Sashe 104
Zaki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta gyada kai sai yai murmushi. Da taimakonsa tai wankan ta ya fito da ita da kansa domin shi kanshi yana jin ba zata iya tafiya da kafafuwanta a lokacin, babu tufafin a jikinta ya fito da ita ta zauna bakin gado tana ta natse kafafuwanta saboda azabar da take ji a guri har jin take kamar wani kwaro na mata motsi a gurin, duk inda wata halitta nata na jiki na musamman yake zafi yake mata kama daga kirjinta har zuwa kunkurunta da take jin kamar karewa zai yi idan ta mike tsaye, kasanta ma zafi yake mata na fitar hankali sai hade yawu take tana bin Aliyu da kallo duk inda yai har ya fita yaje ya dauko mata abaya ya saka mata da hijab gaba daya ta koma kamar wata yar baby.
Shi ya shimfida mata carpet ya zauna ya zuba mata ido yana ta kallonta har tai sallah ta gama sannan yaje ya dauko kur'ane ya zauna kusa da ita ya kwantar da kanta a cinyarsa ya bude kur'anin ya soma karantawa da kira'a mai dadin sauraro. Tun tana jin kirara tasa har bachi yai gaba da ita, ya dade yana karatun sai da Rana ta fito sannan ya daga kanta a hankali ya aje kasa sai ta bude ido ta tashi zaune, maida qur'anen yai a muhallinsa sannan ya dawo ya miko mata hannunsa.
“Ta so”
Bata fuska tai ya tana kokarin gashewa da kuka, domin a tunaninta abunda yai mata jiya zai kara mata a yanzun ma. Dayan hannunsa ya sake miko mata.
“Ta so mana baby na”
Ta mika hannayen duka biyu ya mikar da ita tsaye sai ya tura jikinta zuwa gurin gadon bachinsa. Cire mata Hijab yai ya aje gefe ya rikata ya kwnatar saman gadon sannan shi ma ya kwanta yana kissing gaban goshinta.
“Hug me”
Ya fada jin ta yi shiru yasa ya sake cewa.
“Rumgume ni sai ki yi bachinki babu abunda zan miki”
Ba musu ta rumgumeshi ta shigar da kanta jikinsa ya runtse ido. Kwakwalwarta na tariyo mata abunda ya faru jiya, shi kanshi abunda ya faru yake tunani wani irin farincikin ne da nishadi a zuciyarsa da ruhinsa, ya sameta fiye da yadda ya za ci zai sameta ya jita fiye da yadda yake tunani a duk ma'aunin da zai aunata a zuciyarsa yanzu zai ga kamar ya rage mata matsayi ne. Saman kanta ya dinga kissing kamar wani mahaukaci ya kuma rumgumeta tsantsan a kirjinsa kamar yadda ta rumgume shi saboda kunyarsa da ta taso mata yanzu.
Na su yi bachin minti talatin zuwa arba'in ba door bell din falon ya fara kara alamar akwai mutum a waje. Bude ido yai a hankali ya sauka daga kan gadon ya sumbace kumatunta sannan ya gyara mata zanen ya lulllube abarsa da kyau sannan ya fito falo bude kofar ma a hankali yai kar kararta ta tashe ta. Siyama ya gani da wasu cousins sisters dinsa su hudu suna dauke da abinci.
“Ina kwana yaya? Momy ta ce akawo muku abun karya”
Amsa nata da dan murmushi a fuskarsa kamar yadda yai ma sauran sannan ha basu guri suka isa cikin fakon suka aje abincin a muhallinsa suka juyo suka fito da sauri kamar wadanda ake kora. Kulle kofar yai ya dawo dakin da ya bar Ataa sai ya same ta zaune tana hawaye.
Saman gadon ya hau ya raba kafafuwansa biyu ya saka nata a tsakiya ya matse fuskarta tana jin saukar numfashinsa yana jin nata.
“Minene?”
Kasa amsawa tai sai baya baya take har ya kwanta jikin gadon yai mata rumfa da kirjinsa, ya sumbaci hancinta kumatunta da kuma goshinta sannan ya sauka ya daga kan gadon, tufafin jikinsa ya cire a gurin which is normal for him indai a gaban matarsa ne zai iya kuma yana bukatar yin hakan a gabanta domin ta soma sabawa da halayensa sun yanzu, wanda hakan yasa ta saurin kawarda fuskarta. Yana gamawa da kansa ya janyota ya shiga rabata da gown din jikinta ita ko sai rokonsa take a zatonta yar jiya za a sake yi.
“Wanka za mu yi sannan mu ci abincin karyarwa”
Ya fada yana daukar tawul daya ya daura sannan ya miko mata dayan, kasa daura tawul din tai saboda ta nade a cikin blanket shi kan be bi ta kanta ba sai gai kamar ma be lura da abunda tai ba. Sai da ya fara shiga ya hada musu ruwan wankan sannan ya fito yana daure da tawul din ya bude blanket din ya fito da ita ta daga ta sama cak ya nufi toilet. A tare sukai wankan ba dan ranta ya so ba sai dan dolenta brush din ma sabo daya ya fasa musu sai da ya fara yi sannan ya wanke mata nata bakin, ya saba yi ma mace komai, dafa mata abinci, wanka, brush, kawo mata abincin da ba mai nauyi ba, bata ruwa and so on kuma be tana gazawa ko gajiyawa ba domin a gurinsa matarsa yar lelensa ce kuma yar gata ba yar wahala ba, Rahma ma yai mata balle Ataa da yake ganin yarinya ce ba komai ta sani ba ko ta iya. Tawul daya ya rage a bandakin dan haka ya daura mata shi ya fito a haka ha nufi wardrobe dinta ya bude ya fara saka boxer da vest sannan ya nufi madubi ya shafa abubuwan daya saba shafawa tare da tutaren jiki sai kuma ya dawo ya saka shadda da sauran abubuwa.
Ko da ya juyo tana zaune bakin gadon ka ta a kasa, dan karamin tawul din a jikinta, fita yai zuwa dakinta ha dauko mata wasu riga da wando na yadi marar nauyi ya saka mata da kansa. Sannan ya juya ya tara mata bayansa.
“Hau muje falo mu karya”
ATAA POV.
“Zan iya tafiya da kaina”
Na fada ina dan turo baki sai ya ce.
“Bana son kina min gardama idan na ce ki yi abu ki yi kawai, ko ba a fada miki duk abunda na saka ki yi ba?”
“An ce”
Na fada daker.
“Then hau”
Ya fada yana hadawa da turanci, a dole na hau bayansa ya mike tsaye da ni kamar wata yar baby, sai da ya fara tafiya sai ya saki hannunsa a dole na kankanme shi da kafafuwa da hannuna gudun faduwa kaina kuma a bayansa ma lafe kamar maciji, dan Murmushi na ji yayi mai sauti sannan ya nufo falon da ni. Har gurin Dinning ya kai ni sai ya sauke ni tsaye yaja kujera ya zauna ya nuna min cinyarsa.
“Zauna a nan”
“A nan?”
Na kara tambaya dan tabbatarwa. Be ce min komai sai kallona yake wanda kallon ke ba ni ma'anar zaman a dole na zauna ina jin kamar na fashe da kuka domin na lura sam Aliyu ba shi da kunya gaba daya ni ga ni nake kamar ba shi ne ba. A saman ciyarsa ya gyara min ya sumbance ni sannan ya mika hannu ya shiga zuba abincin ina saman jikinsa, a plate daya ya zuba mana abincin ya rika ba ni da hannunsa, sai da na koshi sannan ya umarce ni da shi ma na bashi, spoon na dauko zan saka na bashi sai ya girgiza min kai.
“No na san da spoon na baki da hannu, da hannu na ke son ki ba ni, hakan na kara kauna sa soyayyah, kuma yana cire kyamar juna”
Ya kamata yatsuna na saka na rika debowa ina kai masa a baki, idan na saka masa baki sai ya tsotse yatsun nawa tas sannan ya bari na fito da su, har da dan cizo na yake kadan da kamar keta sai yai dariya idan ya ga na bata fuska. Sai da na gama bashi abincin sai ya saka bakinshi a cikin nawa ya tsotsi bakina ya tura min yawunsa ya karbi nawa kamar yadda yai min a wacan karon da kuma jiya, yanzun ma daker na hade har ina runtse ido.
“I love you so much”
Ya fada yana rumgume sosai yana shafa bayana. Mun dade a haka sannan ya dago ni yana min murmushi kamar ba shi ba ya shafa gefen fuskata.
“Ce I love you too”
Na yi shiru sai ya sake maimaitawa still ban ce masa komai ba. Sai ya fara min kwakulkuli irin yadda ake yi ma yara duk yadda na so na daure na ki dariya kasawa nai a dole nai dariyar sai dai ba mai yawa ba.
“Haba you look cute amman kin wani hade giran sama da kasa bana son ganin fuskarki a haka”
Ban ce masa komai ba, sai ya zagaye hannayensa a jikina yana ta shinshinata kamar mai wani kanshi.
*Khadeeja Candy*
Bayan mun bar dinning ya ce na koma ciki na saka lace ko atamfa wai za a iya zuwa ganin Amarya. Tafiya na fara yi sai dai ba yadda na basa ba saboda zafin da na ke ji a kasana, a rabe nake tafiya kana gani kasan akwai abunda ya faru.
“Oh no Baby u can't walk in front of others like this, ai sai inji kunya”
Ban fahimci abunda ya fada min da farko ba sai a karshe na fahimci kalmarsa. Na bata fuska sosai kamar nai kuka har idona na cika da kwalla. Tasowa yai ya zo kusa da ni ya rumgume ni ta baya ya dora kansa saman kaina.
“Oh Sorry Sweet Baby next ba zai miki haka ba, amman dai ba sai kinyi tafiya a gaban mutane ba, ki yi zamanki a daki”
Jinsa kawai na ke amman ya za'ayi ace na zauna a daki na tsawon lokaci ba tare da na fita ko da dauko wani abu ba, ko kuma yin alwala
“Bari na fita na samo miki wani abu a chemist ko za ki samu sauki”
Shi ya shimfida mata carpet ya zauna ya zuba mata ido yana ta kallonta har tai sallah ta gama sannan yaje ya dauko kur'ane ya zauna kusa da ita ya kwantar da kanta a cinyarsa ya bude kur'anin ya soma karantawa da kira'a mai dadin sauraro. Tun tana jin kirara tasa har bachi yai gaba da ita, ya dade yana karatun sai da Rana ta fito sannan ya daga kanta a hankali ya aje kasa sai ta bude ido ta tashi zaune, maida qur'anen yai a muhallinsa sannan ya dawo ya miko mata hannunsa.
“Ta so”
Bata fuska tai ya tana kokarin gashewa da kuka, domin a tunaninta abunda yai mata jiya zai kara mata a yanzun ma. Dayan hannunsa ya sake miko mata.
“Ta so mana baby na”
Ta mika hannayen duka biyu ya mikar da ita tsaye sai ya tura jikinta zuwa gurin gadon bachinsa. Cire mata Hijab yai ya aje gefe ya rikata ya kwnatar saman gadon sannan shi ma ya kwanta yana kissing gaban goshinta.
“Hug me”
Ya fada jin ta yi shiru yasa ya sake cewa.
“Rumgume ni sai ki yi bachinki babu abunda zan miki”
Ba musu ta rumgumeshi ta shigar da kanta jikinsa ya runtse ido. Kwakwalwarta na tariyo mata abunda ya faru jiya, shi kanshi abunda ya faru yake tunani wani irin farincikin ne da nishadi a zuciyarsa da ruhinsa, ya sameta fiye da yadda ya za ci zai sameta ya jita fiye da yadda yake tunani a duk ma'aunin da zai aunata a zuciyarsa yanzu zai ga kamar ya rage mata matsayi ne. Saman kanta ya dinga kissing kamar wani mahaukaci ya kuma rumgumeta tsantsan a kirjinsa kamar yadda ta rumgume shi saboda kunyarsa da ta taso mata yanzu.
Na su yi bachin minti talatin zuwa arba'in ba door bell din falon ya fara kara alamar akwai mutum a waje. Bude ido yai a hankali ya sauka daga kan gadon ya sumbace kumatunta sannan ya gyara mata zanen ya lulllube abarsa da kyau sannan ya fito falo bude kofar ma a hankali yai kar kararta ta tashe ta. Siyama ya gani da wasu cousins sisters dinsa su hudu suna dauke da abinci.
“Ina kwana yaya? Momy ta ce akawo muku abun karya”
Amsa nata da dan murmushi a fuskarsa kamar yadda yai ma sauran sannan ha basu guri suka isa cikin fakon suka aje abincin a muhallinsa suka juyo suka fito da sauri kamar wadanda ake kora. Kulle kofar yai ya dawo dakin da ya bar Ataa sai ya same ta zaune tana hawaye.
Saman gadon ya hau ya raba kafafuwansa biyu ya saka nata a tsakiya ya matse fuskarta tana jin saukar numfashinsa yana jin nata.
“Minene?”
Kasa amsawa tai sai baya baya take har ya kwanta jikin gadon yai mata rumfa da kirjinsa, ya sumbaci hancinta kumatunta da kuma goshinta sannan ya sauka ya daga kan gadon, tufafin jikinsa ya cire a gurin which is normal for him indai a gaban matarsa ne zai iya kuma yana bukatar yin hakan a gabanta domin ta soma sabawa da halayensa sun yanzu, wanda hakan yasa ta saurin kawarda fuskarta. Yana gamawa da kansa ya janyota ya shiga rabata da gown din jikinta ita ko sai rokonsa take a zatonta yar jiya za a sake yi.
“Wanka za mu yi sannan mu ci abincin karyarwa”
Ya fada yana daukar tawul daya ya daura sannan ya miko mata dayan, kasa daura tawul din tai saboda ta nade a cikin blanket shi kan be bi ta kanta ba sai gai kamar ma be lura da abunda tai ba. Sai da ya fara shiga ya hada musu ruwan wankan sannan ya fito yana daure da tawul din ya bude blanket din ya fito da ita ta daga ta sama cak ya nufi toilet. A tare sukai wankan ba dan ranta ya so ba sai dan dolenta brush din ma sabo daya ya fasa musu sai da ya fara yi sannan ya wanke mata nata bakin, ya saba yi ma mace komai, dafa mata abinci, wanka, brush, kawo mata abincin da ba mai nauyi ba, bata ruwa and so on kuma be tana gazawa ko gajiyawa ba domin a gurinsa matarsa yar lelensa ce kuma yar gata ba yar wahala ba, Rahma ma yai mata balle Ataa da yake ganin yarinya ce ba komai ta sani ba ko ta iya. Tawul daya ya rage a bandakin dan haka ya daura mata shi ya fito a haka ha nufi wardrobe dinta ya bude ya fara saka boxer da vest sannan ya nufi madubi ya shafa abubuwan daya saba shafawa tare da tutaren jiki sai kuma ya dawo ya saka shadda da sauran abubuwa.
Ko da ya juyo tana zaune bakin gadon ka ta a kasa, dan karamin tawul din a jikinta, fita yai zuwa dakinta ha dauko mata wasu riga da wando na yadi marar nauyi ya saka mata da kansa. Sannan ya juya ya tara mata bayansa.
“Hau muje falo mu karya”
ATAA POV.
“Zan iya tafiya da kaina”
Na fada ina dan turo baki sai ya ce.
“Bana son kina min gardama idan na ce ki yi abu ki yi kawai, ko ba a fada miki duk abunda na saka ki yi ba?”
“An ce”
Na fada daker.
“Then hau”
Ya fada yana hadawa da turanci, a dole na hau bayansa ya mike tsaye da ni kamar wata yar baby, sai da ya fara tafiya sai ya saki hannunsa a dole na kankanme shi da kafafuwa da hannuna gudun faduwa kaina kuma a bayansa ma lafe kamar maciji, dan Murmushi na ji yayi mai sauti sannan ya nufo falon da ni. Har gurin Dinning ya kai ni sai ya sauke ni tsaye yaja kujera ya zauna ya nuna min cinyarsa.
“Zauna a nan”
“A nan?”
Na kara tambaya dan tabbatarwa. Be ce min komai sai kallona yake wanda kallon ke ba ni ma'anar zaman a dole na zauna ina jin kamar na fashe da kuka domin na lura sam Aliyu ba shi da kunya gaba daya ni ga ni nake kamar ba shi ne ba. A saman ciyarsa ya gyara min ya sumbance ni sannan ya mika hannu ya shiga zuba abincin ina saman jikinsa, a plate daya ya zuba mana abincin ya rika ba ni da hannunsa, sai da na koshi sannan ya umarce ni da shi ma na bashi, spoon na dauko zan saka na bashi sai ya girgiza min kai.
“No na san da spoon na baki da hannu, da hannu na ke son ki ba ni, hakan na kara kauna sa soyayyah, kuma yana cire kyamar juna”
Ya kamata yatsuna na saka na rika debowa ina kai masa a baki, idan na saka masa baki sai ya tsotse yatsun nawa tas sannan ya bari na fito da su, har da dan cizo na yake kadan da kamar keta sai yai dariya idan ya ga na bata fuska. Sai da na gama bashi abincin sai ya saka bakinshi a cikin nawa ya tsotsi bakina ya tura min yawunsa ya karbi nawa kamar yadda yai min a wacan karon da kuma jiya, yanzun ma daker na hade har ina runtse ido.
“I love you so much”
Ya fada yana rumgume sosai yana shafa bayana. Mun dade a haka sannan ya dago ni yana min murmushi kamar ba shi ba ya shafa gefen fuskata.
“Ce I love you too”
Na yi shiru sai ya sake maimaitawa still ban ce masa komai ba. Sai ya fara min kwakulkuli irin yadda ake yi ma yara duk yadda na so na daure na ki dariya kasawa nai a dole nai dariyar sai dai ba mai yawa ba.
“Haba you look cute amman kin wani hade giran sama da kasa bana son ganin fuskarki a haka”
Ban ce masa komai ba, sai ya zagaye hannayensa a jikina yana ta shinshinata kamar mai wani kanshi.
*Khadeeja Candy*
Bayan mun bar dinning ya ce na koma ciki na saka lace ko atamfa wai za a iya zuwa ganin Amarya. Tafiya na fara yi sai dai ba yadda na basa ba saboda zafin da na ke ji a kasana, a rabe nake tafiya kana gani kasan akwai abunda ya faru.
“Oh no Baby u can't walk in front of others like this, ai sai inji kunya”
Ban fahimci abunda ya fada min da farko ba sai a karshe na fahimci kalmarsa. Na bata fuska sosai kamar nai kuka har idona na cika da kwalla. Tasowa yai ya zo kusa da ni ya rumgume ni ta baya ya dora kansa saman kaina.
“Oh Sorry Sweet Baby next ba zai miki haka ba, amman dai ba sai kinyi tafiya a gaban mutane ba, ki yi zamanki a daki”
Jinsa kawai na ke amman ya za'ayi ace na zauna a daki na tsawon lokaci ba tare da na fita ko da dauko wani abu ba, ko kuma yin alwala
“Bari na fita na samo miki wani abu a chemist ko za ki samu sauki”