Sashe 88
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dan sauke ajiyar zuciya ya sake yi zai kuma yin magana Muhay yaa mike tsaye a hankali ya karaso ya kama hannayenta ya nufi wajen zaman da ta tashi ya zaunar da ita kafin ya zauna ya rike hannayenta yana fuskantarta sosai ya sake kallon CHIEF OF ARMY da ya dawo ya zauna a gefenta yana jin tsoron abinda za'a fada mataa domin bata iya tashin hankali ba sam
A sanyaye ya ce" Mahmanah, tun kafin ki haife ni kin san bawa kowa da irin kadarar da Allah ya hukunta zai faru da shi, sannan ina so ki sani cewar abinda yake faruwa launi ne na zane zanen kalar ALK'ALAMIN kadararmu, a cikin lamarin zan so ki dubi wajen dadin fiye da bakin shine cewa har zuwa yanzu makamancin hakan bai faru ba, kennan Allah ya kadarta sannan ya kare mu da kariyarsa........, Baban abinda zamu iya yi shine ci gaba da adu'a, yi mata uzuri, sannan mu ringa nuna mata dan ta bar halayan nan da take yi kwata kwata ta koma ga ubangijinta domin mutuwa ana barin ciki, jariri ya mutuma bale ita, baa lokaci, idan har lokacin yaa yi shikenan baa tsumi ba dabara sai an tafi, shin idan bawa ya je ga ubangijinsa da wannan kayan a saman kansa ina zai saka ransa a kiyama?, Tabas ya shiga uku ya kuma shiga uku, domin ya tozarta komai bayan shi din mai shahada ne a bakinsa........"
" Haba MUHYIDEEN MUHAY, ba zaka fada min ko menene ba sai zuciyata ta buga?, Ka fada min na gaji dan Allah"
Idannuwansa ya lumshe a sanyaye ya ce" shekaru shida da suka wuce ne, a ranar da kika tafi haji tare da Dad, ya kasance bani da wajen cin abinci dole sai a wajenta, da na je cin abinci gidanta ne ta.........." Idannuwansa ya dago a birkice ya zuba mata su yana kallon fuskarta ya ce" a ranar ne ta , ta ce tana sin aurena......." Ta karashe yana mai dantse harshensa yana kuma sadda kansa sakamakon kunya da ta lulube shi bayan furucin nan da ya yiwa mahaifiyarsa wanda Allah yana ganni ya fi jin kunyarsa fiye da komai
Da farko dan shantakai take kallonsa, kafin ta juya wajen mijinta a zabure tana kallonsa
Yannayin da ya nuna ya saka ta gane lalle fa abinda yaron ya fada ne ta ji a kunnenta sannan iya gaskiyar kennan
Da karfi ta so mikewa, sai dai ya riga ya gaje wajen harma ya danne kafafuwanta yana sake sada kansa sosai
Da karfi ta saka hannunta dan ta hankade shi, aman ta kasa domin ya ririketa sosai kansa a kasa
A haukace ta sake ture shi tana mai daga hannunta ta ratsa masa wani ratsetsen marin da ya bada sautin tasssssss a saman fuskarsa sannan ta sake neman dago fuskar tasa, hakan ya sa ya dago fuskar tasa yana sake rintse idannuwansa ya bata dama ta hanyar bata fili ya sakar mata kyakyawa, lalausar, ni'imtaciyar fuskarsa sannan ya ki bata damar tashin dai
A wani haukacen ta sake wanko fuskarsa da mari ta kuma guda, ta daga zata kifa masa na hudu mijinta ya tare yana kallonta muryarsa a rikice ya ce" Me kike yi haka Hasana?"
Da muryar kuka da ihu ihu ta ce" Kai, ka ji me yace? Giya ya fara sha ne? Kana jinsa kuwa? Mamansa fa? Ko ban fahimta daidai bane? Mamansa fa?"
Da sauri ya dubeta a kausashe ya ce" Eh ita din sai me Kuma?, Aka ce Ita din fa sai aka yi yaya? Ko karya akai mata ne? Kina fa gani irin yadda muke kauce maki haka dan mun san ke din nan zuciyarki ba zata dauka ba, a yanzu da kika takura har kika ji sai ki ringa yi masa tankadeta mareta kina cewa ya sha giya? Wace giya kuma da ta fi bayananiya ne?, Hasana ki fuskanci yaronki mana, ke kin san me kika haifa, idan kin san makaryaci kika haifa kuma fine ki karyata maganarsa sannan ki turashi wajenta sai ki rufe taron da fatiha ki kuma tanadi haduwarki da Allah!"
Yana gama fada rai bace ya mike fuuuuu ya fice a falon
Sai dai yana fitowa idannuwansa suka sauka a kan yarinyar dake dauke da igiyar auren MUHAY a kanta tana yi masu labe
Bata zata wani zai fito a yanzu ba , fitowarsa kuma ya sakata saurin juyawa dan ta basar din nan, sai dai ta makaro domin dama ya shaka ne ya fito kuma sai ta fado a daidai gabar da yake neman abin nema dan ya duba duba na tsanaki
A haukace ya damki hannunta ya nufi falonsa da ita, wanda hakan a kan idannuwan matayensa biyu, wa'inda suma sun kasa tsaye ko zaune kowa ya fuskanci baban d'an da mijinsu ke kauna na cikin bacin rai hakan ya sa suma suke shawagi dan gane abinda yake faruwa
MUHAY a sanyaye yake kallonta bayan ta gama maganarta da ihun fadan da ta zuba, fuskarta ta yi jajajir , hancinta ya karra yin tsayi Idannuwanta kuma sun yi wani iri
Ta zama abin tausayi ta sake fuskantarsa na dan sakwani, sai kuma ta fashe da kuka tana girgiza kanta ta ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ya Allah ka sa mu cika da kyau da imani, da ban gaskiya da kalmaru shahada a bakinmu, Allah ka sa karshenmu ya yi kyau ya ubangiji, ko me muke aikatawa ba na alkhairi ba Allah ka sa kafin mu mutu mu tuba, ya Allah ka sa mu din masu dacen kyakyawan karshe ne......."
A hankali ya gyara zamansa yana sake riketa a jikinsa domin ta sauko daga saman kujerar gana dayanta ta zube a kasa hakan ya sa ya riketa a jikinsa sosai yana saurarenta
A sanyaye , muryarta cen ciki ta ce" Tabas tsananta bincike bashi da kyau, ba zan kuma ba Son"
Kansa yake gyadawa a hankali yana karra shafa gadon bayanta
A hankali ta sake fadin" yaya aka yi kana sane ka kyale idan ta ce matar da kake aure ta mata laifi na hau na wulakantar da y'ayan mutane har a je da saki?, Ashe halin kadarar da yar uwata ke ciki kennan?"
A hankali ya ringa shafa gashin kanta daa sanadiyyar take hijabin ya sa ya bayana a birkice take sosai
Wayarsa dake jikinsa ce ke ta vibration tun dazu, da kyar ya iya cirota yana dubawa
Gannin Colonel ne ya saka shi dagawa a hankali ya karra a kunnensa yana sauraro
Da kyar ya iya furta magana kamar haka" idan ta ki biyoku ka dauki Sergent Umaimat ta daukota ko a kai ne, kar ta kwana a asibitin nan"
Daga haka ya datse kiran yana sake buda idannuwansa a saman mamansa a sanyaye ya ce" Mahmanah"
Mama ta sake rintse idannuwanta ta ce" yaya zan iya rintsawa?"
MUHAY ya ce" zaki iya Mamanah, nima yau zan iya yin barcin sosai fa, domin kin ga ai kin sani, zakuma ki min adu'a kamar yadda kika saba, wada na san daga kin yi Allah zai amsa"
Mamah ta sake sauke ajiyar zuciya a sanyaye ta ce" Zamu yi mata uzuri ko Son? Sanann zamu yi mata adu'a, zan sake kusanta kaina da ita dan n 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 5️⃣1️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Zai kuma yin magana suka ji budewar kofar falon da karfi, Shuwwa ce ta auko kamar an hankadota sannan ta ja wani uban birki tana waigawa ta nuna hannunta ta ce" Ke , ke bari shi wanda ya turo ki ki rikonin nan a kansa zan huce, in ba sai ya fadan in ni y'arsa ce ba shegiya nake yau ga wulakanci ki dagoni gaba dayana ki dura a mota? Kan ubancen kayasa!"
Nahidht dake rike da takalman Shuwwa din da wayarta ce ta shigi itama ta dan dakata ta juya tana dan daga hannunta da yar dariya tana fadin" An fa gode yalabiya, walahi ban taba gannin mace kamar kato irinki ba, kin dai ga kin cicibota cimak kin saka a mota, Allah ya biya, idan Kuma ta ki zama zan saka a taboki ki ci min uwata ko zata shiryu kin ji? In ba Haukan Shuwwa bama ita ai da galihunta ko yanzu aka busa kaho soja zai riko hannunta, Allah ka sa su ji kaina su aura min Malan ko zan je da galihuna...."
Turus sukai sunna kallon su Mama da MUHAY da ya dafe gaban goshinsa bayan ya karewa Shuwwa kallo wace tamkar zata yi dambe dan kwalinta dama tuni ya bar kanta
Bakinsa ya dan tabe a lokacin da ya tsinkayi muryoyinsu sunna gaishe da Mama , irin basu san tana wajen nan ba
A sanyaye ya ce" Mahmanah, tun kafin ki haife ni kin san bawa kowa da irin kadarar da Allah ya hukunta zai faru da shi, sannan ina so ki sani cewar abinda yake faruwa launi ne na zane zanen kalar ALK'ALAMIN kadararmu, a cikin lamarin zan so ki dubi wajen dadin fiye da bakin shine cewa har zuwa yanzu makamancin hakan bai faru ba, kennan Allah ya kadarta sannan ya kare mu da kariyarsa........, Baban abinda zamu iya yi shine ci gaba da adu'a, yi mata uzuri, sannan mu ringa nuna mata dan ta bar halayan nan da take yi kwata kwata ta koma ga ubangijinta domin mutuwa ana barin ciki, jariri ya mutuma bale ita, baa lokaci, idan har lokacin yaa yi shikenan baa tsumi ba dabara sai an tafi, shin idan bawa ya je ga ubangijinsa da wannan kayan a saman kansa ina zai saka ransa a kiyama?, Tabas ya shiga uku ya kuma shiga uku, domin ya tozarta komai bayan shi din mai shahada ne a bakinsa........"
" Haba MUHYIDEEN MUHAY, ba zaka fada min ko menene ba sai zuciyata ta buga?, Ka fada min na gaji dan Allah"
Idannuwansa ya lumshe a sanyaye ya ce" shekaru shida da suka wuce ne, a ranar da kika tafi haji tare da Dad, ya kasance bani da wajen cin abinci dole sai a wajenta, da na je cin abinci gidanta ne ta.........." Idannuwansa ya dago a birkice ya zuba mata su yana kallon fuskarta ya ce" a ranar ne ta , ta ce tana sin aurena......." Ta karashe yana mai dantse harshensa yana kuma sadda kansa sakamakon kunya da ta lulube shi bayan furucin nan da ya yiwa mahaifiyarsa wanda Allah yana ganni ya fi jin kunyarsa fiye da komai
Da farko dan shantakai take kallonsa, kafin ta juya wajen mijinta a zabure tana kallonsa
Yannayin da ya nuna ya saka ta gane lalle fa abinda yaron ya fada ne ta ji a kunnenta sannan iya gaskiyar kennan
Da karfi ta so mikewa, sai dai ya riga ya gaje wajen harma ya danne kafafuwanta yana sake sada kansa sosai
Da karfi ta saka hannunta dan ta hankade shi, aman ta kasa domin ya ririketa sosai kansa a kasa
A haukace ta sake ture shi tana mai daga hannunta ta ratsa masa wani ratsetsen marin da ya bada sautin tasssssss a saman fuskarsa sannan ta sake neman dago fuskar tasa, hakan ya sa ya dago fuskar tasa yana sake rintse idannuwansa ya bata dama ta hanyar bata fili ya sakar mata kyakyawa, lalausar, ni'imtaciyar fuskarsa sannan ya ki bata damar tashin dai
A wani haukacen ta sake wanko fuskarsa da mari ta kuma guda, ta daga zata kifa masa na hudu mijinta ya tare yana kallonta muryarsa a rikice ya ce" Me kike yi haka Hasana?"
Da muryar kuka da ihu ihu ta ce" Kai, ka ji me yace? Giya ya fara sha ne? Kana jinsa kuwa? Mamansa fa? Ko ban fahimta daidai bane? Mamansa fa?"
Da sauri ya dubeta a kausashe ya ce" Eh ita din sai me Kuma?, Aka ce Ita din fa sai aka yi yaya? Ko karya akai mata ne? Kina fa gani irin yadda muke kauce maki haka dan mun san ke din nan zuciyarki ba zata dauka ba, a yanzu da kika takura har kika ji sai ki ringa yi masa tankadeta mareta kina cewa ya sha giya? Wace giya kuma da ta fi bayananiya ne?, Hasana ki fuskanci yaronki mana, ke kin san me kika haifa, idan kin san makaryaci kika haifa kuma fine ki karyata maganarsa sannan ki turashi wajenta sai ki rufe taron da fatiha ki kuma tanadi haduwarki da Allah!"
Yana gama fada rai bace ya mike fuuuuu ya fice a falon
Sai dai yana fitowa idannuwansa suka sauka a kan yarinyar dake dauke da igiyar auren MUHAY a kanta tana yi masu labe
Bata zata wani zai fito a yanzu ba , fitowarsa kuma ya sakata saurin juyawa dan ta basar din nan, sai dai ta makaro domin dama ya shaka ne ya fito kuma sai ta fado a daidai gabar da yake neman abin nema dan ya duba duba na tsanaki
A haukace ya damki hannunta ya nufi falonsa da ita, wanda hakan a kan idannuwan matayensa biyu, wa'inda suma sun kasa tsaye ko zaune kowa ya fuskanci baban d'an da mijinsu ke kauna na cikin bacin rai hakan ya sa suma suke shawagi dan gane abinda yake faruwa
MUHAY a sanyaye yake kallonta bayan ta gama maganarta da ihun fadan da ta zuba, fuskarta ta yi jajajir , hancinta ya karra yin tsayi Idannuwanta kuma sun yi wani iri
Ta zama abin tausayi ta sake fuskantarsa na dan sakwani, sai kuma ta fashe da kuka tana girgiza kanta ta ce" Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, ya Allah ka sa mu cika da kyau da imani, da ban gaskiya da kalmaru shahada a bakinmu, Allah ka sa karshenmu ya yi kyau ya ubangiji, ko me muke aikatawa ba na alkhairi ba Allah ka sa kafin mu mutu mu tuba, ya Allah ka sa mu din masu dacen kyakyawan karshe ne......."
A hankali ya gyara zamansa yana sake riketa a jikinsa domin ta sauko daga saman kujerar gana dayanta ta zube a kasa hakan ya sa ya riketa a jikinsa sosai yana saurarenta
A sanyaye , muryarta cen ciki ta ce" Tabas tsananta bincike bashi da kyau, ba zan kuma ba Son"
Kansa yake gyadawa a hankali yana karra shafa gadon bayanta
A hankali ta sake fadin" yaya aka yi kana sane ka kyale idan ta ce matar da kake aure ta mata laifi na hau na wulakantar da y'ayan mutane har a je da saki?, Ashe halin kadarar da yar uwata ke ciki kennan?"
A hankali ya ringa shafa gashin kanta daa sanadiyyar take hijabin ya sa ya bayana a birkice take sosai
Wayarsa dake jikinsa ce ke ta vibration tun dazu, da kyar ya iya cirota yana dubawa
Gannin Colonel ne ya saka shi dagawa a hankali ya karra a kunnensa yana sauraro
Da kyar ya iya furta magana kamar haka" idan ta ki biyoku ka dauki Sergent Umaimat ta daukota ko a kai ne, kar ta kwana a asibitin nan"
Daga haka ya datse kiran yana sake buda idannuwansa a saman mamansa a sanyaye ya ce" Mahmanah"
Mama ta sake rintse idannuwanta ta ce" yaya zan iya rintsawa?"
MUHAY ya ce" zaki iya Mamanah, nima yau zan iya yin barcin sosai fa, domin kin ga ai kin sani, zakuma ki min adu'a kamar yadda kika saba, wada na san daga kin yi Allah zai amsa"
Mamah ta sake sauke ajiyar zuciya a sanyaye ta ce" Zamu yi mata uzuri ko Son? Sanann zamu yi mata adu'a, zan sake kusanta kaina da ita dan n 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 5️⃣1️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Zai kuma yin magana suka ji budewar kofar falon da karfi, Shuwwa ce ta auko kamar an hankadota sannan ta ja wani uban birki tana waigawa ta nuna hannunta ta ce" Ke , ke bari shi wanda ya turo ki ki rikonin nan a kansa zan huce, in ba sai ya fadan in ni y'arsa ce ba shegiya nake yau ga wulakanci ki dagoni gaba dayana ki dura a mota? Kan ubancen kayasa!"
Nahidht dake rike da takalman Shuwwa din da wayarta ce ta shigi itama ta dan dakata ta juya tana dan daga hannunta da yar dariya tana fadin" An fa gode yalabiya, walahi ban taba gannin mace kamar kato irinki ba, kin dai ga kin cicibota cimak kin saka a mota, Allah ya biya, idan Kuma ta ki zama zan saka a taboki ki ci min uwata ko zata shiryu kin ji? In ba Haukan Shuwwa bama ita ai da galihunta ko yanzu aka busa kaho soja zai riko hannunta, Allah ka sa su ji kaina su aura min Malan ko zan je da galihuna...."
Turus sukai sunna kallon su Mama da MUHAY da ya dafe gaban goshinsa bayan ya karewa Shuwwa kallo wace tamkar zata yi dambe dan kwalinta dama tuni ya bar kanta
Bakinsa ya dan tabe a lokacin da ya tsinkayi muryoyinsu sunna gaishe da Mama , irin basu san tana wajen nan ba