Sashe 8
Zaki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Ba daga gurinka ya cancanci komai daga garemu ma gaba daya, amman ina fatar ba ta wani ya cire ba, domin ba kowa zai yarda ya bada kodarsa ba”
Aliyu yai shiru kamar mai nazari can kuma ya kalli Mommy ya ce.
“Ba lallai ya zama haka ba, kin san Nigeria ce, akwai talakawan da ba su san darajar kansu ba, za su iya siyarwa saboda kudi”
“Amman ko talaka sai wanda talaucinsa ya kai makura gaskiya, ai sai da lafiyar ake neman kudi”
Momy ta fada with doubt. Aliyu yai murmushin kasaita.
“Momy kenan ba ki san talaka ba, na san Doc Asim zai iya siye zuciyar talaka da kudi ya samu abunda ya ke so, domin ya san shi ma zai fanshi fiye da haka a garemu, shi fa talaka wawan mutum ne, indai za ka nuna masa kudi to zai maka komai na duniyar nan”
“Wato ďan wajen Fulani kai da Maman ka Fulani ban san wanda ya fi wani kyamar talaka ba, su ma fa mutane kamar mu duka daya muke a gurin Allah”
Ya kalli Momy cike da mamakin yadda take hakikancewa idan ana maganar talaka.
“Momy kenan, ai Mama Fulani gaskiya ta ke fada, tsakanin mu da talaka sai dai akwai mu amfana da shi shi ma kuma ya amfana da mu ta hanyar biyansa hakkinsa, amman ni ko abota bana fatar ta hada ni da talaka”
Daddy yai murmushi yana dafa kafardar Aliyu ya mike tsaye.
“Sai ka yi hanzarin samun Doc Asim ku tattauna, kasan matsalar matarka ita dayar kodar na daf da daina aiki”
“Yeah haka za ayi, san same shi mu tattauna, Thank you Dad”
“Your Welcome”
Daddy ya fada yana nufar hanyar da zata sadashi da part dinsa. Momy kuma ta mike tsaye tana fadin.
“Talaka ba shi da kima a idonka kai da uwarka Fulani”
“To ai ba shi da kimar ne Momy ki ce kin ki gane sai hada shi kike da mu, bayan kuma ba daya ba ne, as long as ba da ganganci Doc Asim ya cire kidney din nan ba babu abunda zai dame ni, ni zalince ne kawai ba na so, indai na san na biya ka to dole ka min aiki ba wani uzuri da zan dauka, so indai siyenta Doc Asim yai ni ya kyauta min wlh kuma zan bashi fiye da abunda zai tambaya”
Ya fada yana mikewa tsaye ya nufi dinning area, wani kebantaccen guri ne da ya kusan ayi babban falo da shi amman ba a zuba komai a gurin ba sai kato dinning table da freezer, daya daga cikin kujerun dinning din yadi aja ya zauna yana kallon Momy wacce ta taso ta nufo shi tana fadin.
“Ba ka ci abinci ba ka fito? Matar ta ka har yau ba ta iya girkawa ta baka ba?”
“Momy kin san lafiya be isheta ba, kodar ďaya da ke jikinta ma ance ta fara lalacewa, so ba komai na ke bari tai ba, and Momy kin san wahala ai sai talaka”
“Au ni da nake shiryawa Daddynku fa?”
Murmushi yai kadan yana dora duka hannayensa saman dinning din.
“Ai ke Momy saboda kin kwana biyu ne, ke da kina da kurciya ai Daddy ba zai bari ki yi girki ba, i rather na yi oder a restaurant da nai forcing dinta ta girka min, besides ba komai ta iya girkawa ba ita a gidansu ba aiki take ba”
Momy ta tabe baki tana saka masa sikari kwaya biyu a kofin tea. Bayan ya gama karyawa ya sauko daga dan stairs din dinning din yana taba wayarsa ya nufi kofar fita kanensa na mika masa gaisuwa. Kai kawai ya daga musu ba tare da ya amsa musu ba sai kara hade fuska yake kar su ga damarsa.
Fitowa yai harabar gidan yana amsa kiran Rahma, da yai picking shiru yai har sai da ta fara magana cikin yanayin damuwa duk da irin faduwar da gabansa yai jin muryarta kamar tana cikin damuwa.
“Dear ina driving na kade wani”
“Hope babu abunda ya faru?”
“Ya ji mu a kafa da kai”
“Lafiyarki na ke tambaya”
Ya tambaya kamar maganar bata son fitowa daga bakinsa, sai dai tashin hankalin da ke zuciyarsa da burin jin lafiyar matarsa ya saka shi fidda numfashi kadan-kadan.
“I'm fine amman shi mutumen ya ji ciwo”
“As long as be mutu ba, ba wata damuwa ba ce, turo min address din inda kike yanzu”
Be jira abunda zata ce ba yai hanging, he don't mind ya tambayi inda zata je ko abunda ta je yi, saboda ya yarda da matarsa ko kasar zata bari bata fada masa ba ba damuwarsa ba ce indai zata je kalau ta dawo kalau. In few minutes ta turo masa sakon inda take sai ya forward massage din to the one of his bodyguard.
_Ka samu Madam a wannan address din, ka biya wanda ta kade ko dubu nawa ya ke so, and make sure matata ta isa gida lafiya_
Yana tura masa sakon ya mayarda wayarsa aljihu ya nufi motarsa yana wani shan kamshi.
ATAA POV.
Hankalina ya tashi sosai lokacin da na ga yamma ta gabato mahaifiyata bata ko matsa ba balle ta bude ido, ban san kan aikin asibiti ba, amman a yadda na ke jin ana cewa ko tiyata akai wa mutum indai ya kwana ya wuni yana farkowa sai dai tawa uwar shiru. Ina ji ina gani yunwa ta saka ni a gaba tana ta cina ni kuma na gagara kai ko da ruwa a bakina na natsu ina ta sauraren kukan da cikina ya ke min. Shiru shiru babu wanda ya sake leko dakin likitan be dawo ba, sai da yasa an aiko mana da abinci dare, a nan Lukman kawai ya ci ni kasa ko da kallon abincin balle na kai hannu na ci.
Bayan na gama sallah isha'i ina ta kaiwa Allah kukana, sai na hango Nana na motsa har tana yawo da kanta, da sauri na mike na tsaye na rika gadonta ina kiranta cike da jindadi.
“Nana Nana Nana”
Shiru bata amsa min ba sai juya kan take yana dantsar baki kamar bata cikim hayyacinta, ban yi dabarar na je kiran nurse ba balle kuma likita sai kawai na daga zanen da aka rufa mata na ga inda aka mata dinki yana fitar da jini kadan-kadan ganin hakan yasa na fita daga dakin da sauri na nufi wani dan guri mai kamar reception inda nurses da yawa maza da mata suke tsaye wasu kuma a zauna.
“Mama ta ta motsa amman bata magana kuma na ga jini gurin da aka mata aiki”
Na fada cike da damuwa, sai duk suka tsaya suna min wani kallo kamar na kyama, a nan na kalli tufafin jikina hakika na yi dauda sosai tufafin da ke jikina wadanda na saba sakawa ne kullum, kuma ba damuwa nai da na wanke ba, gashi dazu na ji girki da kara sun kara datti, sai dai ba da dauda na ke a yanzu ba ta lafiyar Nana na ke. Daya daga cikinsu taja tsaki kamin ta aje biron da ke hannunta ta nufo ni tana fadin.
“Ni Wallahi ba son irin kazaman patient din nan na ke ba, idan kuma ba ka kula su ba ace ba ka yi aikin ka ba”
Sai sauran suka saka dariya, sai duk na ji na muzanta na ji babu dadi amman hakan be hana ni binta a baya ba ita kuma tana gaba har muka shiga dakin.
https://chat.whatsapp.com/HlKVwXU1HwlIrs8jJeHHqZ
*Z A K I*
By Khadeeja Candy
6️⃣
ALIYU POV.
Kamar kullum idan zai kwanta sai ya tsaya ya duba wasu abubuwan a laptop dinsa haka ma idan ya tashi da safe musamman abubuwan kamfaninsu na samar da gas wato Sky Global Resources, babban kamfani ne da babu irinsa a nigeria wanda ke samar da gas da man fetur da ma hako wasu ma'adanai na kasa da saffara su, kuma shi yake wakiltar babban reshensu da ke Abuja inda ake tura komai, hakan yasa dole komai rashin lokacinsa dole ya matse a haka ya kula da wasu abubuwan.
A dakinsa ya ke amman ko'ina n dakin kanshin expensive perfume din Rahma yake, yana daf da rufe laptop din Rahma ta turo kofar dakinsa ta shigo hannunta rike da mug, bakinta ya sha janbaki har kyali yake, wata rigar bachi ce a jikinta mai kamar rariya, komai na jikinta a bayyane yake kamar ma bata saka ba komai ba. Dagowa yai yana kallon yadda ta nufo shi tana wani irin taku kamar kwararriyar karuwa, da fuskarka ta miskilanci, a lokacin da ta karaso kusa da shi sai ta kurba ginger tea dake cikin mug din a bakinta ta saka dayan hannunta ta dauke laptop din dake jikinsa ta aje gefen gadon da yake zaune ta raba kafafunta biyu ta hau saman cinyoyinsa ta juye masa tea a bakin. Murmushi yai bayan ya hade tea ta karbi mug din hannunta ya aje kan bedside drawer ya wutsilo da ita saman gadon ya zama na shi ne a samanta yana ta kallon bakinta wanda ya sha janbaki.
“Kin san lafiyar jikinki bata ishe ki ba, amman sai neman fitina, idan kuma na biye miki ciwon ki ta shi ko?”
Ya fada mata kadan kadan kamar mai rada yana ta yawo da cat eyes dinsa a fuskarta. Murmushi tai ta san halin Ali Zaki baya wasa da wannan bangaren komai fushin da yake ko damuwar da yake ciki, duk miskilancinsa da jin kansa indai ta wannan bangaren nan na da nan za'ayi saurin kama shi.
“Ina ta tunanin abunda zan yi na saka maka ne, Aliyu kana kokarin kawarda duk wani abu da zai taba ni, a sadakar a lokacin da likitan nan ya fada min cewar kidney ta daya ta samu matsala, bayan kuma an cire daya, na dauka mutuwa zan yi amman gashi yanzu za amin dashen wata na samu lafiya”
Aliyu yai shiru kamar mai nazari can kuma ya kalli Mommy ya ce.
“Ba lallai ya zama haka ba, kin san Nigeria ce, akwai talakawan da ba su san darajar kansu ba, za su iya siyarwa saboda kudi”
“Amman ko talaka sai wanda talaucinsa ya kai makura gaskiya, ai sai da lafiyar ake neman kudi”
Momy ta fada with doubt. Aliyu yai murmushin kasaita.
“Momy kenan ba ki san talaka ba, na san Doc Asim zai iya siye zuciyar talaka da kudi ya samu abunda ya ke so, domin ya san shi ma zai fanshi fiye da haka a garemu, shi fa talaka wawan mutum ne, indai za ka nuna masa kudi to zai maka komai na duniyar nan”
“Wato ďan wajen Fulani kai da Maman ka Fulani ban san wanda ya fi wani kyamar talaka ba, su ma fa mutane kamar mu duka daya muke a gurin Allah”
Ya kalli Momy cike da mamakin yadda take hakikancewa idan ana maganar talaka.
“Momy kenan, ai Mama Fulani gaskiya ta ke fada, tsakanin mu da talaka sai dai akwai mu amfana da shi shi ma kuma ya amfana da mu ta hanyar biyansa hakkinsa, amman ni ko abota bana fatar ta hada ni da talaka”
Daddy yai murmushi yana dafa kafardar Aliyu ya mike tsaye.
“Sai ka yi hanzarin samun Doc Asim ku tattauna, kasan matsalar matarka ita dayar kodar na daf da daina aiki”
“Yeah haka za ayi, san same shi mu tattauna, Thank you Dad”
“Your Welcome”
Daddy ya fada yana nufar hanyar da zata sadashi da part dinsa. Momy kuma ta mike tsaye tana fadin.
“Talaka ba shi da kima a idonka kai da uwarka Fulani”
“To ai ba shi da kimar ne Momy ki ce kin ki gane sai hada shi kike da mu, bayan kuma ba daya ba ne, as long as ba da ganganci Doc Asim ya cire kidney din nan ba babu abunda zai dame ni, ni zalince ne kawai ba na so, indai na san na biya ka to dole ka min aiki ba wani uzuri da zan dauka, so indai siyenta Doc Asim yai ni ya kyauta min wlh kuma zan bashi fiye da abunda zai tambaya”
Ya fada yana mikewa tsaye ya nufi dinning area, wani kebantaccen guri ne da ya kusan ayi babban falo da shi amman ba a zuba komai a gurin ba sai kato dinning table da freezer, daya daga cikin kujerun dinning din yadi aja ya zauna yana kallon Momy wacce ta taso ta nufo shi tana fadin.
“Ba ka ci abinci ba ka fito? Matar ta ka har yau ba ta iya girkawa ta baka ba?”
“Momy kin san lafiya be isheta ba, kodar ďaya da ke jikinta ma ance ta fara lalacewa, so ba komai na ke bari tai ba, and Momy kin san wahala ai sai talaka”
“Au ni da nake shiryawa Daddynku fa?”
Murmushi yai kadan yana dora duka hannayensa saman dinning din.
“Ai ke Momy saboda kin kwana biyu ne, ke da kina da kurciya ai Daddy ba zai bari ki yi girki ba, i rather na yi oder a restaurant da nai forcing dinta ta girka min, besides ba komai ta iya girkawa ba ita a gidansu ba aiki take ba”
Momy ta tabe baki tana saka masa sikari kwaya biyu a kofin tea. Bayan ya gama karyawa ya sauko daga dan stairs din dinning din yana taba wayarsa ya nufi kofar fita kanensa na mika masa gaisuwa. Kai kawai ya daga musu ba tare da ya amsa musu ba sai kara hade fuska yake kar su ga damarsa.
Fitowa yai harabar gidan yana amsa kiran Rahma, da yai picking shiru yai har sai da ta fara magana cikin yanayin damuwa duk da irin faduwar da gabansa yai jin muryarta kamar tana cikin damuwa.
“Dear ina driving na kade wani”
“Hope babu abunda ya faru?”
“Ya ji mu a kafa da kai”
“Lafiyarki na ke tambaya”
Ya tambaya kamar maganar bata son fitowa daga bakinsa, sai dai tashin hankalin da ke zuciyarsa da burin jin lafiyar matarsa ya saka shi fidda numfashi kadan-kadan.
“I'm fine amman shi mutumen ya ji ciwo”
“As long as be mutu ba, ba wata damuwa ba ce, turo min address din inda kike yanzu”
Be jira abunda zata ce ba yai hanging, he don't mind ya tambayi inda zata je ko abunda ta je yi, saboda ya yarda da matarsa ko kasar zata bari bata fada masa ba ba damuwarsa ba ce indai zata je kalau ta dawo kalau. In few minutes ta turo masa sakon inda take sai ya forward massage din to the one of his bodyguard.
_Ka samu Madam a wannan address din, ka biya wanda ta kade ko dubu nawa ya ke so, and make sure matata ta isa gida lafiya_
Yana tura masa sakon ya mayarda wayarsa aljihu ya nufi motarsa yana wani shan kamshi.
ATAA POV.
Hankalina ya tashi sosai lokacin da na ga yamma ta gabato mahaifiyata bata ko matsa ba balle ta bude ido, ban san kan aikin asibiti ba, amman a yadda na ke jin ana cewa ko tiyata akai wa mutum indai ya kwana ya wuni yana farkowa sai dai tawa uwar shiru. Ina ji ina gani yunwa ta saka ni a gaba tana ta cina ni kuma na gagara kai ko da ruwa a bakina na natsu ina ta sauraren kukan da cikina ya ke min. Shiru shiru babu wanda ya sake leko dakin likitan be dawo ba, sai da yasa an aiko mana da abinci dare, a nan Lukman kawai ya ci ni kasa ko da kallon abincin balle na kai hannu na ci.
Bayan na gama sallah isha'i ina ta kaiwa Allah kukana, sai na hango Nana na motsa har tana yawo da kanta, da sauri na mike na tsaye na rika gadonta ina kiranta cike da jindadi.
“Nana Nana Nana”
Shiru bata amsa min ba sai juya kan take yana dantsar baki kamar bata cikim hayyacinta, ban yi dabarar na je kiran nurse ba balle kuma likita sai kawai na daga zanen da aka rufa mata na ga inda aka mata dinki yana fitar da jini kadan-kadan ganin hakan yasa na fita daga dakin da sauri na nufi wani dan guri mai kamar reception inda nurses da yawa maza da mata suke tsaye wasu kuma a zauna.
“Mama ta ta motsa amman bata magana kuma na ga jini gurin da aka mata aiki”
Na fada cike da damuwa, sai duk suka tsaya suna min wani kallo kamar na kyama, a nan na kalli tufafin jikina hakika na yi dauda sosai tufafin da ke jikina wadanda na saba sakawa ne kullum, kuma ba damuwa nai da na wanke ba, gashi dazu na ji girki da kara sun kara datti, sai dai ba da dauda na ke a yanzu ba ta lafiyar Nana na ke. Daya daga cikinsu taja tsaki kamin ta aje biron da ke hannunta ta nufo ni tana fadin.
“Ni Wallahi ba son irin kazaman patient din nan na ke ba, idan kuma ba ka kula su ba ace ba ka yi aikin ka ba”
Sai sauran suka saka dariya, sai duk na ji na muzanta na ji babu dadi amman hakan be hana ni binta a baya ba ita kuma tana gaba har muka shiga dakin.
https://chat.whatsapp.com/HlKVwXU1HwlIrs8jJeHHqZ
*Z A K I*
By Khadeeja Candy
6️⃣
ALIYU POV.
Kamar kullum idan zai kwanta sai ya tsaya ya duba wasu abubuwan a laptop dinsa haka ma idan ya tashi da safe musamman abubuwan kamfaninsu na samar da gas wato Sky Global Resources, babban kamfani ne da babu irinsa a nigeria wanda ke samar da gas da man fetur da ma hako wasu ma'adanai na kasa da saffara su, kuma shi yake wakiltar babban reshensu da ke Abuja inda ake tura komai, hakan yasa dole komai rashin lokacinsa dole ya matse a haka ya kula da wasu abubuwan.
A dakinsa ya ke amman ko'ina n dakin kanshin expensive perfume din Rahma yake, yana daf da rufe laptop din Rahma ta turo kofar dakinsa ta shigo hannunta rike da mug, bakinta ya sha janbaki har kyali yake, wata rigar bachi ce a jikinta mai kamar rariya, komai na jikinta a bayyane yake kamar ma bata saka ba komai ba. Dagowa yai yana kallon yadda ta nufo shi tana wani irin taku kamar kwararriyar karuwa, da fuskarka ta miskilanci, a lokacin da ta karaso kusa da shi sai ta kurba ginger tea dake cikin mug din a bakinta ta saka dayan hannunta ta dauke laptop din dake jikinsa ta aje gefen gadon da yake zaune ta raba kafafunta biyu ta hau saman cinyoyinsa ta juye masa tea a bakin. Murmushi yai bayan ya hade tea ta karbi mug din hannunta ya aje kan bedside drawer ya wutsilo da ita saman gadon ya zama na shi ne a samanta yana ta kallon bakinta wanda ya sha janbaki.
“Kin san lafiyar jikinki bata ishe ki ba, amman sai neman fitina, idan kuma na biye miki ciwon ki ta shi ko?”
Ya fada mata kadan kadan kamar mai rada yana ta yawo da cat eyes dinsa a fuskarta. Murmushi tai ta san halin Ali Zaki baya wasa da wannan bangaren komai fushin da yake ko damuwar da yake ciki, duk miskilancinsa da jin kansa indai ta wannan bangaren nan na da nan za'ayi saurin kama shi.
“Ina ta tunanin abunda zan yi na saka maka ne, Aliyu kana kokarin kawarda duk wani abu da zai taba ni, a sadakar a lokacin da likitan nan ya fada min cewar kidney ta daya ta samu matsala, bayan kuma an cire daya, na dauka mutuwa zan yi amman gashi yanzu za amin dashen wata na samu lafiya”