Sashe 42
Zaki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya tambaya kansa cike da mamaki kamin ya tuna da cewar ai babu bandaki a garejin. Then miyasa ba a aje ta BQ ba? Ya sake tambayar kansa sai dai wannan karon a zuci yai tambayar kamin ya hade yawun bakinsa ya bude motar ya fito ya nufi part din Ammy sai da ya fara gaisawa da ita kamin ya shiga part din Mama Fulani. A falo ya samu kowa ban da Muhseen, Maryam da Rukaiya na ganinshi suka natsu sosai ko motsi kirki basa yi, cikin mutumci suka gaishe shi ya amsa musu kamar yadda ya ba fuska a daure sannan ya gaishe da Mama Fulani ita kan fuska a sake. Be yi zaman mintuna biyar ba Ataa ta shigo falon sanye da wani milk lace wanda ya kara fito da kyau sosai sam ba zaka ganta a hanya ka za ci yar talaka ce ba, lace din ya kara fito da kyauta da jan fatarta sosai ta yi mugun kyau duk da kasancewar bata shafa mai ba balle ma hoda haka ta fito naturally beautiful. Kasa dauke ido daga kanta Aliyu yai yana ta kallonta kamar yau ya fara ganin mace mai kyau, yanayin tausayin da ke fuskarsa yasa shi jin tausayinta ba tare da wani dalili ba, q nan ya lura da tabon bulalar da ke fuskarta da kuma kumburar da fuskar tai da idonta, tafiya take kamar zata fadi saboda rashin karfi na yunwar da take ji. Tana karasowa gaban Mama Fulani ta zube tana mika mata ragowar sabulun da ke hannunta.
“Gashi na gama wankin na wanke dika”
Ta fada cikin wata sautin murya daya saka tsigar Aliyu tashi.
“Je kitchen ki aje”
A nan Ataa ya hade hannayenta ta kama kafafun Mama Fulani ta rike ta fashe da kuka.
“Ki taimaka min dan girman Allah ki ba ni abinci yunwa na ke ji kamar na mutu....”
“Bata ci abinci ba?”
Aliyu ya tambaya yana kallon yadda hawaye suke sauko a idonta kamar ba gobe.
“Ai tun jiya da tai maka rashin kunyar nan ban bata abinci ba, kuma na fadawa Ammy karka bata, na sa Maryam ta zane mata jiki, kuma yau na hada ta wankinsu tun safe sai yanzu ta gama, haka zan rika mata tun da ta zabi yi ma mutane rashin kunya”
Wani irin abu yaji na rashin jindadi yana ratsa zuciyarsa a take tausayinta ya rufe shi, how old she's da za a ace tai wanki tun safe har la'asar and an a hana mata abinci kuma a saka Maryam ta dake ta duka saboda shi, a tunanin Mama Fulani rashin kunya tai masa shiyasa ta yanke mata wannan hukuncin.
“Ke zubo mata abinci”
Ya fada yana kallon Rukaiya, da sauri ta tashi ta nufi kitchen din ta zubo mata abincin a plate ta kawo sai ta tsaya gabanta.
“Tara dankwalinki a zuba miki ko kuma ki je ki dauko plate dinki”
“Bata da darajar da zata ci abinci a plate din ne? Give it to her....!”
Ya dakawa Rukaiya tsawa, da sauri ta mikawa Ataa plate din, cikin wani irin rawar jiki Ataa ta karbi plate din ta aje a gabanta ta saka hannu biyu tana cin abincin da su bata iya hakurin har ta cinye da dama ta sake debowa saboda azabar yunwar da take ji, sai dai idan ta ci da dama ta ci da hagu bata ma tsayawa tauna abincin sai dai kawai ta hade, jikinta na ta rawa sosai. Wani irin tausayinta ne ya rufe shi, ko ba komai saboda abunda akaiwa mahaifiyarta take aiki a gidan saboda ta sama mata magani kamar yadda ta fada masa, kuma sune silar ciwon mahaifiyar kusan shine silar komai ma, domin ko dukan da Mama Fulani ta saka Maryam tai mata ai saboda shi ne, iya kar abunda yake jin zai iya yi a yanzu na taimakonta ne ta samu saukin rayuwa a gidan kamin ya karkato da hankalinta har ta yarda ya taimaki mahaifiyarta ya nema mata magani.
“Mama pls karki sake horata da yunwa”
Ya fada cikin taushin murya kamin ya kalli Maryam yana mai jin haushi na rashin dalili cikin kakkausar muryar ya ce.
“Karki sake dukanta, tun da ba yar ki ba ce”
“To Ya Aliyu”
Ta amsa da sauri sannan ita da Mama Fulani sukai kallon kallo, mamaki ya gama cika su gaba dayansu. Wani bakin haushi da bacin ran abunda akai ma Ataa ya rufe shi, ga kuma tausayinta a bangare daya, yana ta kallon yadda take auna abincin a bakinta kamar wacce bata taba cinsa ba sai yau. Tsarkiwa tai ta fara tari tana ta wani abu kamar za tai amai saboda cikinta daya kulle.
“Kawo mata ruwa”
Ya fada yana kallon Maryam da mamaki ya kusa kashe a inda take zaune. Tashi tai taje ta debo mata ruwan na fonfo ta kawo mata Ataa ta saka hannu biyu ta karba.
“Na gode”
Ataa ta fada sai ta kafa bakinta ta shaye ruwan gaba daya. Tana dire kofin Sulaiman Mai ban ruwan fulawoyin gidan ya shigo da sallamarsa, aka rasa mai amsa sai Aliyu saboda kasaita kowa ganin yake ba zai iya amsa sallamar wanda yake kasa da su ba.
“Wai Kamal ya ce yana sallama da Aisha”
Aliyu ya kalleshi Mama Fulani da sai yanzu ta samu damar magana ta ce
“Aisha ko Maryam dai?”
“Aisha dai ya ce”
“Ba mu da Aisha a nan gidan”
“To”
Ya tashi da sauri ya fice, sai kuma ga shi ya dawo ya sake zubewa kasa kamar dazun.
“Ya ce wai Aisha mai aikin a nan gidan Ataa”
Mama Fulani ta kalli Ataa da bata san wainar da ake toyawa ba sai aikin aika abincin take a bakinta sannan ta kalli Sulaiman ta ce.
“Wane Kamal din wai?”
“Kamal dai soja wannan makocin mu”
“Ya ce yana kiran wannan yarinyar”
Mama Fulani ta fada tana nuna Ataa da tsananin mamaki.
“Haka dai ya ce”
“Tashi ka yi tafiyarka”
Aliyu ya fada masa sannan ya mike tsaye ya bi bayansa yana wani irin taku na kasaita da isa. Mama Fulani ta kalli Maryam.
“Wai ko dai manta sunanki yai?”
“Hmmm Wallahi ba wani mantawa kyau ne yake rudarsu, ba ki ganin wannan yarinyar kamar aljana”
Rukaiya ta fada tana kallonta, sai Mama Fulani ta kirata dan kara tantancewa.
“Ke”
Ataa ta dago ta kalleta.
“Na'am”
Mama Fulani ta kura mata ido tana ta kallonta kamin ta gyada kai.
“Eh lallai ko ba shakka”
Maryam taja tsaki.
“Shegiya mai kama da mayu, duk sai na yanke gashin kan nan”
Ataa dai bata ce musu komai ba, da ta gaji da yadda suke ta hantararta sai ta tashi ta fice daga falo dauke da plate din da cofin ruwan domin ta san Mama Fulani ba zata taba son kayan ba tun da ta yi amfani da su.
*Z A K I -it's not free, pay 300 to 0314795884 Abubakar Gt bank, then send the evidence via 08036126660*
ZAKI
By Khadeeja Candy
22...
Ya Muhseen ya gyara tsayuwarsa yana kallon da mugun mamaki.
“Me kake nufi? Dan iska ne ni?”
“Ko ma dan ruwa ne kai ta shafa”
Aliyu ya fada mishi sannan yai min alama da na zo na wuce da ido, komawa nai cikin na dauko mopper da tsintsinyar na fito, duk irin rashin tsoron sa da nake yanzu kan na ji tsoron yadda na ganshi na san zai iya min wani abun ko kuma wani fadan ya shiga tsakaninsa da Ya Muhseen wanda a karshe ni ce aciki domin ni za a daka. Sai da na fice sannan ya biyo ni a baya ina ta sauri kar ya cin min har na shige part din Mama Fulani, sai gashi ya shigo cikin tsannanin bacin rai.
“Mama”
Ya kwala mata kira sai gata ta fito daga kitchen din da sauri.
“Mama kar yarinyar nan ta sake shiga part din Muhseen da sunan gyara masa daki, idan a cikin kanennsa ba zai saka wata tai masa ba ya hakura da gyaran kawai”
“Cewa kikai ya miki wani annmimiya?”
Mama Fulani ta fada, nikan tuna har na fara kuka domin na san ni za a dorawa laifi.
“Bata ce ba, ni dai na ke ganin rashin dacewar hakan tun da ba muharramarsa ba ce”
Da mamaki Mama Fulani ta kalleni ta kalli Aliyu sai kuma ta kalli Muhseen da ya shigo yanzu cikin bacin rai.
“Kai wani abun ka mata?”
“Ban mata komai ba, yadda yake dan iska haka yake tunanin kowa ya ke”
“Ni ba dan iska ba ne ka fi kowa sani”
“Then why ni zan zama dan iska? Ba uwa daya ta raine mu ba? Kai baka iya kyautatawa kowa zato? A yadda kaga dama haka kake son taka mutane? Ba zai yiyu ba Wallahi idan zaka taka kowa yadda kake so a gidan nan ni kan ba zaka iya da ni ba, sai dai bakincikina na kashe ka”
Aliyu be sake cewa Muhseen komai ya zauna a sofar da ke kusa da kofar yana ta huci kamar wani zaki.
“Zan baka mamaki Aliyu kuma fadan yanzu muka fara ni da kai”
Mama Fulani ta karasa fito daga kitchen din tana girgiza kai.
“Haba Muhseen? Haba Aliyu wannan wace irin rayuwa ce”
Aliyu ya dago ya kalleta.
“Mama miye laifina dan na ce kar a barshi ya kebe da wacce ba muharramarsa ba? Yarinya mai jini a jika kamar wannan za ki turara dakinsa ace ta share?”
“Kai muharramarka ce da ka kebe da ita jiya a Gareji? Waya san abunda kai mata take kuka?”
“Muhseen....!”
Mama Fulani ta daka matsa tsawa.
“Mama ba za mu taba shiryawa da wannan mutumen ba matukar ne dauke wannan girman kan da son milkin kowa ba, ba zai yiyi yace zai juya kowa yadda yake so ba, ba a karkashinsa na ke ba, dan haka ba zai yiyu ya ce zai juyani yadda ya ke so ba”
Mikewa Aliyu ya ya fice daga falon cikin wano irin zafin rai marar misaltuwa. Mama Fulani ta nufo inda na ke tsaye zata dake ni.
“Zo nan bakar munafuka ai duk ke kika hada komai”
Sai Ya Muhseen yai saurin tsakaninmu ya tare ni.
“Gashi na gama wankin na wanke dika”
Ta fada cikin wata sautin murya daya saka tsigar Aliyu tashi.
“Je kitchen ki aje”
A nan Ataa ya hade hannayenta ta kama kafafun Mama Fulani ta rike ta fashe da kuka.
“Ki taimaka min dan girman Allah ki ba ni abinci yunwa na ke ji kamar na mutu....”
“Bata ci abinci ba?”
Aliyu ya tambaya yana kallon yadda hawaye suke sauko a idonta kamar ba gobe.
“Ai tun jiya da tai maka rashin kunyar nan ban bata abinci ba, kuma na fadawa Ammy karka bata, na sa Maryam ta zane mata jiki, kuma yau na hada ta wankinsu tun safe sai yanzu ta gama, haka zan rika mata tun da ta zabi yi ma mutane rashin kunya”
Wani irin abu yaji na rashin jindadi yana ratsa zuciyarsa a take tausayinta ya rufe shi, how old she's da za a ace tai wanki tun safe har la'asar and an a hana mata abinci kuma a saka Maryam ta dake ta duka saboda shi, a tunanin Mama Fulani rashin kunya tai masa shiyasa ta yanke mata wannan hukuncin.
“Ke zubo mata abinci”
Ya fada yana kallon Rukaiya, da sauri ta tashi ta nufi kitchen din ta zubo mata abincin a plate ta kawo sai ta tsaya gabanta.
“Tara dankwalinki a zuba miki ko kuma ki je ki dauko plate dinki”
“Bata da darajar da zata ci abinci a plate din ne? Give it to her....!”
Ya dakawa Rukaiya tsawa, da sauri ta mikawa Ataa plate din, cikin wani irin rawar jiki Ataa ta karbi plate din ta aje a gabanta ta saka hannu biyu tana cin abincin da su bata iya hakurin har ta cinye da dama ta sake debowa saboda azabar yunwar da take ji, sai dai idan ta ci da dama ta ci da hagu bata ma tsayawa tauna abincin sai dai kawai ta hade, jikinta na ta rawa sosai. Wani irin tausayinta ne ya rufe shi, ko ba komai saboda abunda akaiwa mahaifiyarta take aiki a gidan saboda ta sama mata magani kamar yadda ta fada masa, kuma sune silar ciwon mahaifiyar kusan shine silar komai ma, domin ko dukan da Mama Fulani ta saka Maryam tai mata ai saboda shi ne, iya kar abunda yake jin zai iya yi a yanzu na taimakonta ne ta samu saukin rayuwa a gidan kamin ya karkato da hankalinta har ta yarda ya taimaki mahaifiyarta ya nema mata magani.
“Mama pls karki sake horata da yunwa”
Ya fada cikin taushin murya kamin ya kalli Maryam yana mai jin haushi na rashin dalili cikin kakkausar muryar ya ce.
“Karki sake dukanta, tun da ba yar ki ba ce”
“To Ya Aliyu”
Ta amsa da sauri sannan ita da Mama Fulani sukai kallon kallo, mamaki ya gama cika su gaba dayansu. Wani bakin haushi da bacin ran abunda akai ma Ataa ya rufe shi, ga kuma tausayinta a bangare daya, yana ta kallon yadda take auna abincin a bakinta kamar wacce bata taba cinsa ba sai yau. Tsarkiwa tai ta fara tari tana ta wani abu kamar za tai amai saboda cikinta daya kulle.
“Kawo mata ruwa”
Ya fada yana kallon Maryam da mamaki ya kusa kashe a inda take zaune. Tashi tai taje ta debo mata ruwan na fonfo ta kawo mata Ataa ta saka hannu biyu ta karba.
“Na gode”
Ataa ta fada sai ta kafa bakinta ta shaye ruwan gaba daya. Tana dire kofin Sulaiman Mai ban ruwan fulawoyin gidan ya shigo da sallamarsa, aka rasa mai amsa sai Aliyu saboda kasaita kowa ganin yake ba zai iya amsa sallamar wanda yake kasa da su ba.
“Wai Kamal ya ce yana sallama da Aisha”
Aliyu ya kalleshi Mama Fulani da sai yanzu ta samu damar magana ta ce
“Aisha ko Maryam dai?”
“Aisha dai ya ce”
“Ba mu da Aisha a nan gidan”
“To”
Ya tashi da sauri ya fice, sai kuma ga shi ya dawo ya sake zubewa kasa kamar dazun.
“Ya ce wai Aisha mai aikin a nan gidan Ataa”
Mama Fulani ta kalli Ataa da bata san wainar da ake toyawa ba sai aikin aika abincin take a bakinta sannan ta kalli Sulaiman ta ce.
“Wane Kamal din wai?”
“Kamal dai soja wannan makocin mu”
“Ya ce yana kiran wannan yarinyar”
Mama Fulani ta fada tana nuna Ataa da tsananin mamaki.
“Haka dai ya ce”
“Tashi ka yi tafiyarka”
Aliyu ya fada masa sannan ya mike tsaye ya bi bayansa yana wani irin taku na kasaita da isa. Mama Fulani ta kalli Maryam.
“Wai ko dai manta sunanki yai?”
“Hmmm Wallahi ba wani mantawa kyau ne yake rudarsu, ba ki ganin wannan yarinyar kamar aljana”
Rukaiya ta fada tana kallonta, sai Mama Fulani ta kirata dan kara tantancewa.
“Ke”
Ataa ta dago ta kalleta.
“Na'am”
Mama Fulani ta kura mata ido tana ta kallonta kamin ta gyada kai.
“Eh lallai ko ba shakka”
Maryam taja tsaki.
“Shegiya mai kama da mayu, duk sai na yanke gashin kan nan”
Ataa dai bata ce musu komai ba, da ta gaji da yadda suke ta hantararta sai ta tashi ta fice daga falo dauke da plate din da cofin ruwan domin ta san Mama Fulani ba zata taba son kayan ba tun da ta yi amfani da su.
*Z A K I -it's not free, pay 300 to 0314795884 Abubakar Gt bank, then send the evidence via 08036126660*
ZAKI
By Khadeeja Candy
22...
Ya Muhseen ya gyara tsayuwarsa yana kallon da mugun mamaki.
“Me kake nufi? Dan iska ne ni?”
“Ko ma dan ruwa ne kai ta shafa”
Aliyu ya fada mishi sannan yai min alama da na zo na wuce da ido, komawa nai cikin na dauko mopper da tsintsinyar na fito, duk irin rashin tsoron sa da nake yanzu kan na ji tsoron yadda na ganshi na san zai iya min wani abun ko kuma wani fadan ya shiga tsakaninsa da Ya Muhseen wanda a karshe ni ce aciki domin ni za a daka. Sai da na fice sannan ya biyo ni a baya ina ta sauri kar ya cin min har na shige part din Mama Fulani, sai gashi ya shigo cikin tsannanin bacin rai.
“Mama”
Ya kwala mata kira sai gata ta fito daga kitchen din da sauri.
“Mama kar yarinyar nan ta sake shiga part din Muhseen da sunan gyara masa daki, idan a cikin kanennsa ba zai saka wata tai masa ba ya hakura da gyaran kawai”
“Cewa kikai ya miki wani annmimiya?”
Mama Fulani ta fada, nikan tuna har na fara kuka domin na san ni za a dorawa laifi.
“Bata ce ba, ni dai na ke ganin rashin dacewar hakan tun da ba muharramarsa ba ce”
Da mamaki Mama Fulani ta kalleni ta kalli Aliyu sai kuma ta kalli Muhseen da ya shigo yanzu cikin bacin rai.
“Kai wani abun ka mata?”
“Ban mata komai ba, yadda yake dan iska haka yake tunanin kowa ya ke”
“Ni ba dan iska ba ne ka fi kowa sani”
“Then why ni zan zama dan iska? Ba uwa daya ta raine mu ba? Kai baka iya kyautatawa kowa zato? A yadda kaga dama haka kake son taka mutane? Ba zai yiyu ba Wallahi idan zaka taka kowa yadda kake so a gidan nan ni kan ba zaka iya da ni ba, sai dai bakincikina na kashe ka”
Aliyu be sake cewa Muhseen komai ya zauna a sofar da ke kusa da kofar yana ta huci kamar wani zaki.
“Zan baka mamaki Aliyu kuma fadan yanzu muka fara ni da kai”
Mama Fulani ta karasa fito daga kitchen din tana girgiza kai.
“Haba Muhseen? Haba Aliyu wannan wace irin rayuwa ce”
Aliyu ya dago ya kalleta.
“Mama miye laifina dan na ce kar a barshi ya kebe da wacce ba muharramarsa ba? Yarinya mai jini a jika kamar wannan za ki turara dakinsa ace ta share?”
“Kai muharramarka ce da ka kebe da ita jiya a Gareji? Waya san abunda kai mata take kuka?”
“Muhseen....!”
Mama Fulani ta daka matsa tsawa.
“Mama ba za mu taba shiryawa da wannan mutumen ba matukar ne dauke wannan girman kan da son milkin kowa ba, ba zai yiyi yace zai juya kowa yadda yake so ba, ba a karkashinsa na ke ba, dan haka ba zai yiyu ya ce zai juyani yadda ya ke so ba”
Mikewa Aliyu ya ya fice daga falon cikin wano irin zafin rai marar misaltuwa. Mama Fulani ta nufo inda na ke tsaye zata dake ni.
“Zo nan bakar munafuka ai duk ke kika hada komai”
Sai Ya Muhseen yai saurin tsakaninmu ya tare ni.