Sashe 39
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ido ya zarro yana dan ja baya kadan hadi da rintse idannuwansa
CHIEF OF ARMY ya sake riko hannunsa ya ce" Kar ka ga laifinta, babu abinda ba zata sakawa ranta ba, ni da kaina na fara tunanin fara nema maka na aljannu domin abin nan na damunmu, MUHAY a yanzu ya dace ace muryoyi na kiranka Aba, sannan muryoyi na kiranka mai gida, why zaka fi ba aiki mahinmanci fiye da zama da mace? Ka kuwa san irin dadin zama da mace ? MUHAY ko baka da lafia ne?"
"Ya Rab" ya fada da dan karfi yana mikewa hadi da ba Dad baya yana mai dafe gaban goshinsa da hannunsa na dama dayan hannun kuwa ya rike kugunsa da shi yana dan cicije lebensa na kasa wata matsananciyar kunya da girma da furucin Dad din nasa sukai masa a kwakwaluwarsa ba na wasa bane
Dan murmushi Father ya yi a boye zai sake yin magana MUHAY ya juyo da dan sauri ya ce" Dad plz na koshi hakanan, na dauka iya dauka plz ka idasa aikin Ladan Allah ya biya my father"
Father me zai yi banda dariya domin karfi da yaji a bayane MUHAY ke ture maganar baya so a yita
A nutse ya ce" Allah ya yi maka albarka, plz ka kwatanta zaman da ita ko yayane"
Shi dai tawul dinsa ya sake dauka da ya fadi ya juya da niyar barin wajen gaba daya a ransa yana ayana 'Waye zai zauna da wa? Mahaukaciyar? Macen da maza suka ringa gani sunna mikawa yan uwansu? Gaskiya ba matar aurena bace ku da kuka daura kwa dawo ku kunce abinku da kanku'
Father ya daga murya yana fadin" A dakin dake kusa da naka za'a sakata wancen baban cen duba da yana da komai ciki, Son ni mamakin da nake yi girman gidan nan walahi, kuma ima jinjinawa masu gyaransa sosai da sosai ace waje komai fari? Ai sai hypo ya ji jiki kulun"
Shi dai tafiyarsa ya yi yana sake ture haushin a kusa da dakinsan da aka ce za'a ajiye wancen abar, su dai suka sani koma a ina ne kansu ake ji daga su har itan, yana nan walahi abinda ya sani shine zai daura igiya ne ya daura kafafuwanta a sama kanta a kas as punishment koda kallonsa ta yi balantana shiga harkarsa!
Ajiyar Zuciya Father ya sauke a hankali ya furta" Ya Allah, ka sa yarinyar nan ta zamto cikon farin cikin yarona, Allah ka sa kar na ji kunyar hadin nan, ka sa ya jure ya iya zama da ita ya Allah"
*A GIDAN MALAN*
Kyan alkawari🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰☺️
Garabasa: Dukkan wanda ya biya kuddin ALKALAMIN KADARRATA yana da kyautar novels dina baki daya ciki harda na kudin in sha Allah🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰, ka yi min magana zan turo maka🥰🥰🥰😘😘😘😘😘💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 2️⃣0️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Da baya baya take tafia zata fito daga falon, daidai Malan ya zo shigowa daga sallar la'asar yake an gama saukar alkur'anin da ya saka a wuni yi ana ta sadakar waina sai ya dawo ciki dan ya ga ko ta farka domin tunda akai fatiha Hamza ya koma dan sunna gudun ta farka daga su sai su
Dan gefe ya tsaya yana gyaran murya dan NAHIDT ta gane yana wajen
Sarai ta jishi harma ta gane aman sai ta ki ta tsaya din domin Shuwwar ce ta fara alamun motsawa ita kuma bata so gaskiya ta motsa tana kusa ta fara sauke kwondon balakin dake ranta a kanta, dan ta san a yau mai sauke guguwar haukan Shuwwar sai Allah
"Nahidt ki kula mana" ya fada a tausashe yana dan sake komawa baya
Juyowa ta yi tana murguda bakinta ta sake binsa da kallon ka ji kunyar nan da take masa tun bayan fitar matarsa ta ce" To wai me na maka kuma ni? Ka ga fa farkawa ne take yi"
Bakinsa ya tabe kasa kasa ya ce" Ita kadai kike tsoro, kin ji kunya ni ki sakani gaba ki min tasss aman kina tsoron kanwarki, ko me na maki ni din?"
NAHIDT ta zarro ido tana biyo bayanshi ta ce" haba dai wace mai tsoron kanwar tata? Ba dai ni ba NAHIDHT na rantse, kuma da kake cewa me ka min me kuwa zaka min a duniya? Abin kunya ne ka ci gaba da rabawa ba komai duniya ce, ai ba sai kun zo gaban mutane kunna abu kamar wasu makafi ba za'a gane ita matarka ce, kai kuma mijinta ne, itama ta fadi ba nauyi ko meye abin biyo miji cikin mutane?"
Har ga Allah abubuwan da ta wuni da su kennan na bacin rai a zuciyarta, domin fargabar Shuwwar ta maidata gefe ta ajiye domin abinda ta riga ta sani ne ko ana ruwan muzuru sai ta tare a gidanta a yau din nan, ai ba zata taba yin sake Shuwwa ta sake aikata wani haukan ba, ko daya walahi!,
Tsittt ta yi tana kallonsa sakamakon juyowa da ya yi yana kallonta
Shi da kansa sai ya samu kansa da manta a inda yake a hankali ya shiga nufo wajen da ta yi tsaye tana ta cicira ido kamar ta yiwa sarki karya
A hankali ya ce" Kamar ranki ya bace dan matata ta bani kulawa?"
Ido ta zarro tana kallonsa da tarin balagar rashin kunya ta budi baki zata zuba rashin kunyarta muryar Hamza daje rike hannayen Shuwwar da ta bude idannuwanta da adu'a a bakinta sannan ta shiga muzgutawa da alamu na son mikewa ya kamata ya taimaka mata ya tayar da ita zaune
Ido ta dan zarro ta yi raf da gaban rigar Malan muryarta kasa kasa ta ce" Kur'ani ta farka, ka wa Allah jeka ka tofeta ka fa san bata da hankali"
"Ya Salam ki cika min rigata to meye haka wai?" Ya fada da dan gagawa yana janye rigar shadarsa mai ruwan blue sai maiko take na sabontaka
Da dan karfin da suka saka dan mayar da ita zaune Hamza ya budi bakinsa yana fadin" SHUWWA, look, SHUWWA zauna mana kar ki jima kanki ciwo bakya gannin jikinki bashi da karfi?"
Idannuwanta ta rintse ta yi muimuimui da bakinta a hankali ta bude zazafar muryarta mai shige da sarewa idan tana fada ko tana dadadan kalamai ta ce" Ka ga ka sake ni haka, Hamza ka sake ni haka"
Fauziya ta dan zarro ido tana fadin" SHUWWA yayanki ne fa , ko a da ba ce masa kike yaya ba shine yau Hamza sak?"
SHUWWA ta saka hannunta tana bambare hannunsa ta juyo wajen da Fauziya take ta mika hannunta da yannayin zata warto wuyanta tana fadin" Bara na fara wancakalar da ke ko zaki fahimci ba sani ba sabo, na ce Hamza idan tai maki zafi ki nada min duka! Ku sakeni na ce na tarda shi ku sake ni!"
Wajen ya juyo ya nufo da sauri ita kuma tana bin sawunsa du inda ya dauke har suka karaso kusa da kujerar
A nutse ya ce" Ku saketa "
Hamza ya dube shi da dan mamaki ya ce" Mu saketa Malan?"
Malan ya gyada kansa yana sake kallon Shuwwar a kasan zuciyarsa yana ta adu'ar Allah ya dora shi saman kanta da karfin adu'a da Nasiha
A hankali ya cikata yana mai kallonta cike da tausayi
Tabas shi da kansa a yau ya dace ya samu a rarashe shi, a yi masa nasiha mai ratsa zuciya, sai dai gaba daya ya maida dukan wani firgici da damuwarsa gefe ya fuskanci na kannensa, ba shine abin tausayi ba, ba shine abin a rike ba, ba shine abin a zauna a fuskanta ba, shi mema ya gani? Abinda ya gani daya tak ne na rashin uba, bayansa ko me ya ganni shi ya saka kansa a ciki, iyaye ne a gefensa masu sonsa kamar ransu, a yau ya tabata kaf duniya ba zai yi kukan maraici ba koda waye mahaifinsa, aman su fa? Su fa?
"SHUWWAR zauna, ki zauna domin Allah" ya fada a sanyaye yana kallonta
Da muryarta mai tafe da ciwon da take ji tun daga kasan zuciyarta ta fuskance shi a sanyaye ta furta" Mafarki ne na yi ko Abah?, Abah ku ce min mafarki ne na yi, Abah ina hadina da mutun irin wannan? Hasalima namiji irinsa baya birgeni, na fi son namiji mai sanyi , mai sakani dariya, like yayanmu haka, ko kuma mai saurin kuka kamar Abdul Mutalab, ko a samu wani dan tawalwalin da zayana hakuri da halayana mu zauna kalau, aman ba irin wannan mutumen ba, Abahna ka ga sam ne ban ga alamun zamu iya jituwa da shi ba, tunda muka fara haduwa mutunci bai hadamu ba, ka ce da ni ya sakeni ka ji Abah?"
NAHIDT kasa kasa ta tabe baki tana fadin" Ki ce dai Dan daudu kike son aure ba namiji ba, hana malan yo wace mace ce zata ga mazaje irin wannan ta ki yabawa?"
CHIEF OF ARMY ya sake riko hannunsa ya ce" Kar ka ga laifinta, babu abinda ba zata sakawa ranta ba, ni da kaina na fara tunanin fara nema maka na aljannu domin abin nan na damunmu, MUHAY a yanzu ya dace ace muryoyi na kiranka Aba, sannan muryoyi na kiranka mai gida, why zaka fi ba aiki mahinmanci fiye da zama da mace? Ka kuwa san irin dadin zama da mace ? MUHAY ko baka da lafia ne?"
"Ya Rab" ya fada da dan karfi yana mikewa hadi da ba Dad baya yana mai dafe gaban goshinsa da hannunsa na dama dayan hannun kuwa ya rike kugunsa da shi yana dan cicije lebensa na kasa wata matsananciyar kunya da girma da furucin Dad din nasa sukai masa a kwakwaluwarsa ba na wasa bane
Dan murmushi Father ya yi a boye zai sake yin magana MUHAY ya juyo da dan sauri ya ce" Dad plz na koshi hakanan, na dauka iya dauka plz ka idasa aikin Ladan Allah ya biya my father"
Father me zai yi banda dariya domin karfi da yaji a bayane MUHAY ke ture maganar baya so a yita
A nutse ya ce" Allah ya yi maka albarka, plz ka kwatanta zaman da ita ko yayane"
Shi dai tawul dinsa ya sake dauka da ya fadi ya juya da niyar barin wajen gaba daya a ransa yana ayana 'Waye zai zauna da wa? Mahaukaciyar? Macen da maza suka ringa gani sunna mikawa yan uwansu? Gaskiya ba matar aurena bace ku da kuka daura kwa dawo ku kunce abinku da kanku'
Father ya daga murya yana fadin" A dakin dake kusa da naka za'a sakata wancen baban cen duba da yana da komai ciki, Son ni mamakin da nake yi girman gidan nan walahi, kuma ima jinjinawa masu gyaransa sosai da sosai ace waje komai fari? Ai sai hypo ya ji jiki kulun"
Shi dai tafiyarsa ya yi yana sake ture haushin a kusa da dakinsan da aka ce za'a ajiye wancen abar, su dai suka sani koma a ina ne kansu ake ji daga su har itan, yana nan walahi abinda ya sani shine zai daura igiya ne ya daura kafafuwanta a sama kanta a kas as punishment koda kallonsa ta yi balantana shiga harkarsa!
Ajiyar Zuciya Father ya sauke a hankali ya furta" Ya Allah, ka sa yarinyar nan ta zamto cikon farin cikin yarona, Allah ka sa kar na ji kunyar hadin nan, ka sa ya jure ya iya zama da ita ya Allah"
*A GIDAN MALAN*
Kyan alkawari🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰☺️
Garabasa: Dukkan wanda ya biya kuddin ALKALAMIN KADARRATA yana da kyautar novels dina baki daya ciki harda na kudin in sha Allah🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰, ka yi min magana zan turo maka🥰🥰🥰😘😘😘😘😘💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 2️⃣0️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Da baya baya take tafia zata fito daga falon, daidai Malan ya zo shigowa daga sallar la'asar yake an gama saukar alkur'anin da ya saka a wuni yi ana ta sadakar waina sai ya dawo ciki dan ya ga ko ta farka domin tunda akai fatiha Hamza ya koma dan sunna gudun ta farka daga su sai su
Dan gefe ya tsaya yana gyaran murya dan NAHIDT ta gane yana wajen
Sarai ta jishi harma ta gane aman sai ta ki ta tsaya din domin Shuwwar ce ta fara alamun motsawa ita kuma bata so gaskiya ta motsa tana kusa ta fara sauke kwondon balakin dake ranta a kanta, dan ta san a yau mai sauke guguwar haukan Shuwwar sai Allah
"Nahidt ki kula mana" ya fada a tausashe yana dan sake komawa baya
Juyowa ta yi tana murguda bakinta ta sake binsa da kallon ka ji kunyar nan da take masa tun bayan fitar matarsa ta ce" To wai me na maka kuma ni? Ka ga fa farkawa ne take yi"
Bakinsa ya tabe kasa kasa ya ce" Ita kadai kike tsoro, kin ji kunya ni ki sakani gaba ki min tasss aman kina tsoron kanwarki, ko me na maki ni din?"
NAHIDT ta zarro ido tana biyo bayanshi ta ce" haba dai wace mai tsoron kanwar tata? Ba dai ni ba NAHIDHT na rantse, kuma da kake cewa me ka min me kuwa zaka min a duniya? Abin kunya ne ka ci gaba da rabawa ba komai duniya ce, ai ba sai kun zo gaban mutane kunna abu kamar wasu makafi ba za'a gane ita matarka ce, kai kuma mijinta ne, itama ta fadi ba nauyi ko meye abin biyo miji cikin mutane?"
Har ga Allah abubuwan da ta wuni da su kennan na bacin rai a zuciyarta, domin fargabar Shuwwar ta maidata gefe ta ajiye domin abinda ta riga ta sani ne ko ana ruwan muzuru sai ta tare a gidanta a yau din nan, ai ba zata taba yin sake Shuwwa ta sake aikata wani haukan ba, ko daya walahi!,
Tsittt ta yi tana kallonsa sakamakon juyowa da ya yi yana kallonta
Shi da kansa sai ya samu kansa da manta a inda yake a hankali ya shiga nufo wajen da ta yi tsaye tana ta cicira ido kamar ta yiwa sarki karya
A hankali ya ce" Kamar ranki ya bace dan matata ta bani kulawa?"
Ido ta zarro tana kallonsa da tarin balagar rashin kunya ta budi baki zata zuba rashin kunyarta muryar Hamza daje rike hannayen Shuwwar da ta bude idannuwanta da adu'a a bakinta sannan ta shiga muzgutawa da alamu na son mikewa ya kamata ya taimaka mata ya tayar da ita zaune
Ido ta dan zarro ta yi raf da gaban rigar Malan muryarta kasa kasa ta ce" Kur'ani ta farka, ka wa Allah jeka ka tofeta ka fa san bata da hankali"
"Ya Salam ki cika min rigata to meye haka wai?" Ya fada da dan gagawa yana janye rigar shadarsa mai ruwan blue sai maiko take na sabontaka
Da dan karfin da suka saka dan mayar da ita zaune Hamza ya budi bakinsa yana fadin" SHUWWA, look, SHUWWA zauna mana kar ki jima kanki ciwo bakya gannin jikinki bashi da karfi?"
Idannuwanta ta rintse ta yi muimuimui da bakinta a hankali ta bude zazafar muryarta mai shige da sarewa idan tana fada ko tana dadadan kalamai ta ce" Ka ga ka sake ni haka, Hamza ka sake ni haka"
Fauziya ta dan zarro ido tana fadin" SHUWWA yayanki ne fa , ko a da ba ce masa kike yaya ba shine yau Hamza sak?"
SHUWWA ta saka hannunta tana bambare hannunsa ta juyo wajen da Fauziya take ta mika hannunta da yannayin zata warto wuyanta tana fadin" Bara na fara wancakalar da ke ko zaki fahimci ba sani ba sabo, na ce Hamza idan tai maki zafi ki nada min duka! Ku sakeni na ce na tarda shi ku sake ni!"
Wajen ya juyo ya nufo da sauri ita kuma tana bin sawunsa du inda ya dauke har suka karaso kusa da kujerar
A nutse ya ce" Ku saketa "
Hamza ya dube shi da dan mamaki ya ce" Mu saketa Malan?"
Malan ya gyada kansa yana sake kallon Shuwwar a kasan zuciyarsa yana ta adu'ar Allah ya dora shi saman kanta da karfin adu'a da Nasiha
A hankali ya cikata yana mai kallonta cike da tausayi
Tabas shi da kansa a yau ya dace ya samu a rarashe shi, a yi masa nasiha mai ratsa zuciya, sai dai gaba daya ya maida dukan wani firgici da damuwarsa gefe ya fuskanci na kannensa, ba shine abin tausayi ba, ba shine abin a rike ba, ba shine abin a zauna a fuskanta ba, shi mema ya gani? Abinda ya gani daya tak ne na rashin uba, bayansa ko me ya ganni shi ya saka kansa a ciki, iyaye ne a gefensa masu sonsa kamar ransu, a yau ya tabata kaf duniya ba zai yi kukan maraici ba koda waye mahaifinsa, aman su fa? Su fa?
"SHUWWAR zauna, ki zauna domin Allah" ya fada a sanyaye yana kallonta
Da muryarta mai tafe da ciwon da take ji tun daga kasan zuciyarta ta fuskance shi a sanyaye ta furta" Mafarki ne na yi ko Abah?, Abah ku ce min mafarki ne na yi, Abah ina hadina da mutun irin wannan? Hasalima namiji irinsa baya birgeni, na fi son namiji mai sanyi , mai sakani dariya, like yayanmu haka, ko kuma mai saurin kuka kamar Abdul Mutalab, ko a samu wani dan tawalwalin da zayana hakuri da halayana mu zauna kalau, aman ba irin wannan mutumen ba, Abahna ka ga sam ne ban ga alamun zamu iya jituwa da shi ba, tunda muka fara haduwa mutunci bai hadamu ba, ka ce da ni ya sakeni ka ji Abah?"
NAHIDT kasa kasa ta tabe baki tana fadin" Ki ce dai Dan daudu kike son aure ba namiji ba, hana malan yo wace mace ce zata ga mazaje irin wannan ta ki yabawa?"