← Book details Kanwar Maza 3&4 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 43 OF 126

Sashe 43

Kanwar Maza 3&4 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ta yi shiru, tana kallon awarwaron hannunta.

Mintuna kusan biyar, ta suka fara jiyo hayaniya sama-sama a falon saman benen.

Iman ta shigo ta ce "Yaya ku fito".

Ya ce "To, muna zuwa"
Ya sake kallon rumaisa ya ce "Ina sake gaya miki, kar ki sake ki yi wani abu a gaban mutane, da zai sa kin janyo mana magana, you should behave yourself"
Ta yi
uri da ido tana kallonsa.

"Am talking to you" yayi maganar a
an kausashe.

"To" ta amsa a hankali.
a hannu yayi zai ri
o nata, ta janye a
an razane.

Ta girgiza kai ta ce "Ka daina ta
ani, ni bana son a din ga kallona, kuma kar in je su Yaya sun zo, su ga ka ri
e mini hannu".

Ajiyar zuciya ya yi ya ce "Ikon Allah, to mu je" da
yar ta yadda suka jera, suka fita.

Suna fita aka din ga rafsa gu
a, ana yi masa kirari, haka nan rumaisa ta ji ta takura.

Suka
arasa suka zauna, ya zauna a kusa da rumaisa, masu addu'a na yi, masu shewa na yi, ita dai ta yi
uri, ji take kamar ta tashi, ga adam ya wani matseta a kan kujerar.

Wata mata da rumaisa ba ta san ko wacece ba ta mi
awa adam hannu ta ce "Ban ga ka fito da
yalle ba, dan mu tabattar da me ka aura".

Ya ce "Haba jakadiya, wannan al'adar ai an daina ta, ko lokacin da na auri Aisha, ai ba ayi haka ba, kuma wannan sirrinmu ne kawai ko Mimi?" Yayi maganar yana kallon rumaisa.

Sororo rumaisa ta bishi da kallo, tana tunanin wacece mimi kuma a wurin, ko ba da ita yake ba?.

"To ai ita aisha tamu ce, kuma ka san ji muka yi an ce, ta shafe watanni shida a hannun masu garkuwa da mutane, kuma mun san ba a bawa kura ajiyar nama, shiyasa muka bu
aci gani, kar mu je saura aka kawo mana".

Duk da rumaisa ba ta gane kan zancen ba, amma jikinta ya bata ci mata mutunci ake yi.

Sai da
irjin Adam yayi wani damm, amma ya basar ya kalli rumaisa, ya ce "Kamar kowacce mace, za ta yi alfahari da daren jiya, za ta yi proud sosai da hakan"
Ji ta yi kamar ta ce da ka koreni daga
akin, na kwana a
asa, meye wani abun alfahari.
an uwansu rumaisa kuwa, jin zancen suka yi ba arziki, suka din ga sunkuyar da kai, Gwaggo ta ce "Dama
aki muka dawo mu gani, mu anjima zamu koma gida".

Da sauri rumaisa ta ce "Haba dai Gwaggo, to wai ya baku taho da mama ba, ban ga su yaya bama".

Adam ya ce "Bai kamata ku tafi yanzu ba, Yakamata a
an tayata zama"
Gwaggo ta ce "A'a, ai gaka nan, mu mun tafi, ga sa
onki nan babarki tana gaishe ki"
Tashi rumaisa ke
arin yi, amma ya ri
eta, ya hanata tashi.

"Gwaggo dan Allah karku tafi ku barni, dan Allah ku dawo, lawisa kema ba zaki zauna ba?" Ta yi maganar tana kuka.

Adam ya zura hannu a aljihunsa, ya bawa iman, ya ce ta bawa su gwaggo.

Ya ce Gwaggo mun gode sosai da sosai, sai mun zo gida yin bangajiya"
Ta ce "Babu komai, Allah ya sanya alkhairi"
Ya ji da
in tafiyar su gwaggo, ko ba komai, ba za a cigaba da cin mutuncin rumaisa a gabansu ba.
ago fuskarta yayi, yana goge mata hawayen fuskarta, yana fa
in "Is ok, yi ha
uri kukan ya isa haka"
arin ture hannunsa take yi, amma yayi mata kallon kashedi, a dolenta ta
yaleshi.

Baba uwani sai shiga take tana fita, tana ko
a yadda gida yayi kyau.

Hajiya Lubabatu wato maman Jabir ta ce "Abun dai ya bawa kowa mamaki takawa, bamu ta
a zaton zaka auri
aramar yarinya kamar wannan ba, kuma ma dai abun da mamaki, ace wannan
aramar yarinyar ce ta ku
uta da Sabir, daga hannun 'yan bindiga"
"Ai babu mamaki a ikon Allah,
antarta kuma ba zai hana a aureta ba, tun da bai sa
awa shari'a ba".

Ta kalli rumaisa ta ce "Sannu
ar nan, sannu da shigowa familyn gidan sarauta, kin zo babban gida, Allah ya baki wuyan
auka"
Rumaisa dai ba ta kulata ba, sai kuka da take yi, na tafiyar Gwaggo da kuma rashin ganin mama.

Haka Adam ya zauna tare da ita a wurin, dan kar ya tashi su ci zarafinta, ita kuma ya san ba kunya ce ta wadaceta ba, tsaf zata iya yi musu fitsara.

Sai wajen azahar suka ragu, bayan sun gama fa
e-fa
en maganganun su, da yada habaici.

Da azahar
in kuma, Nusaiba ce ta zo da kayan abincin rana.

Sai dai rumaisa ta
i cin abinci, duk surutun nata kuma ta yi shiru, ta
i kula kowa, Iman sai rarrashinta take yi.

Takawa baba uwani ya saka, ta kwashi akwatunan rumaisa, ta kai mata
akinta, da sauran kayanta, ya ce ta shirya mata wasu kayan a cikin wardrobe
in ta, ga su iman nan, su tayata a ha
a mata
akin.

Sai dai Iman ta din ga bin baba uwani da kallo, har sai da ta tsargu, tana ta yi wa rumaisa surutu tana tsokanarta, amma rumaisa ba ta ce komai ba, sai kallonta kawai da take yi.

Tana
arin fara shirya mata kayan, rumaisa ta ce "Bar shi, zan yi da kaina"
Kallonta suka yi gaba
aya,Nusaiba ta ce "Ki bari ya shirya miki, ke ga gajiyar biki, idan ya so sai ki gaya mata yadda ki ke so"
Rumaisa ta girgiza kai ta ce "A'a, idan ma ta yi sai na sake, kawai ta bar shi".

Nusaiba ta ce "To shikenan, baba uwani
yale mata".

Adam ya shigo
akin, yana tambayarta ko an shirya mata kayan.

Nusaiba ta ce "A'a ta ce a
yale mata, za ta yi abun ta da kanta".

"Shikenan, ku
yale mata abun ta, tun da ba ta san gwaninta ba, idan an yi sallar la'asar sai ku tafi gida, ba sai an kawo abincin dare ba".

"A'a dan Allah kar su tafi, shikenan sai kowa ya tafi ya barni?".

Tausayinta ya kama iman, amma takawa ya tsare gida ya ce "Do as i said"
Baba uwani ta yi mamakin yadda
iri-
iri rumaisa ta ce ba zata shirya mata kaya ba, ta so ta saki jiki da ita ta shigeta, saboda ta din ga samun wasu bayanan, da za ta din ga kai rahoto, amma mursisi rumaisa ta
i.

Sai ta bar shi a rashin sabo ne, amma tayi alwashin shiga jikin rumaisa, tun da a ganinta yarinya ce ba ta da wayo.

Sannan ta yi mamakin yadda suka ha
u da rumaisa, amma ba ta san ita ce wadda Adam zai aura ba, ta fara tunanin ko dai ammi ta ganota ne, ya sanya ta fara
oye mata wasu abubuwan.

Kan su
arasa gida, ta ce a ajiyeta a hanya, za ta je wani gida, suka ajiyeta su kuma suka
arasa gida.

Tun da suka koma, ammi ke tambayarsu, ya suka baro rumaisa, iman ta ce "Wallahi tana ta kuka ammi, gwanin ban tausayi".

"Allah sarki rumaisa, za ta saba ne in sha Allah, na san dama za a sha daru".

Iman ta ce "Ammi kin san me?"
"A'a sai kin fa
"Wai jakadiya, da maman su jabir, suka saka takawa a gaba, wai ya basu
yalle su san me ya aura, sun samu labarin watanta shida a hannun 'yan bindiga, wai ba a bawa kura ajiyar nama"
Ammi ta yi shiru ta ce "Daga kawo yarinyar jiya, shi ne za su fara wannan abun?

Bakomai Allah ya fi su, kuma auren Adam
da rumaisa, sai ya bawa mara
a kunya in sha Allah".

Nusaiba ta ce "Suna da matsala, daga zuwanta jiya za su fara nuna hali, kuma wallahi wata
ila Mummy ce zata saka su, ai da
inta maman Sabir
in ma ba kanwar lasa ba ce".

Baba uwani kuwa, gulma na cinta kasa jurewa ta yi, but ta fa
a sashin Mummy, Aikuwa aka yi sa'a Samha tana nan, suna ta kitsa tsiya.

Mummy ta kalleta ta ce "Ya aka yi?".

"Daga gidan muke, aikin da aka bani dama na yi shi, ba wata matsala, amma jakadiya sun tambaye shi
yalle, ya ce wannan tsohuwar al'ada ce, kuma kamar kowace mace, za ta yi alfahari da daren jiya, nake tunanin ko dai ya....

Samha ta ce "Dakata,
arya yake yi wallahi, ai shi da ita sai kallon kallo,
arya yake babu abun da ya faru"
Mummy ta ce "Haka ne, ke dai ki yi duk mai yiwuwa ki saka ido sosai, ki din ga kawo mana rahoton duk wani abu da yake faruwa, kuma idan muka baki aiki, ki tabattar kin yi shi yadda ya dace".

Ta risuna ta ce "In sha Allah uwar
akina".

Tun da su iman suka tafi, ya rage daga ita sai Adam a gidan ta cigaba da kukanta, ta window
akinta ya hangota, tana shirya kaya tana kuka, bai kulata ba ya koma falo, yana gwada kayan kallo.

A haka rumaisa ta shafe kwanaki uku a gidan Adam, ko
asan bene bata ta
a sauka ba, sai dai ba ta gajiya da kuka, mussaman yadda
an gidansu babu wanda ya nemeta, gashi ko an zo mata ta
an rage damuwa, da yin la'asar kowa zai watse, shi kuma Adam ba abun da ya iya banda bayar da umarni, ko ya hantareta.

A kwana na hu
u ya lura, tana gujewa ha
uwarsu, idan ta ji motsinsa ko falo ba za ta fito ba, ya lura abincin ma ba ci take yi ba, ta takura kanta sosai da sosai.

Bayan sallar magariba ya shiga
akinta, ya tarar ta yi salla tana zaune a kan sallaya ta yi shiru.
aga kai ta yi ta kalleshi, yayi mata alamar ta zo.

Ba musu ta taso yana gaba tana bin sa a baya.
asan bene ya sauka, ta bi bayansa, tun da aka kawota, yau ta fara sauka
asan benen.

Harabar gidan suka fita, ya nufi motarsa, ya bu
e gaban motar ya ce ta shiga.
Chapter 43 · 0% Book details