kuma take ta jira a yanzu zuwan mutuwarta kamin jibi da mahaifinta ya fada mata za a fita da ita waje ayi mata aikin kodar a can.
“Rahma?”
Ta juyo ta kalli Ikram tana hawaye kamar yadda yar'uwata take yi.
“Dan Allah ki cire damuwa a ranki ki yarda da duk abunda ya same ni daga Allah ne kuma babu mai iya miki maganinsa sai shi”
Kai kawai ta gyada mata ta hade yawun bakinta. Alama tai maga da ta bata wayarta sai ta ciro wayar daga jakarta ta mika mata. Kamar hadin baki tana karbar wayar kiran Aliyu na shigowa wayarta da layinsa na Airtel. Kara wayar kawai tai a kirjinta ta lumshe ido tana hawaye.
“Ki dauka mana idan ba za ki iya ba ki ba ni”
Mika mata wayar tai ita kuma ta koma ta kwanta saboda numfashin da taji yana yin sama sama kamar zai fita daga jikinta. Ikram ya dauki kiran ta saka wayar a hands-free tana kokarin danne kukanta.
“Hello Dear”
“Ba ita ba ce, Ikram ce”
“Ina Rahma?”
“Tana asibiti tun shekaranjiya”
Ikram ta fada cikin kuka.
“Mi ya same ta?”
“Ciwonta ne ya taso har bata iya magana”
Sai kawai ya kashe wayar, Rahma har lokacin kuka take marar sauti tana dafe da zuciyarta gwanin ban tausayi, ga jikinta babu sauran karfi.
*Ayi hakuri a gafarce ni, dukan wani tsaikon da ke sakani typing da dare na gama shi yau, Al-hamdulillah. In-Sha-Allah posting din dare ya kare da yarda Allah.*
*Ina mata son rage kiba? Ina mazan da kiba ta hana su sukuni? Ina masu jikin yai kyau kamar na yarinya? Ina masu fama da kujera ko wani ta bo a fuska? Ina masu fama da hawan jini? Masu diabetic? Ag cera an gwada yayi an tantance ingancin babu shakku ko kadan. AG cera ya zo domin ya temaki garkuwan jiki da kuma lafiyar jiki. Sinadari ne wanda ze magance matsaloli da dama wadanda suke hana garkuwan jiki aiki yadda ya kamata ko kuma yake rusa garkuwan jikin ita kanta.*
*Cututtukan zamani daban daban sun sa mutane gaba kuma magance su yana da wahala; irin ciwon Sugar, hawan jini, ciwon sanyin kashi, ciwon gabobi da sauran su. Haka ma cutukka irin wadanda suka shafi fatar jikin wadanda sun hada da kyasfi, pimples, takurewar fata, rakainuwar fata da kuma haske da kyallin fata duka ana shan AG cera kuma yana temakawa wajen magance illolin nan. Mutane masu fama da rashin karfin jiki wajen kwanciya da iyali da kuma mata masu fama da yawan ciwon mara lokacin al'ada ta karshen wata suma baa bar su a baya ba. A takaice dai AG Cera yana temakawa wajen magance cuttukka daban daban wadan ke damun mutum. Domin karin bayani ku tuntuni mu a wannan number +60167474649 ko kuma ku ziyarci shafin mu http://agnutritioninternational.com.*
Daker Mama ta tsagaita kukan da take, har suka samu damar magana da juna.
“Babu wanda ya fada min za ki dawo, na yanke kauna daga ganinki na dauka kin mutuwa gaba daya, ko kuma kin tafi kin tafi kenan ba zan sake saka ki a idona ba”
Mahaifiyarta ta fada tana hawaye, Mama kan kasa magana tai sai hawaye take, wani da na ke kyautata zaton Yayan Mama ne ya ce.
“Dukan mu mun san da maganar kawai dai mun boye miki ne saboda Mai Martaba ya bukaci haka, mun san idan har kika sani za ki damu kanki sai kin ganta kuma ki katsa natsuwa”
Hannun Mama kawai take murjawa tana hawaye da motsa baki irin wadanda kuka yake cinsu.
“Nana Asma'u tana can ta kafa wata sabuwar rayuwar har ta yi ya ta aurar da yarta ba tare da sanin kowa ba, wata kila da Mai Martaba be ganta ba, da ba zata dawo garemu ba”
“Ina jin kunyar abunda na aikata, ina jin cewar ban yi daidai ba, shiyasa ba zan iya dawowa ko tunkarar kowa ba”
Mama ta fada sai Mahaifiyarta wacce zan iya kira da kakata ta daga kanta tana kallon inda na ke har tana girgiza kai alamar mamaki da takaici abunda aka fada mata a yanzu. Ba mutanen gidan kadai ba, har da wadanda na ke ganin kamar daga wata unguwar suke shigo duk wanda ya shigo ya ga Mama sai ya fashe da kuka kuma yai mamaki, hakan na nuna cewar an dade da shafe tahirinta a cikin gidan ne, wanda ya santa ya san wanda kuma be santa ba sai dai a bashi labari wata kila ma wanim ba za a fada masa cewar masatautar na da wata Gimbiya mace daya ba, sai abun bakinciki a alakanta Gimbiyar da guduwa saboda soyayyah. Mun yi awa biyu a gurin sannan aka kai mu masauki, na yi zaton dabam za bara mu sai gashi an sauke mu daya daya a wani bangare na gidan ni da Aliyu.
Sallah ce ta zame nana wajibi sai da muka sauke nauyinta sannan na fara shiga a bandakin da aka tanadar masa komai kamar an san da zuwanmu.
“Babyna”
“Na'am”
Na amsa daga can cikin bandaki sai kuma na leko domin na riga da na cire tufafin jikina, tawul ya miko min ban san da yayi gurinsa ba sai yanzu, karba nai ya turo kofar sannan na fara kunna ruwan, ban wani dade ina wa kam ba na fito, ko da na fito Aliyu ya hada min tea a cikin kayan tea da aka kawo mana da kuma abinci.
“Ki fara shan wannan kamin ki ci komai kar cikinki ya kumbure”
Sai da na zauna a bakin gadon da yake zaune sannan na mika hannu biyu zan karba, sai da ya shafi hannayen nawa kamin ya sakar min cup din ya nufi bathroom. Sai da na saka doguwar riga na gama shirya kaina sannan ha fito daga wankan.
“I can't wait na ganki da cinin cikin nan, abun yana burgeni fa”
Ya fada yana gyara daurin tawul din dake kogunsa, ni dai ban ce komai ba domin tuni kunya ya sauko min, ni wani lokacin har mamakin yadda Aliyu yake fadin wadansu maganganu nake ko aikata wani abun ba tareda kunya ba.
“Sauka kasa ki ci abinci”
“Kai ba zaka ci ba?”
“Zan ci mana, kin san dai ke a jirgi ba ki ci komai ba yunwa tana tare da ke, idan kuma ba kya bukatar wannan kalar abincin sai a siyo miki wani”
Na saka masa dariya jin irin karfin halin da yake da shi.
“Ka san garin ne da za ka siyo min wani?”
“Dole sai an san gari ake yawo? Ga waya kuma zan iya bin hanya ina kallon abubuwa ina karantawa har na isa, ko kuma nai ta tambaya har na dace”
“Idan kuma ka bace fa?”
“Sai Mai Martaba ya saka cigiyata, surikin masarauta ya bata kuma ga jikarsu da ciki”
Ya fada kamar ba shi yai maganar ba. Nikan dariya ce aikina har ya saka tufafinsa ya zauna kusa da ni, a tare muka ci abincin ba laifi ina sha'awar abunda aka kawo mana kuma na ci sosai, kamin a bugo kofar dakin wai na fito ana son ganina. A yadda yanayin Aliyu da fuskarsa suka nuna kamar be jidadin kiran nawa ba, domin a ganinsa mun yi tafiya mai nisa haka kamata yai ace mun huta musamman ni da yasan ina da cikin na san wannan baya rasa nasaba da abunda ya saka yake kin bari na nai wata tafiyar ni kadai. Ni na fara fita na gaisa da wasu da aka fada min cewar iyayena da kuma kawunnai na sannan aka saka na dawo na kira Aliyu shi ma suka gaisa da shi. Bayan sun wuce shi ya koma dakin da aka sauke mu ni kuma na bi wata buduwar gidan na ce ta kaini dakin da Mama take. Ban same ta a falon ba sai wasu yan mata da suka fara bachi akan kujerar, har cikin dakin Hajiyar aka kai ni a nan na samu Mama zaune mahaifiyarta kuma a tsaye tana rike da wata sandar karfe wacce na ke kyautata zaton tana taimaka mata ne a tsayin ko tafiya. Ina shigowa sai suka maida kallonsu gurina dukansu kana ganin su ka san suna cikin damuwa ba kuma damuwa ta bakinciki ko zullumi ba ta nadamar abunda ya faru da kuma ganin junansu ta inda ba su yi tsammani ba.
“Ace wai ki gina wata rayuwar a can har ko aurar da ya ba ki nemi familynki ba”
Mahaifiyarta ta fada tana kallona har na zauna kusa da Mama.
“Auren ya do mana ta inda ni da ita ba mu yi tsammani ba, kuma ko da ace an dauki lokaci kamin auren bana jin cewar zan ka kawo mijinta ko ita ta ganmu saboda na san abunda na aikata”