Sashe 15
Zaki Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Hannuna mika masa ya mikon nasa na rika muka tafi daga ward din zuciyata cike da karsashi.
Babban titin Gawon Nama muka fara yin baran, ganin ďan abun da muka samu ba mai yawa ba, yasa na ja hannunsa muka nufi titin gadar Alu ganin can din kamar ya fi manyan motoci, misalin karfe daya muka isa gurin bani da agogon da zai tabbatar min da hakan, sai dai ganin yadda rana ta soma budewa tana yin zafi yasa na fahimci hakan, gashi kuma wasu masallatan har sun fara kiran sallah karfe daya. Muna tafiya Lukman na ta bata fuska da alama ya gaji da tafiyar da muke a kafa, daga ni har shi sai gumi muke na wahala.
Muna isa na nufi gurin wasu motocin shi kuma ya doshi wasu yana mika musu hannu, ba zan iya fadar abunda ya faru ba, iyakar abunda na sani an saki traffic motocin sun fara wucewa sai kuma na jiyo ihun Lukman da dukan karfinsa sai kuma na ji kaurar karafuna. Juyo nai a firgice ina kallon mutane da ke nufar gurin da sauri, wani irin kara nai da muryar da ban taba sanin ina da irinta ba, na saki kudin da ke hannuna na n ruga a guje ina haniniya kamar wani doki...
ALIYU POV.
Yana zaune sitting rooms dinsa yana duba wasu takardu da Nasir ya kawo masa tun daga Abuja domin ya saka hannu.
“A nan ma kai za ka wakilce ni Nasir, ba zan iya barin Matata a nan na tafi saboda aikina ba”
“Amman miyasa ba zaka dauke ga kuje can gaba daya, ai zaka iya kula da ita a can din ma”
Shiru yai few minutes kamar ba zai ce komai ba, sai kuma yai maganar cike da gundira kamar wanda ya shekara yana magana da wani.
“Yeah ita ce ta ki ta yarda wai ta fi son kusa da Familyn ta har sai ta ji sauki sosai sannan ta koma”
“Amman ai zaka iya convince dinta ta yarda ta bika”
Aliyu be sake ce masa komai ba, wayarsa da ke aljihu tai kara alamar sako, fiddo wayar yai ya duba.
_Na shirya kuma ina son ruwa_
Cikin sauri ya saka hannu ya mike tsaye yana kallon Nasir.
“Matata tana da muhimmanci a gurina i can't choose my work over her, kar ka sake min irin wannan maganar”
Yana fadar hakan ya jefar da takardun saman center table din dake tsakanin shi da Nasir din ya bi ta kofar ciki ya fito ta baban falon. Kai tsaye freezer ya nufa ya dauko robar ruwa ba mai sanyi sosai ba da cup ya nufi upstairs. Tana zaune bakin gado ta cancanda ado kamar wacce zata je gurin biki sa kanshim turare take.
“Princess you look cute”
Ya fada yana kokarin aje ruwan kasa tare da kai hancinsa ya shimshina gefen wuyanta.
“Kun kare meeting din?”
Ya gyada mata kai yana zuba ruwan a kofa.
“Nasir ya tafi?”
Ya daga kafadunsa alamar be sani ba, sannan ya kai mata ruwan a baki, kadan ta sha ta kawar da kai.
“Mu tafi yanzu”
Ta riga shi mikewa tsaye kamin shi ma ya mike ya riko hannunta suka sauko downstairs. Kadan kadan take tafiya kamar mai tausayin kasa har suka isa gaban motar ya bude mata ta shiga, ganin babu motar Nasir na tabbar masa da cewar ya fice. Front seat ta shiga shi kuma yaja motar tun kan ya juyo da motar mai gadin ya bude masa gate. Kai tsaye Family house dinsu Rahama ya fara isa ya aje, sai suka bude motar suka fito tare, tana gaba yana bayanta har suka shiga cikin falon yadda ta tararda fuskokin my siblings dinta ta san ba lafiya ba.
“Miya faru na ga fuskokinku a haka?”
Ta fada cike da faduwar gaba, tana kokarin zama kusa da kanwarta Razinatu.
“Wallahi one of those big shopping mall din Daddy da ke kano ya kone, ya ma tafi can tun da safe shi da Mommy”
“Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u”
“Saboda wannan tashin hankalin na ki yace kar a fada miki baya son ranki ya bace”
Cewar Razinatu sannan ta shiga sahun yan'uwanta da ke mikawa Aliyu gaisuwa, shi kuma gaba daya hankalinsa yana kan Rahma ganin kamar ta tashi hankalinta sosai.
“Dear”
“I'm okay, idan ka je ka ce ina gaishe da Momy kuma na mata naganar mai aikin”
Kai kawai ya gyada mata sannan ya juya ya fice wani shan kamshi. Yana shiga motarsa ya dauki hanyar family house dinsu daman yana jin cikinsa babu nauyi.
Ko da ya shiga falon ya tarar Momy na tattara littafan da jikokinta suka watsar wato kanenen Aliyu da akaiwa aure suka haihu.
“Momy barka da safe”
“Safe yanzu 12:13pm?”
Ta fada tana kallon katon agogo dake falon. Shi ma kallon tsadadden agogo hannunsa yai kana ya zauna yana fadin.
“Ban san ta yi ba, gaske na ji cikina ba nauyi”
“Matarka bata nan?”
“Tare muka fito da ita na aje ta gidansu”
Momy ta cigaba da tara books din ba tare da ta kara cewa komai ba, shi kuma yana ta kallo yanayinta.
“Anything Momy?”
Sai ta kalleshi.
“No nothing kawai ina tunani ya kamata ace ka ci abinci ne kamin ka fito”
“Momy yadda kike tunanin Rahma fa ba irin waennan 'ya'yan talakawa ba ne, duk wani aiki mai nauyi Rahma ba za ta iya ba, ko da can ma balle yanzu, kuma dacan Rahma tun da ta tashi a gidansu ba ta aikin komai bayan hutu saboda ciwon kidney din da take”
“Kuma bata iya zuwa gidan sukukanta ta gaishe su ba ko? Gidansu kawai ta sani sai gidan kawaye sai fita waje idan ta gaji da kasar”
Ya shafa kansa yana ta neman kalmomin da zai hada ya fahimtar da mahaifiyarsa ko wacece Rahma.
“Yana da wahala ka ga kafar Rahma a gidan nan sai idan wani abun ake muhimmi, shin bata san zuwa gida sukurukai gaishesu yana da muhimmanci ba? Ko ta dauka Fulani ce Real Mother dinka? Bata taba fada mata cewar ni na haife ka ba? Ko kuma tana ganin kamar bana jin zafin abun ne? Idan zaku zo hutu daga Abuja wani lokacin har ku kuma ba zata tako kafarta gidan nan ba, sai idan za ku tafi shi ma idan kuna tare,, balle kuma ta dauko wani abu ta kawo min ko ta aiko min, ba dan ina da bukata ba, amman kowa yana son kyautatawa”
Momy ta fada mishi with serious face. Mikewa yai tsaye ya nufi dinning ba tare da kalma daya ta sake fitowa daga bakinsa ba sai dai yadda yaga fuskar mahaifiyarsa ta cikinsa yasa shi jin babu dadi be taba daukar abun nan da Rahma take wani abu ba, a ganinsa Rahma ta riga ta saba da rayuwar turai ne, ita kuma Momy ta kasa hakan, ba kamar Mama Fulani ba da bata taba damuwa da shiga safgar Rahma ko da kuwa zata taka ta ta wuce ba dan komai ba sai dan tana ganin daga Rahma har ubanta ba su kai matsayin da zata iya kallonsu ba, domin ita bata huldu da duk wani mai kudin da baya isa amsa sunansa a birnin Abuja.
____________
Assalamu Alaikum.
Kwana biyu ban yi posting ba hakan ya faru ne saboda rashin lafiyar Kakata, amman yanzu Alhamdulillah, In-Sha-Allah posting babu kama hannun yaro.
And ina son nai amfani da wannan damar na sanar da ku cewar da zarar mun kai page 12 za mu tsayar da Free pages, hakan na nufi sai mutum ya biya sannam ya samu cigaban labarin, daman na fada tun a ZABIN RAI cewar littafin ZAKI na kudi ne, wadanda suka sani sun sani domin na fada, and ina yin littafi free, wanda zai zo bayan shi na kudi, kamar dai yadda RAI BIYU ya zo free HAFSATU MANGA (yarinyar K'auye) na kudi, haka ma ZABIN RAI free ZAKI na kudi.
Ga wanda suke son fara biya tun yanzu za su iya turo 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt Bank. sai ku turo shaidar biyan wato screenshot ta wannan number 08036126660, 'yan nijar za ku tura 500f na line orange ko zain ta number nan +22790165991 sai ku min magana ta wannan number 08036126660 Za'a saka ku Paid Group.
Thanks 🙏🏻
https://my.w.tt/PWohUhlPv9.
*Z A K I*
By Khadeeja Candy
1️⃣0️⃣
Kamar wata mahaukaciya haka na rika ratsa mutane ina cusa kaina har na karasa inda yake, ihu yake ta yi yana rike da jafarsa yana jiran sunana.
“Wayyo Allah Ataa kafana wayyo ni kafana”
Babu jini a kafar amman yadda yake ihu cikin magagi ya fahimtar da ni irin ciwon da kafar take masa, ga gefen kansa sai jini yake yana ta wani jujjuya ido kamar zai shude.
“Ai wallahi Allah ya kara mutanen ba su da godiyar Allah, kullum cikin bara, da sun hango mota har sauri suke su mikawa mutane hannu, yara kanana an koya musu bara”
Shine abunda mafi akasin mutanen da suke gurin suke fada, masu ganin tausayinsa kadan domin sauran ta'alaka abun ne da rashin wadatar zuci irin na mu, na raba a titi da kaskantarta kai.
“Jama'a ku taimaka min kar ya mutu”
Babban titin Gawon Nama muka fara yin baran, ganin ďan abun da muka samu ba mai yawa ba, yasa na ja hannunsa muka nufi titin gadar Alu ganin can din kamar ya fi manyan motoci, misalin karfe daya muka isa gurin bani da agogon da zai tabbatar min da hakan, sai dai ganin yadda rana ta soma budewa tana yin zafi yasa na fahimci hakan, gashi kuma wasu masallatan har sun fara kiran sallah karfe daya. Muna tafiya Lukman na ta bata fuska da alama ya gaji da tafiyar da muke a kafa, daga ni har shi sai gumi muke na wahala.
Muna isa na nufi gurin wasu motocin shi kuma ya doshi wasu yana mika musu hannu, ba zan iya fadar abunda ya faru ba, iyakar abunda na sani an saki traffic motocin sun fara wucewa sai kuma na jiyo ihun Lukman da dukan karfinsa sai kuma na ji kaurar karafuna. Juyo nai a firgice ina kallon mutane da ke nufar gurin da sauri, wani irin kara nai da muryar da ban taba sanin ina da irinta ba, na saki kudin da ke hannuna na n ruga a guje ina haniniya kamar wani doki...
ALIYU POV.
Yana zaune sitting rooms dinsa yana duba wasu takardu da Nasir ya kawo masa tun daga Abuja domin ya saka hannu.
“A nan ma kai za ka wakilce ni Nasir, ba zan iya barin Matata a nan na tafi saboda aikina ba”
“Amman miyasa ba zaka dauke ga kuje can gaba daya, ai zaka iya kula da ita a can din ma”
Shiru yai few minutes kamar ba zai ce komai ba, sai kuma yai maganar cike da gundira kamar wanda ya shekara yana magana da wani.
“Yeah ita ce ta ki ta yarda wai ta fi son kusa da Familyn ta har sai ta ji sauki sosai sannan ta koma”
“Amman ai zaka iya convince dinta ta yarda ta bika”
Aliyu be sake ce masa komai ba, wayarsa da ke aljihu tai kara alamar sako, fiddo wayar yai ya duba.
_Na shirya kuma ina son ruwa_
Cikin sauri ya saka hannu ya mike tsaye yana kallon Nasir.
“Matata tana da muhimmanci a gurina i can't choose my work over her, kar ka sake min irin wannan maganar”
Yana fadar hakan ya jefar da takardun saman center table din dake tsakanin shi da Nasir din ya bi ta kofar ciki ya fito ta baban falon. Kai tsaye freezer ya nufa ya dauko robar ruwa ba mai sanyi sosai ba da cup ya nufi upstairs. Tana zaune bakin gado ta cancanda ado kamar wacce zata je gurin biki sa kanshim turare take.
“Princess you look cute”
Ya fada yana kokarin aje ruwan kasa tare da kai hancinsa ya shimshina gefen wuyanta.
“Kun kare meeting din?”
Ya gyada mata kai yana zuba ruwan a kofa.
“Nasir ya tafi?”
Ya daga kafadunsa alamar be sani ba, sannan ya kai mata ruwan a baki, kadan ta sha ta kawar da kai.
“Mu tafi yanzu”
Ta riga shi mikewa tsaye kamin shi ma ya mike ya riko hannunta suka sauko downstairs. Kadan kadan take tafiya kamar mai tausayin kasa har suka isa gaban motar ya bude mata ta shiga, ganin babu motar Nasir na tabbar masa da cewar ya fice. Front seat ta shiga shi kuma yaja motar tun kan ya juyo da motar mai gadin ya bude masa gate. Kai tsaye Family house dinsu Rahama ya fara isa ya aje, sai suka bude motar suka fito tare, tana gaba yana bayanta har suka shiga cikin falon yadda ta tararda fuskokin my siblings dinta ta san ba lafiya ba.
“Miya faru na ga fuskokinku a haka?”
Ta fada cike da faduwar gaba, tana kokarin zama kusa da kanwarta Razinatu.
“Wallahi one of those big shopping mall din Daddy da ke kano ya kone, ya ma tafi can tun da safe shi da Mommy”
“Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u”
“Saboda wannan tashin hankalin na ki yace kar a fada miki baya son ranki ya bace”
Cewar Razinatu sannan ta shiga sahun yan'uwanta da ke mikawa Aliyu gaisuwa, shi kuma gaba daya hankalinsa yana kan Rahma ganin kamar ta tashi hankalinta sosai.
“Dear”
“I'm okay, idan ka je ka ce ina gaishe da Momy kuma na mata naganar mai aikin”
Kai kawai ya gyada mata sannan ya juya ya fice wani shan kamshi. Yana shiga motarsa ya dauki hanyar family house dinsu daman yana jin cikinsa babu nauyi.
Ko da ya shiga falon ya tarar Momy na tattara littafan da jikokinta suka watsar wato kanenen Aliyu da akaiwa aure suka haihu.
“Momy barka da safe”
“Safe yanzu 12:13pm?”
Ta fada tana kallon katon agogo dake falon. Shi ma kallon tsadadden agogo hannunsa yai kana ya zauna yana fadin.
“Ban san ta yi ba, gaske na ji cikina ba nauyi”
“Matarka bata nan?”
“Tare muka fito da ita na aje ta gidansu”
Momy ta cigaba da tara books din ba tare da ta kara cewa komai ba, shi kuma yana ta kallo yanayinta.
“Anything Momy?”
Sai ta kalleshi.
“No nothing kawai ina tunani ya kamata ace ka ci abinci ne kamin ka fito”
“Momy yadda kike tunanin Rahma fa ba irin waennan 'ya'yan talakawa ba ne, duk wani aiki mai nauyi Rahma ba za ta iya ba, ko da can ma balle yanzu, kuma dacan Rahma tun da ta tashi a gidansu ba ta aikin komai bayan hutu saboda ciwon kidney din da take”
“Kuma bata iya zuwa gidan sukukanta ta gaishe su ba ko? Gidansu kawai ta sani sai gidan kawaye sai fita waje idan ta gaji da kasar”
Ya shafa kansa yana ta neman kalmomin da zai hada ya fahimtar da mahaifiyarsa ko wacece Rahma.
“Yana da wahala ka ga kafar Rahma a gidan nan sai idan wani abun ake muhimmi, shin bata san zuwa gida sukurukai gaishesu yana da muhimmanci ba? Ko ta dauka Fulani ce Real Mother dinka? Bata taba fada mata cewar ni na haife ka ba? Ko kuma tana ganin kamar bana jin zafin abun ne? Idan zaku zo hutu daga Abuja wani lokacin har ku kuma ba zata tako kafarta gidan nan ba, sai idan za ku tafi shi ma idan kuna tare,, balle kuma ta dauko wani abu ta kawo min ko ta aiko min, ba dan ina da bukata ba, amman kowa yana son kyautatawa”
Momy ta fada mishi with serious face. Mikewa yai tsaye ya nufi dinning ba tare da kalma daya ta sake fitowa daga bakinsa ba sai dai yadda yaga fuskar mahaifiyarsa ta cikinsa yasa shi jin babu dadi be taba daukar abun nan da Rahma take wani abu ba, a ganinsa Rahma ta riga ta saba da rayuwar turai ne, ita kuma Momy ta kasa hakan, ba kamar Mama Fulani ba da bata taba damuwa da shiga safgar Rahma ko da kuwa zata taka ta ta wuce ba dan komai ba sai dan tana ganin daga Rahma har ubanta ba su kai matsayin da zata iya kallonsu ba, domin ita bata huldu da duk wani mai kudin da baya isa amsa sunansa a birnin Abuja.
____________
Assalamu Alaikum.
Kwana biyu ban yi posting ba hakan ya faru ne saboda rashin lafiyar Kakata, amman yanzu Alhamdulillah, In-Sha-Allah posting babu kama hannun yaro.
And ina son nai amfani da wannan damar na sanar da ku cewar da zarar mun kai page 12 za mu tsayar da Free pages, hakan na nufi sai mutum ya biya sannam ya samu cigaban labarin, daman na fada tun a ZABIN RAI cewar littafin ZAKI na kudi ne, wadanda suka sani sun sani domin na fada, and ina yin littafi free, wanda zai zo bayan shi na kudi, kamar dai yadda RAI BIYU ya zo free HAFSATU MANGA (yarinyar K'auye) na kudi, haka ma ZABIN RAI free ZAKI na kudi.
Ga wanda suke son fara biya tun yanzu za su iya turo 300 to 0314795884 Abubakar Hadiza Gt Bank. sai ku turo shaidar biyan wato screenshot ta wannan number 08036126660, 'yan nijar za ku tura 500f na line orange ko zain ta number nan +22790165991 sai ku min magana ta wannan number 08036126660 Za'a saka ku Paid Group.
Thanks 🙏🏻
https://my.w.tt/PWohUhlPv9.
*Z A K I*
By Khadeeja Candy
1️⃣0️⃣
Kamar wata mahaukaciya haka na rika ratsa mutane ina cusa kaina har na karasa inda yake, ihu yake ta yi yana rike da jafarsa yana jiran sunana.
“Wayyo Allah Ataa kafana wayyo ni kafana”
Babu jini a kafar amman yadda yake ihu cikin magagi ya fahimtar da ni irin ciwon da kafar take masa, ga gefen kansa sai jini yake yana ta wani jujjuya ido kamar zai shude.
“Ai wallahi Allah ya kara mutanen ba su da godiyar Allah, kullum cikin bara, da sun hango mota har sauri suke su mikawa mutane hannu, yara kanana an koya musu bara”
Shine abunda mafi akasin mutanen da suke gurin suke fada, masu ganin tausayinsa kadan domin sauran ta'alaka abun ne da rashin wadatar zuci irin na mu, na raba a titi da kaskantarta kai.
“Jama'a ku taimaka min kar ya mutu”