Sashe 122
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Aban Shuwwa ya lumshe idannuwansa yana godiya da Allah da har yanzu MUHAY bai shaki Khamisss ba, a yadda MUHAY ke tsaye shi da kansa sai da ya sha jinnin jikinsa, yaron ya gama ginna jikinsa ne daidai da zamaninsa sai fatan Allah ya kiyaye ya karre, gashi sam bashi da tsoro, idan kuwa abu ya gamo shi da mai laifi kawai sai fatan Allah ya sanyaya, bale mai laifi irin na Khamiss? Gaba daya ya mayar da kasar tamkar ta yan daba, a cikin kasar baki daya har kwatance ake da rashin mutuncin yan garin, a bayane ake fadin shaye shaye ai sai garin, lalata sai garin uwa uba ya ba karuwai dama sunna yin lamarinsu harma ya hanna a yi kamu, shi din nan da tsufansa da komai yana sana'a ta miyagun kwayoyi ne a cikin kasarsa, y'ayansa kuwa harda wanda ya yi kisa bai jima a gidan yari ba aka fitar da shi ya fitar da shi waje, matayen kuwa sun bude waje waje na holewa a bayane ba a boye ba, kuma yana zaune shine magabacin wajen ya yi mirsisi yana wulakanci, ga hakkin d'an zumu da ya so salwantarwa, ga ta d'an uwansa da ya salwantar ya hada da hauka...............sosai MUhay ya so a hau kotu a bayana komai, sai manyan suka ci karfinsa , a yanzu kuma ana salamar kowa aka shiga wannan dan tataunawa kunnayensa suka fara jiyo masa busa da kida irin na bare bari a cikin gidansu, an kuma tabatar masa ai iyaye na taka rawar murna da yan mata, gidan ya dauki harami, baban tashin hankalinsa a yanzun kam ba zasu gane ba gaskiya, ya dace a ba kowa hakinsa kawai a watse ina dalili wai?!
"Menene hujarku ta cewa wannan din jinnin ABDULAHI ne? Me me yasa za.....mmmm mmnnmnmnmn!"
Da karfi Muhay ya kaiwa kujerar dake gefe duka hakan ya saka sojojin nan gaba dayansu kwasar ihu irin na sarawa suka sarra masa sannan du suka sake maido hankalinsu wajen, ciki harda Dad da bai san lokacin da ya mike tsaye jikinsa na tsuma ba
Da karfi ya ce" So kake mu raba naman jikinka a Wajen nan ne ko so kake mu nuna maka namu salon kwayar ba tare da mun sha komai bane!"
Da sauri Aba ya mike yana kokarin sanyayar da ahin ya ce" MUHYIDEEN ka ga yarona, ka san taurin kai ne da Papah, kawai ka barshi ya tafi ai aikin gama ya gama bai san yana barin wajen aka shiga gyaran wajen ba, ko ya koma yanzu ba mutanen da ya bari zai tarda ba bale ya samu shiga fadar da take tasa, ba sai an kai ga haka ba kar ka manta uwa daya uba daya suke da mahaifina, ko ba komai akoy zumunci"
D'an IBRAHIM ne ya karaso yana hawaye da muryar kuka ya shiga fadin" Zumunci YAH UMAR? YA UMAR idan akoy wanda ya wulakantar da zumunci ai bayan Papah Khamiss ne, nima dan aikin gidan nan nake ba kowa ba, da bakinsa ya fada min cewa na yiwa matarsa biyaya ko na koma tsince tsince irin na ubana, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une idanma aka tausayawa wannan mutumen ai an tafka kuskure mai girman gaske wanda sai Allah ya kama mu, cikin da Gimbiya ta haifar ka san ko na wanene?.........."
Ya juya wajen sarki khamisss da zuwa yanzu burinsa daya ne ya bace battt ya samu kansa koda a dokar jeji ne da wannan balakin dake gabansa, shi fa tsoronsa daya kar su sake shi daga shi sai wannan mutumen, idan hakan ya tabata bai san me zai faru ba, dan yana gudun ya karya masa wuya a nan
Yana hawayen ya ce" Papah na fadi ko cikin waye y"arka ta cikinka ta raina ta kuma haifa?"
Wajen ne ya sake daukan tsitttt, yar jaridar da har jikinta rawa yake ne ta samu bakinta da fadin" Kar dai ace nasa ne?"
Sai kuma ta saka hannayenta tana rufe bakin nata tana zarro idannuwanta domin kamar wace ta saka aka juyo kanta du anna kallonta
Jikinsa na rawa ya saka hannunsa yana jan zoben dake hannun nasa ya sake dagowa da wani irin tukukin bakin ciki yana kallonsu ya ce"💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 7️⃣0️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
A rikice jikinsa na rawa ya ringa kallon Sarki Umar, sai kuma ya kalli MUHAY , haka kuma ya kalli jama'ar da ya zo da ita, wace yawanci karara ya fahimci a yanzu da suka ji ainahin abinda ya rufe su da shi shekara da shekaru karara kamar masu jira a miko masu shi su yi yaga yaga da namansa, mutun biyu ne kawai suke cikin hali kwatankwacin wanda yake ciki, watau halin rudani da tashin hankali ya ce" Wa ya ciro shi daga dakin da na rufe shi? Da hannuna na shake shi yana barci aman bai mutu ba? Dogari salau ya ce da hannunsa ya aikashi kiyama ashe bai kashe shi ba? Shi rai nawa ne da shi da zan ringa hada shi da hatsari kala daban daban aman yana mikewa yana Rayuwa?........... Shi shi wani irin................ "
Tsittttt kake ji wajen ya dauka , harta da muryar Zarki khamiss din lokaci daya ta yi shiru , haka kuma du aka zazaro ido sanadiyar bindigar da MUHAY ya ciro a kugunsa ya damko gaban rigar Khamiss ya dorata a saman kansa
Idannuwansa sun karra rinewa a kausashe ya ce" Sai da na ce Kar a bi ta haka, irinku basu hau kan decision dinsu ba sai da suka yarda da taurin kansu, da biahewar zuciyarsu, suka nuna min ba sai an kai haka ba, domin irinku yadda suke son abin duniya haka suke son duniyar kanta, domin sun riga sun daukaa cewa matabata ce koda sun mutu babu tsatuwa a gaban Allah bayan mutuwar, sai dai ni gaskiya a yanzu ba zan iya ci gaba da raka shirmenka ba Allah yafe maka zunubanka!"
Kunamar bindigar ya danna, a haukace Wajen ya dauki kabara wanda hakan ya sake tarwatsa zuciyar Khamis, har bai san lokacin da ya fara magana a haukace kamar haka ba" Wayyo Allahna wayyo kar ka kashe ni, kar ka min kissa irin na bindiga, kar ka kashe ni na aamsa laifina, na aikata nine nan na aikata dan Allah ka yafe min na aikata ba zan kuma ba, wayo Allahna na shiga uku ga zoben gayanaan zoben gashi na cire gaya nan, kar ku kasheni tunda ban kashe kowa ba, na san na aikata asiri na fitar da shi daga kasar, kuma na haukata kanina aman bayan wannan ni ban kashe kowa ba"
Muhyideen ya amshi zoben yana sakinsa ya ce" Damar kisan ne Allah bai baka ba, aman ai ka dauki niya"
Ya juya wajen yarensa ya basu umarnin a tafi da shi da dukkan wasu masu take mada bayan da bai yarda da su ba, idan aka gama bincikw kotu ta yanke masu hukunci daidai da laifukansu su dukansu
Sai da suka gama watsewa sannan ya fuskanci yan jaridar ya kuma basu damar yi masa taambaboyin da suka shafi hawan sabon sarki, inda ya bada amsoshin a takaice sannan a bude, yana gamawa ya yi masu salama sannan ya koma wajen da sojojin ke idasa daidaita wajen domin ci gaba da wunin biki
Ido cikin ido suka yi da Malan dake tsaye yana binsa da kallon al'ajabi
Dan murmushi ya yiwa Malan din yana fadin" Ni wollah idan na ganka sai zan gaisheka sai na tuna ashe nine Aban Nahidt har a saman takarda"
Ido Malan ya karra warawa kafin ya samu kansa da sakin murmushin shima yana girgiza kai, kasa kasa sosai ya ce" Wai yanzun shikenan ni mijin NAHIDT ne?"
MUHAY ya dan kankance idannuwansa sai kuma ya gyada kai yana fadin" to mu je ka gani eh ne ko aa ne, ka ga kidan cen yana sakawa du hankalina tashi ina son shiga ina tsoron abinda zan tarar"
Yar daria ya yi yana fadin" Ka amso rigarka ko ta cikin ce ka saka mu je ai da kunya ka shiga a haka ko?"
Sai a lokacin ya waiga wajen da ya zubar da rigar, sai ya rigunnan a saman cinyar Aban Shuwwa sunna zaune da shi da mutanen dake gefens sai Dad
Ajiyar zuciya ya sauke ya tafi amsa hankalinsa kwonce
Yana zuwa ya duka kasa kansa a kasa, a sanyaye ya ce" Ku gafarceni na zarce abinda aka tsayar, na san abu ne mai matukar wahala hadiye irin haka, aman da ba'a yi haka ba ba zai taba mika wuya ba, ku gafarta min"
"Menene hujarku ta cewa wannan din jinnin ABDULAHI ne? Me me yasa za.....mmmm mmnnmnmnmn!"
Da karfi Muhay ya kaiwa kujerar dake gefe duka hakan ya saka sojojin nan gaba dayansu kwasar ihu irin na sarawa suka sarra masa sannan du suka sake maido hankalinsu wajen, ciki harda Dad da bai san lokacin da ya mike tsaye jikinsa na tsuma ba
Da karfi ya ce" So kake mu raba naman jikinka a Wajen nan ne ko so kake mu nuna maka namu salon kwayar ba tare da mun sha komai bane!"
Da sauri Aba ya mike yana kokarin sanyayar da ahin ya ce" MUHYIDEEN ka ga yarona, ka san taurin kai ne da Papah, kawai ka barshi ya tafi ai aikin gama ya gama bai san yana barin wajen aka shiga gyaran wajen ba, ko ya koma yanzu ba mutanen da ya bari zai tarda ba bale ya samu shiga fadar da take tasa, ba sai an kai ga haka ba kar ka manta uwa daya uba daya suke da mahaifina, ko ba komai akoy zumunci"
D'an IBRAHIM ne ya karaso yana hawaye da muryar kuka ya shiga fadin" Zumunci YAH UMAR? YA UMAR idan akoy wanda ya wulakantar da zumunci ai bayan Papah Khamiss ne, nima dan aikin gidan nan nake ba kowa ba, da bakinsa ya fada min cewa na yiwa matarsa biyaya ko na koma tsince tsince irin na ubana, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une idanma aka tausayawa wannan mutumen ai an tafka kuskure mai girman gaske wanda sai Allah ya kama mu, cikin da Gimbiya ta haifar ka san ko na wanene?.........."
Ya juya wajen sarki khamisss da zuwa yanzu burinsa daya ne ya bace battt ya samu kansa koda a dokar jeji ne da wannan balakin dake gabansa, shi fa tsoronsa daya kar su sake shi daga shi sai wannan mutumen, idan hakan ya tabata bai san me zai faru ba, dan yana gudun ya karya masa wuya a nan
Yana hawayen ya ce" Papah na fadi ko cikin waye y"arka ta cikinka ta raina ta kuma haifa?"
Wajen ne ya sake daukan tsitttt, yar jaridar da har jikinta rawa yake ne ta samu bakinta da fadin" Kar dai ace nasa ne?"
Sai kuma ta saka hannayenta tana rufe bakin nata tana zarro idannuwanta domin kamar wace ta saka aka juyo kanta du anna kallonta
Jikinsa na rawa ya saka hannunsa yana jan zoben dake hannun nasa ya sake dagowa da wani irin tukukin bakin ciki yana kallonsu ya ce"💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 7️⃣0️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
A rikice jikinsa na rawa ya ringa kallon Sarki Umar, sai kuma ya kalli MUHAY , haka kuma ya kalli jama'ar da ya zo da ita, wace yawanci karara ya fahimci a yanzu da suka ji ainahin abinda ya rufe su da shi shekara da shekaru karara kamar masu jira a miko masu shi su yi yaga yaga da namansa, mutun biyu ne kawai suke cikin hali kwatankwacin wanda yake ciki, watau halin rudani da tashin hankali ya ce" Wa ya ciro shi daga dakin da na rufe shi? Da hannuna na shake shi yana barci aman bai mutu ba? Dogari salau ya ce da hannunsa ya aikashi kiyama ashe bai kashe shi ba? Shi rai nawa ne da shi da zan ringa hada shi da hatsari kala daban daban aman yana mikewa yana Rayuwa?........... Shi shi wani irin................ "
Tsittttt kake ji wajen ya dauka , harta da muryar Zarki khamiss din lokaci daya ta yi shiru , haka kuma du aka zazaro ido sanadiyar bindigar da MUHAY ya ciro a kugunsa ya damko gaban rigar Khamiss ya dorata a saman kansa
Idannuwansa sun karra rinewa a kausashe ya ce" Sai da na ce Kar a bi ta haka, irinku basu hau kan decision dinsu ba sai da suka yarda da taurin kansu, da biahewar zuciyarsu, suka nuna min ba sai an kai haka ba, domin irinku yadda suke son abin duniya haka suke son duniyar kanta, domin sun riga sun daukaa cewa matabata ce koda sun mutu babu tsatuwa a gaban Allah bayan mutuwar, sai dai ni gaskiya a yanzu ba zan iya ci gaba da raka shirmenka ba Allah yafe maka zunubanka!"
Kunamar bindigar ya danna, a haukace Wajen ya dauki kabara wanda hakan ya sake tarwatsa zuciyar Khamis, har bai san lokacin da ya fara magana a haukace kamar haka ba" Wayyo Allahna wayyo kar ka kashe ni, kar ka min kissa irin na bindiga, kar ka kashe ni na aamsa laifina, na aikata nine nan na aikata dan Allah ka yafe min na aikata ba zan kuma ba, wayo Allahna na shiga uku ga zoben gayanaan zoben gashi na cire gaya nan, kar ku kasheni tunda ban kashe kowa ba, na san na aikata asiri na fitar da shi daga kasar, kuma na haukata kanina aman bayan wannan ni ban kashe kowa ba"
Muhyideen ya amshi zoben yana sakinsa ya ce" Damar kisan ne Allah bai baka ba, aman ai ka dauki niya"
Ya juya wajen yarensa ya basu umarnin a tafi da shi da dukkan wasu masu take mada bayan da bai yarda da su ba, idan aka gama bincikw kotu ta yanke masu hukunci daidai da laifukansu su dukansu
Sai da suka gama watsewa sannan ya fuskanci yan jaridar ya kuma basu damar yi masa taambaboyin da suka shafi hawan sabon sarki, inda ya bada amsoshin a takaice sannan a bude, yana gamawa ya yi masu salama sannan ya koma wajen da sojojin ke idasa daidaita wajen domin ci gaba da wunin biki
Ido cikin ido suka yi da Malan dake tsaye yana binsa da kallon al'ajabi
Dan murmushi ya yiwa Malan din yana fadin" Ni wollah idan na ganka sai zan gaisheka sai na tuna ashe nine Aban Nahidt har a saman takarda"
Ido Malan ya karra warawa kafin ya samu kansa da sakin murmushin shima yana girgiza kai, kasa kasa sosai ya ce" Wai yanzun shikenan ni mijin NAHIDT ne?"
MUHAY ya dan kankance idannuwansa sai kuma ya gyada kai yana fadin" to mu je ka gani eh ne ko aa ne, ka ga kidan cen yana sakawa du hankalina tashi ina son shiga ina tsoron abinda zan tarar"
Yar daria ya yi yana fadin" Ka amso rigarka ko ta cikin ce ka saka mu je ai da kunya ka shiga a haka ko?"
Sai a lokacin ya waiga wajen da ya zubar da rigar, sai ya rigunnan a saman cinyar Aban Shuwwa sunna zaune da shi da mutanen dake gefens sai Dad
Ajiyar zuciya ya sauke ya tafi amsa hankalinsa kwonce
Yana zuwa ya duka kasa kansa a kasa, a sanyaye ya ce" Ku gafarceni na zarce abinda aka tsayar, na san abu ne mai matukar wahala hadiye irin haka, aman da ba'a yi haka ba ba zai taba mika wuya ba, ku gafarta min"