Sashe 12
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dacin da yake ji a zuciyarsa ya cije yana fadin" IBTISAM, idan har domin Allah yake sonki ina mai tabatar maki cewa koda kece a cikin irin halayan nan, zai dauko ki, ya tsamo ki a ciki da adu'a da fada da komai, zai saka ki tsaftace dukan lamuranki kafin ya aure ki ya kilace ki, idan har yana da ilimi sannan yana aiki da iliminsa, IBTISAM idan har yana neman matar aure ne ba dan fadar mutane ba sai domin Allah da kuma zuciya daya, zai aure ki ya kilace ki ne ya kula da ke domin babu Ayar da Allah ya haramta auren koda karuwa ne bale ke"
Ajiyar zuciya take saukewa wani bakon hawayen ya bi ta saman wanda ya riga ya bushe a saman kuncinta tana gyada kanta ta ce" Toh Aba, zan je na kwatanta fada masa abinda ya samu daga cikin LABARINA, idan ya ce ya ji ya gani sai na fada masa ya turo maka magabatansa"
"Na'am ya yi hakan" ya fada a sanyaye, ya sake yi mata nasiha mai ratsa jiki da zuciya sannan ya salameta bayan ya sake nusar da ita ta rike adu'a a dukan halin da zata tsinci kanta a ciki
Da wannan ta baro wajensa ya rakata da kallo yana yi mata adu'ar dace a rayuwa sannan ya ci gaba da lazuminsa yana kore damuwar yayarta da bai ga anfanin yinta da yake yi a cikin zuciyarsa ba
Jiki a sanyaye ta dawo gidansu daidai NAHIDT ta fito a wanka daure da tawul a jikinta, farar fatar nan tata ta sake yin haske, haskenta da kyanta ya bayana sosai, ga dogon gashinta wanda sukai gado wajen wama su da kansu basu sani ba yana digar ruwa wanda ya saka SHUWWAR bin kan nata da kallo kafin ta cire kanta bata amsa mata tambayar da take yi mata cewa daga ina take ba, ta wuce ta nufi dakinta ta rufe tana fadawa saman gadonta a hankali ta furta" Daga yawon banzar take yanzuma ko?, ba zata gane hakan na rusa ni, yana rusata ba? Ba zata gane hakan na sakata a halaka ba? Ba zata gane kyan fatarta da yarintarta na disashewa kowani minti ta karra a duniya ba? Ba zata daina ta yi aure ba? Ba zata kama wata sana'ar ba? Shin anya zan samu miji bayan uwar rikona ta riki sana'ar yawon tazubar a bayane a doron kasa kuwa? Waye wanda zai yarda cewa nima bana aikatawa ne? Ni da kaina na fara tsorata da tarbiyata ta yadda na cire rigata a gaban Elhaj mai shinkafa ba kunya ba komai, anya idan waje ya kure min ba zan saki hanya na zamto mai yawon ta zubar ba kuwa?"................( *Ya Allah,, ka saka tawada irin taka ta salama a cikin alkalamin zannen kadarmu, ka rabamu da halin kaka naka yi na rayuwa mai zafin da zai kaimu aikata haka wa kanmu*😭👏👏👏👏 )
_______________________________
A kalla sun dauki minti kusan ashirin a zaune a falon su uku ba wanda ya furta koda A ne
Hasalima su iyayen shi suke kallo inda shi kuma yake dan kalle kalle kamar wanda yake son gannin wani abin, aman kuma ba hakan bane hasalima a takure yake so yake a yi a gama zaman ya tafi wajen aiki, aman abin ya gagara domin sun yi shiru da bai san ma'anar shirun nasu ba
Dan gyaran murya ya yi a karro na biyu yana dan kallon mahaifiyarsa ta kasan ido kadan a hankali, a tunaninsa da karamin amo muryarsa zata foto domin ya budi bakinsa ya fitar da muryarsa kasa sosai ta yadda amonta ba zai yi karfi ba, sai dai ina, na SHUWWAR din ne da ta ce ta yiwu matsalar a makogwaronsa take bawan Allah, amo mai karfi karfi ya bayana da babar murya ya ce" Mama ina kwana"
Kallon SHIEF OF ARMY ta yi , shima ya kalleta yana murmushi da girmama soyayar da d'an nata ke yi mata a zuciyarsa, domin bai taba gannin wanda MUHYIDEEN ke sadawa kai haka ba yana jira a hukunta shi da ladabi da biyaya har haka ba
Bakinta ta tabe tana fadin" Lafia nake MUHAY"
SHIEF OF ARMY ya dan saci kallonta ya sake sada kansa a ransa yana ayana' Ba zai yi mata magana ba bayan ya san ranta a bace kuma shi kadai ke tankwasata ta tankwasu koda bata so ba'
A bayane kuwa sai ya sake sauke ajiyar Zuciya ya ce" Dama ina so na fada maku ina son komawa kasar da na fito aiki , da zama na shekara biyar, na yarda , ina nufin na amince da proposition dinka na aikin nan da ka taba min magana na kiya Father"
Da murmushi a kan fuskar SHIEF of army ya ce" Masha Allah, masha Allah son ka ce hankalina zai kwonta a kan yannayin tsaron garin nan, ka san abinda ya fi jagula min lisafi da mutanen garin nan? Irin yadda nake da kokonta a kan manyansu da muka zuba suke jansu, na tabata sama ce rubabiya shi yasa kasan ke sake rikicewa"
Da yake an shiga bangare na aiki ne sai gashi harda su karkatowa kadan yana fadin" Abinda na karanta kennan, a tsarin ikon kasar babu baba babu karami, kowa na tafiyar da tafiyarsa ne son ransa, Father kowa na tafiyar da lamuransa bisa tsari na son kai, basa tsoron taka dokarsu su da kansu.... Dan Allah a haka ta yaya civil zasu rayu da kiyaye dokoki dan zaman lafiyar kasarsu? Dole ne za'a ringa haduwa da abubuwan da basu da kyau a cikin tafiyar tsarin garin"
"Abinda na so kwatanta maka kennan tun shekarar da ta wuce da na kawo maka maganar ko zaka iya zuwa cen na shekara daya ne baka fahimta ba, watau MUHAY idan ka ga cin hanci da rashawa da raini ya shiga tsakanin mai laifi da iko abin ya baci, domin an kawo gabar da mutun zai aikata laifinsa kai tsaye da tunanin yan kudadensa zasu fitar da shi, idan fa ba'a daidaita abin ba kuma garin nan sai dai a barshi kawai a maida shi gefe su je su kashe kansu, abinda bana fata a kasata ya faru kennan". SHIEF OF ARMY ya fada yana mai cike da dokin jin yaron nasu zai je garin, abinda ya sani ne cewar sai inda karfinsa ya kare zai tsaya tsayin daka ne ya gabatar da aikinsa kamar yadda ya saba, ba tsoro ba ha'inci mudin rai
Kallonsu kawai take a lokacin da suka gama shigewa cikin hira ta aikinsu hankali kwonce, ga dukan alamu sun gama yanke hukuncinsu
Zamanta ta gyara tana fadin" Abinda nake son ganewa a nan shine, zai koma garin da ya fito wanda yake dauke da tsayin kilometer dubu da dari hudu da hamsin da uku da aikin shekara biyar?"
Abinda yake tunanin zai faru ne ya fara nuna alamu hakan ya saka shi dan sada kansa a hankali ya ce" Eh Mama, aman hakan ba yana nufin na tafi kennan ba , du week-end za'ina yinsa a nan tare da ke ne in sha Allah ko Father?"
Tsatsareshi ta kuma yi da ido , sannan ta kalli mijinta, ta sake kallonsa, ta kuma kalli mijinta,
Sosai abin ya zo mata a ba zata kuma ta ringa danne kanta danma kar mijinta ya ga rashin hakurinta da son nuna masa iyakarsa a kan yaron nata, sai dai ina, mai karatu ba zai iya kwatanta halin da zuciyarta take ciki ba, MUHAY kadai ne a gabanta, ahine kadai nata malakinta, ta ina zata fara kwatanta wannan rikitaciyar rayuwar yaronta a garin nan mai rikicin tsiya ?
Jurewa ta yi ta budi baki kai tsaye ta ce"
🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 WANNAN LABARI NA KUDI NE, GARZAYO KI SAMU NAKI YAR UWA😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 8️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake.
*Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ajiyar zuciya take saukewa wani bakon hawayen ya bi ta saman wanda ya riga ya bushe a saman kuncinta tana gyada kanta ta ce" Toh Aba, zan je na kwatanta fada masa abinda ya samu daga cikin LABARINA, idan ya ce ya ji ya gani sai na fada masa ya turo maka magabatansa"
"Na'am ya yi hakan" ya fada a sanyaye, ya sake yi mata nasiha mai ratsa jiki da zuciya sannan ya salameta bayan ya sake nusar da ita ta rike adu'a a dukan halin da zata tsinci kanta a ciki
Da wannan ta baro wajensa ya rakata da kallo yana yi mata adu'ar dace a rayuwa sannan ya ci gaba da lazuminsa yana kore damuwar yayarta da bai ga anfanin yinta da yake yi a cikin zuciyarsa ba
Jiki a sanyaye ta dawo gidansu daidai NAHIDT ta fito a wanka daure da tawul a jikinta, farar fatar nan tata ta sake yin haske, haskenta da kyanta ya bayana sosai, ga dogon gashinta wanda sukai gado wajen wama su da kansu basu sani ba yana digar ruwa wanda ya saka SHUWWAR bin kan nata da kallo kafin ta cire kanta bata amsa mata tambayar da take yi mata cewa daga ina take ba, ta wuce ta nufi dakinta ta rufe tana fadawa saman gadonta a hankali ta furta" Daga yawon banzar take yanzuma ko?, ba zata gane hakan na rusa ni, yana rusata ba? Ba zata gane hakan na sakata a halaka ba? Ba zata gane kyan fatarta da yarintarta na disashewa kowani minti ta karra a duniya ba? Ba zata daina ta yi aure ba? Ba zata kama wata sana'ar ba? Shin anya zan samu miji bayan uwar rikona ta riki sana'ar yawon tazubar a bayane a doron kasa kuwa? Waye wanda zai yarda cewa nima bana aikatawa ne? Ni da kaina na fara tsorata da tarbiyata ta yadda na cire rigata a gaban Elhaj mai shinkafa ba kunya ba komai, anya idan waje ya kure min ba zan saki hanya na zamto mai yawon ta zubar ba kuwa?"................( *Ya Allah,, ka saka tawada irin taka ta salama a cikin alkalamin zannen kadarmu, ka rabamu da halin kaka naka yi na rayuwa mai zafin da zai kaimu aikata haka wa kanmu*😭👏👏👏👏 )
_______________________________
A kalla sun dauki minti kusan ashirin a zaune a falon su uku ba wanda ya furta koda A ne
Hasalima su iyayen shi suke kallo inda shi kuma yake dan kalle kalle kamar wanda yake son gannin wani abin, aman kuma ba hakan bane hasalima a takure yake so yake a yi a gama zaman ya tafi wajen aiki, aman abin ya gagara domin sun yi shiru da bai san ma'anar shirun nasu ba
Dan gyaran murya ya yi a karro na biyu yana dan kallon mahaifiyarsa ta kasan ido kadan a hankali, a tunaninsa da karamin amo muryarsa zata foto domin ya budi bakinsa ya fitar da muryarsa kasa sosai ta yadda amonta ba zai yi karfi ba, sai dai ina, na SHUWWAR din ne da ta ce ta yiwu matsalar a makogwaronsa take bawan Allah, amo mai karfi karfi ya bayana da babar murya ya ce" Mama ina kwana"
Kallon SHIEF OF ARMY ta yi , shima ya kalleta yana murmushi da girmama soyayar da d'an nata ke yi mata a zuciyarsa, domin bai taba gannin wanda MUHYIDEEN ke sadawa kai haka ba yana jira a hukunta shi da ladabi da biyaya har haka ba
Bakinta ta tabe tana fadin" Lafia nake MUHAY"
SHIEF OF ARMY ya dan saci kallonta ya sake sada kansa a ransa yana ayana' Ba zai yi mata magana ba bayan ya san ranta a bace kuma shi kadai ke tankwasata ta tankwasu koda bata so ba'
A bayane kuwa sai ya sake sauke ajiyar Zuciya ya ce" Dama ina so na fada maku ina son komawa kasar da na fito aiki , da zama na shekara biyar, na yarda , ina nufin na amince da proposition dinka na aikin nan da ka taba min magana na kiya Father"
Da murmushi a kan fuskar SHIEF of army ya ce" Masha Allah, masha Allah son ka ce hankalina zai kwonta a kan yannayin tsaron garin nan, ka san abinda ya fi jagula min lisafi da mutanen garin nan? Irin yadda nake da kokonta a kan manyansu da muka zuba suke jansu, na tabata sama ce rubabiya shi yasa kasan ke sake rikicewa"
Da yake an shiga bangare na aiki ne sai gashi harda su karkatowa kadan yana fadin" Abinda na karanta kennan, a tsarin ikon kasar babu baba babu karami, kowa na tafiyar da tafiyarsa ne son ransa, Father kowa na tafiyar da lamuransa bisa tsari na son kai, basa tsoron taka dokarsu su da kansu.... Dan Allah a haka ta yaya civil zasu rayu da kiyaye dokoki dan zaman lafiyar kasarsu? Dole ne za'a ringa haduwa da abubuwan da basu da kyau a cikin tafiyar tsarin garin"
"Abinda na so kwatanta maka kennan tun shekarar da ta wuce da na kawo maka maganar ko zaka iya zuwa cen na shekara daya ne baka fahimta ba, watau MUHAY idan ka ga cin hanci da rashawa da raini ya shiga tsakanin mai laifi da iko abin ya baci, domin an kawo gabar da mutun zai aikata laifinsa kai tsaye da tunanin yan kudadensa zasu fitar da shi, idan fa ba'a daidaita abin ba kuma garin nan sai dai a barshi kawai a maida shi gefe su je su kashe kansu, abinda bana fata a kasata ya faru kennan". SHIEF OF ARMY ya fada yana mai cike da dokin jin yaron nasu zai je garin, abinda ya sani ne cewar sai inda karfinsa ya kare zai tsaya tsayin daka ne ya gabatar da aikinsa kamar yadda ya saba, ba tsoro ba ha'inci mudin rai
Kallonsu kawai take a lokacin da suka gama shigewa cikin hira ta aikinsu hankali kwonce, ga dukan alamu sun gama yanke hukuncinsu
Zamanta ta gyara tana fadin" Abinda nake son ganewa a nan shine, zai koma garin da ya fito wanda yake dauke da tsayin kilometer dubu da dari hudu da hamsin da uku da aikin shekara biyar?"
Abinda yake tunanin zai faru ne ya fara nuna alamu hakan ya saka shi dan sada kansa a hankali ya ce" Eh Mama, aman hakan ba yana nufin na tafi kennan ba , du week-end za'ina yinsa a nan tare da ke ne in sha Allah ko Father?"
Tsatsareshi ta kuma yi da ido , sannan ta kalli mijinta, ta sake kallonsa, ta kuma kalli mijinta,
Sosai abin ya zo mata a ba zata kuma ta ringa danne kanta danma kar mijinta ya ga rashin hakurinta da son nuna masa iyakarsa a kan yaron nata, sai dai ina, mai karatu ba zai iya kwatanta halin da zuciyarta take ciki ba, MUHAY kadai ne a gabanta, ahine kadai nata malakinta, ta ina zata fara kwatanta wannan rikitaciyar rayuwar yaronta a garin nan mai rikicin tsiya ?
Jurewa ta yi ta budi baki kai tsaye ta ce"
🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 WANNAN LABARI NA KUDI NE, GARZAYO KI SAMU NAKI YAR UWA😍😍😍😍😍😍😍😍😍😍💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 8️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake.
*Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618