Sashe 69
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
*Sai ta ce " Aunty sajida ina fama da warin gaba, da zarar ya ziyarceni koda bai zuba a ciki ba sai na ji ina dan bugawa, sannan Aunty sajida lokuta da dama sai na ji marata tai min nauyi, ta yiwu ciye ciyen yaji ne? Ni kam ina fama da haka, uwa uba idan ya zo ziyartata Aunty sajida sai na ji kamar zan fasa ihu, bana so zafi na damuna ba dadi......ni kam na fara tsorata da lamarin nan" Amsata a gareta ita ce "Ba komai ke damunki ba sai rashin kuka da jikinki, ke fa mace ce, ana kai mota a yi mata sabisna bale jikin dan Adam ? Ya dace ki gane idan baki yi da gaske ba gaskiya ban san yaya zan kwatanta maki matsalar ba, ki rike abubuwan nan ina mai tabatar maki zaki sameni ki bani labari KANANFARI, GISHIRI, SASAKEN BAURE, LEMUN TSAMI, sun isheki hajiata, ki samu Kananfarinki ki hada da sasaken baure da gishiri, ki dauko lemun tsami kamar kwaya hudu ki yayanka shi a ciki ki tafasa su , da zarar kin sauke ki sirka ta yadda hannunki na hagu zai iya zama a ciki, ki zuba a babar roba ki shiga ki zauna har sai kin ji ya silace ba zafin sai ki zubar, da yamama idan da hali ki kwatanta ki yi kwana uku safe da yama kina aikin nan.......ba wai maganar ziyartar mai gida ba, ko haihuwa kikai yan hudu ba maganar budewa ko wari, na hada maki ne maganin warin jiki, matsi, ke sha kuruminki harda dandano😂........." (Da ace zaku ji voice dinta tana ihun murna bayan kwana biyu da kun garzaya kun gwada wannan lamari, ta ce subannalah wayo mamana Allah ya karra daraja, fitsari nake yi ina lumshe ido, dumi baya barina, jikina santsi ba sai an yi anfani da liquide ba, watau ya zama bashi da dama kamar cingam idan ya gama ma so yake ya yi ta zama a ciki...........da abin ba wahala?) Ba wata wahala kawata ki dan motsa ki gyara kanki ko dan ki ji dadi da kanki komai shekarunki kuwa 🥰🥰🥰🥰🥰*
Mama na kallon abincin ta dan kalle shi ta sake kallon SHUWWAR a zuciyarta tana fatan ya yarda ya ci abincin nan ko dan matarsa ta ji dadi, hakan ya sa a sanyaye da yannayi na farin ciki ta ce" Oh Daughter, masha Allah, aman kin ganshi zai ci kuwa? Son zaka ci?"
A hankali ya dauke idannuwansa daga cikin nata domin itama kallonsa ta yi cikin ido ya sauke a kan mahaifiyarsa
Sai a lokacin shima ya fuskanci kamar a shekarunta ta shiga kicin ko da safe ne da da hali da an sasauta mata an rabata da hakan, domin ba karya mahaifiyarsa shekarunta sun fara ja, ya dace a sasauta mata wasu abubuwan
Kan ledar ya sake maido kansa yana tuna a inda ya san ledar, sai kuma ya cire tunanin ya ce" Zan ci"
Da mamaki, da kuma Murmushi Mama ta amsa cewar bara ta je kicin ta dauko plate
Su dai daga haka basu kuma cewa komai ba har mama ta fito da plate din ta karaso ta amshi ledar ta juye abincin murmushi bai dauke a saman fuskarta ba
Rabawa ta yi gida biyu ta ajiye masa a saman dan table din dake gabansa sannan ta riko nasu tana kallonsu ta ce" Oya mu je ku yi wanka ku ci kuma ku kwonta kafin safe in sha Allah ki koma bangarenku"
Mikewa suka yi su dukansu biyun suka yi ciki bayan sun amshi plate din na hannun Mama
Sunna shiga suka ringa bin dakin da kallo, har zuwa gadon
Wajen da mama ta nuna masu na cin abinci suka nufa suka zauna harda frij da komai ta bude ta ajiye masu ruwa da juss tana kula da yannayinsu sosai ta ce" Ku saki jikinku y'ayana, nan gidanku ne kun ji? Allah ya maku albarka"
Da amen amen suka amsa suka rakata da kallo har ta bar wajen kafin Shuwwar ta mike tana cire abayarta da sauke ajiyar zuciya ta nufi wajen frij ta ciro madarar roba ta bude ta kafa kanta ta lumshe idannuwanta ta shanyr tass tana lumshe ido ta ce" Walahi zafi kamar zan yi tsirara, kai garin nan akoy zafi Nahidt karasa ci bara na yi wanka na dawo dan sai na cenza kayan nan koda zan iya rintsawa a sake"
Nahidt dake idasa cike cikinta dan dazun sun katse mata cin abincinta ta gyada kai tana rakata da kallo ta sake yin murmushi tana fadin" Kai jama'a a dakin barci da wajen cin abinci abu kamar a aljannah
Mama na dawowa a nutse ta idasa shigowa tana kallonsa gannin yana cin abincin ta yi wani murmushin ta zauna tana tsiyaya ruwa a kofi ta ce" Masha Allah, yarinyar mai hankali da nutsuwa"
Dan dakatawa ya yi ya kalli Mama jin ta ambaci hankali da nutsuwa, sai ua rasa da wa take kansa ya gyada ya ce" Uhum "
Mama ta yi murmushi gane da magana a bakinsa ta sake fadin" Wannan din sunna jinni aman basa kama, ko yar uwarta ce?"
Abincin da ya gama sakawa a bakinsa ya cinye domin gashin ya masa dandano a bakinsa ya kalleta yana fadin" Yayarta ce inaga "
Da mamaki Mama ta ce" Kana ga? Baka da tabas? To a ina iyayensu suke ne son?"
Shi kam ya rasa me yasa mama ke masa maganar nan yanzu gaskiya, aman kuma ya sani mama bata son zama da tunanin komai a ranta dan haka ya fuskanceta ya ce" Sun rasu suka ce"
Mama ta sake kura masa ido tana kallonsa kafin ta kankance ta ce" Suka ce? Muhay ban gane me kake son fada min ba, har yanzu baka san wacece matarka ba? Su waye suka ce din yaushe kuma suka ce?"
Cokalin mai yatsu da yar karamar wukar da yake anfani da su ya ajiye a hankali yana kallonta, a nutse ya ce" Mamah, to ni ai ban zauna ba, dazun ne yayar tata ke ta fada cewar su marayu ne iyayensu sun rasu, ni dai daga haka ban san komai ba, ita kuma ai ba'a doguwar magana da ita yanzu aljannunta sa tashi"
Ikon Allah kawai take kallo, wai yaron nan anya lafiyarsa kuwa? Wai yaushe zai fuskanci rayuwa ya ji dadinta? Yanzun yana da mace kamar wannan yana son fahimtar da ita cewar ita dinma yar nesa da nesan ne? Aman gaskiya ba zata lamunta ba, zata kwatanta tata hikimar ko yayane, a nutse ta ce" To dama da yayar tata suka tare ne?"
Kansa ya girgiza yana shan ruwa ya idasa sha a nutse ya ce" Aa, washe gari ta zo , ai inaga ta fitar da miji zan aurarta"
Wani mamakin ne ya sake kashe Mama a zaune, gaba daya komai a dunkule yake bata ya karashe da fada mata shi zai rike yayar matarsa ya aurar? To wai ita din zai zauna da ita din a matsayin iyalin nasa ko yayane?
Zata kuma yin magana Shuwwa ta fito tana ta tare abayar da ta doro saman mayafin abayar da ta daura a jikinta domin ba zata iya maida kayan cen ba ta ce" Mama ba'a shigo mana da akwatunnanmu ba?"
Mama ta waiga tana mikewa ta ce" Akwatunna? To ko a mota aka barsu bara na je na gani?"
Da ido ya kalli Mama tana son mikewa a hankali ya ce" Ba'a zo da su ba"
Ido Shuwwa ta kwalalo tana kallonsa ta ce" Na'am ?"
Kallonsa ya maida kanta gannin yadda ta yi da idon da bakin da hannayen har ta saki abayar dake jikinta
Kin bata amsa ya yi ya shiga kokarin mikewa hakan ya sa ta matso da dan sauri tana son yin magana aman sai ta ga ya zagayeta vai bata damar yin maganar ba ya shiga zagaye falon a nutse yana kallon bangon falon, sannan ya nufi dakin da aka sauke su ya dan kwankwasa ya yi salama
Sai da Nahidt ta amsa ya tura ya shiga
Bai kaleta ba ya ringa bin dakin da kallo, har bayi ko'ina sai da ya duba sannan ya fito ya dawo gaban Mama da itama ke tsayen sunna jiransa da tunanin me yake nema kuma?
Tana gannin ya dawo ta dan gyara tsayuwarta tana cewa" Yalabai , ina nufin akwatunana fa da na aunty da muka kamo ka ce mu bari yarenka zasu dauko, sunne nake tambaya ko sunna cikin mota ne? Duba da komaina a ciki zan cenza na kwonta ne"
Bakinsa ya tabe yana ajiye wayarsa a nan ya juya da niyar tafia bai bata amsa ba hakan ya sa Mama fadin" MUHAY "
Cak ya tsaya yana lumshe idannuwansa ya juyo yana kallonsu ya ce" A ina kika sayi akwatunnan da suke dakinki?"
Tambayar ta zo mata wata iri, hakan ya sa ta dan zuba masa ido kafin ta ce" Ba ni na siya ba, na aurena ne da aka ringa kawo mini"
Da haushi da mamakinta yake kallonta kafin ya girgiza kansa ya ce" Sun haramta a gareki!"
Daga haka ya fice a falon gaba daya, inda ta raka shi da kallo kafin ta karaso kusa da Mama hankali tashe da jin sun haramta a gareta, su wa din? Biyun ko duka? Tana zuwa ta shagwabe fuskarta kamar zata fashe da kuka tana fadin" Lah mama, kayan nawa duka yake nufi? Innalilahi Mama me zan saka to kayana mama, mama kayana"
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
*Sai ta ce " Aunty sajida ina fama da warin gaba, da zarar ya ziyarceni koda bai zuba a ciki ba sai na ji ina dan bugawa, sannan Aunty sajida lokuta da dama sai na ji marata tai min nauyi, ta yiwu ciye ciyen yaji ne? Ni kam ina fama da haka, uwa uba idan ya zo ziyartata Aunty sajida sai na ji kamar zan fasa ihu, bana so zafi na damuna ba dadi......ni kam na fara tsorata da lamarin nan" Amsata a gareta ita ce "Ba komai ke damunki ba sai rashin kuka da jikinki, ke fa mace ce, ana kai mota a yi mata sabisna bale jikin dan Adam ? Ya dace ki gane idan baki yi da gaske ba gaskiya ban san yaya zan kwatanta maki matsalar ba, ki rike abubuwan nan ina mai tabatar maki zaki sameni ki bani labari KANANFARI, GISHIRI, SASAKEN BAURE, LEMUN TSAMI, sun isheki hajiata, ki samu Kananfarinki ki hada da sasaken baure da gishiri, ki dauko lemun tsami kamar kwaya hudu ki yayanka shi a ciki ki tafasa su , da zarar kin sauke ki sirka ta yadda hannunki na hagu zai iya zama a ciki, ki zuba a babar roba ki shiga ki zauna har sai kin ji ya silace ba zafin sai ki zubar, da yamama idan da hali ki kwatanta ki yi kwana uku safe da yama kina aikin nan.......ba wai maganar ziyartar mai gida ba, ko haihuwa kikai yan hudu ba maganar budewa ko wari, na hada maki ne maganin warin jiki, matsi, ke sha kuruminki harda dandano😂........." (Da ace zaku ji voice dinta tana ihun murna bayan kwana biyu da kun garzaya kun gwada wannan lamari, ta ce subannalah wayo mamana Allah ya karra daraja, fitsari nake yi ina lumshe ido, dumi baya barina, jikina santsi ba sai an yi anfani da liquide ba, watau ya zama bashi da dama kamar cingam idan ya gama ma so yake ya yi ta zama a ciki...........da abin ba wahala?) Ba wata wahala kawata ki dan motsa ki gyara kanki ko dan ki ji dadi da kanki komai shekarunki kuwa 🥰🥰🥰🥰🥰*
Mama na kallon abincin ta dan kalle shi ta sake kallon SHUWWAR a zuciyarta tana fatan ya yarda ya ci abincin nan ko dan matarsa ta ji dadi, hakan ya sa a sanyaye da yannayi na farin ciki ta ce" Oh Daughter, masha Allah, aman kin ganshi zai ci kuwa? Son zaka ci?"
A hankali ya dauke idannuwansa daga cikin nata domin itama kallonsa ta yi cikin ido ya sauke a kan mahaifiyarsa
Sai a lokacin shima ya fuskanci kamar a shekarunta ta shiga kicin ko da safe ne da da hali da an sasauta mata an rabata da hakan, domin ba karya mahaifiyarsa shekarunta sun fara ja, ya dace a sasauta mata wasu abubuwan
Kan ledar ya sake maido kansa yana tuna a inda ya san ledar, sai kuma ya cire tunanin ya ce" Zan ci"
Da mamaki, da kuma Murmushi Mama ta amsa cewar bara ta je kicin ta dauko plate
Su dai daga haka basu kuma cewa komai ba har mama ta fito da plate din ta karaso ta amshi ledar ta juye abincin murmushi bai dauke a saman fuskarta ba
Rabawa ta yi gida biyu ta ajiye masa a saman dan table din dake gabansa sannan ta riko nasu tana kallonsu ta ce" Oya mu je ku yi wanka ku ci kuma ku kwonta kafin safe in sha Allah ki koma bangarenku"
Mikewa suka yi su dukansu biyun suka yi ciki bayan sun amshi plate din na hannun Mama
Sunna shiga suka ringa bin dakin da kallo, har zuwa gadon
Wajen da mama ta nuna masu na cin abinci suka nufa suka zauna harda frij da komai ta bude ta ajiye masu ruwa da juss tana kula da yannayinsu sosai ta ce" Ku saki jikinku y'ayana, nan gidanku ne kun ji? Allah ya maku albarka"
Da amen amen suka amsa suka rakata da kallo har ta bar wajen kafin Shuwwar ta mike tana cire abayarta da sauke ajiyar zuciya ta nufi wajen frij ta ciro madarar roba ta bude ta kafa kanta ta lumshe idannuwanta ta shanyr tass tana lumshe ido ta ce" Walahi zafi kamar zan yi tsirara, kai garin nan akoy zafi Nahidt karasa ci bara na yi wanka na dawo dan sai na cenza kayan nan koda zan iya rintsawa a sake"
Nahidt dake idasa cike cikinta dan dazun sun katse mata cin abincinta ta gyada kai tana rakata da kallo ta sake yin murmushi tana fadin" Kai jama'a a dakin barci da wajen cin abinci abu kamar a aljannah
Mama na dawowa a nutse ta idasa shigowa tana kallonsa gannin yana cin abincin ta yi wani murmushin ta zauna tana tsiyaya ruwa a kofi ta ce" Masha Allah, yarinyar mai hankali da nutsuwa"
Dan dakatawa ya yi ya kalli Mama jin ta ambaci hankali da nutsuwa, sai ua rasa da wa take kansa ya gyada ya ce" Uhum "
Mama ta yi murmushi gane da magana a bakinsa ta sake fadin" Wannan din sunna jinni aman basa kama, ko yar uwarta ce?"
Abincin da ya gama sakawa a bakinsa ya cinye domin gashin ya masa dandano a bakinsa ya kalleta yana fadin" Yayarta ce inaga "
Da mamaki Mama ta ce" Kana ga? Baka da tabas? To a ina iyayensu suke ne son?"
Shi kam ya rasa me yasa mama ke masa maganar nan yanzu gaskiya, aman kuma ya sani mama bata son zama da tunanin komai a ranta dan haka ya fuskanceta ya ce" Sun rasu suka ce"
Mama ta sake kura masa ido tana kallonsa kafin ta kankance ta ce" Suka ce? Muhay ban gane me kake son fada min ba, har yanzu baka san wacece matarka ba? Su waye suka ce din yaushe kuma suka ce?"
Cokalin mai yatsu da yar karamar wukar da yake anfani da su ya ajiye a hankali yana kallonta, a nutse ya ce" Mamah, to ni ai ban zauna ba, dazun ne yayar tata ke ta fada cewar su marayu ne iyayensu sun rasu, ni dai daga haka ban san komai ba, ita kuma ai ba'a doguwar magana da ita yanzu aljannunta sa tashi"
Ikon Allah kawai take kallo, wai yaron nan anya lafiyarsa kuwa? Wai yaushe zai fuskanci rayuwa ya ji dadinta? Yanzun yana da mace kamar wannan yana son fahimtar da ita cewar ita dinma yar nesa da nesan ne? Aman gaskiya ba zata lamunta ba, zata kwatanta tata hikimar ko yayane, a nutse ta ce" To dama da yayar tata suka tare ne?"
Kansa ya girgiza yana shan ruwa ya idasa sha a nutse ya ce" Aa, washe gari ta zo , ai inaga ta fitar da miji zan aurarta"
Wani mamakin ne ya sake kashe Mama a zaune, gaba daya komai a dunkule yake bata ya karashe da fada mata shi zai rike yayar matarsa ya aurar? To wai ita din zai zauna da ita din a matsayin iyalin nasa ko yayane?
Zata kuma yin magana Shuwwa ta fito tana ta tare abayar da ta doro saman mayafin abayar da ta daura a jikinta domin ba zata iya maida kayan cen ba ta ce" Mama ba'a shigo mana da akwatunnanmu ba?"
Mama ta waiga tana mikewa ta ce" Akwatunna? To ko a mota aka barsu bara na je na gani?"
Da ido ya kalli Mama tana son mikewa a hankali ya ce" Ba'a zo da su ba"
Ido Shuwwa ta kwalalo tana kallonsa ta ce" Na'am ?"
Kallonsa ya maida kanta gannin yadda ta yi da idon da bakin da hannayen har ta saki abayar dake jikinta
Kin bata amsa ya yi ya shiga kokarin mikewa hakan ya sa ta matso da dan sauri tana son yin magana aman sai ta ga ya zagayeta vai bata damar yin maganar ba ya shiga zagaye falon a nutse yana kallon bangon falon, sannan ya nufi dakin da aka sauke su ya dan kwankwasa ya yi salama
Sai da Nahidt ta amsa ya tura ya shiga
Bai kaleta ba ya ringa bin dakin da kallo, har bayi ko'ina sai da ya duba sannan ya fito ya dawo gaban Mama da itama ke tsayen sunna jiransa da tunanin me yake nema kuma?
Tana gannin ya dawo ta dan gyara tsayuwarta tana cewa" Yalabai , ina nufin akwatunana fa da na aunty da muka kamo ka ce mu bari yarenka zasu dauko, sunne nake tambaya ko sunna cikin mota ne? Duba da komaina a ciki zan cenza na kwonta ne"
Bakinsa ya tabe yana ajiye wayarsa a nan ya juya da niyar tafia bai bata amsa ba hakan ya sa Mama fadin" MUHAY "
Cak ya tsaya yana lumshe idannuwansa ya juyo yana kallonsu ya ce" A ina kika sayi akwatunnan da suke dakinki?"
Tambayar ta zo mata wata iri, hakan ya sa ta dan zuba masa ido kafin ta ce" Ba ni na siya ba, na aurena ne da aka ringa kawo mini"
Da haushi da mamakinta yake kallonta kafin ya girgiza kansa ya ce" Sun haramta a gareki!"
Daga haka ya fice a falon gaba daya, inda ta raka shi da kallo kafin ta karaso kusa da Mama hankali tashe da jin sun haramta a gareta, su wa din? Biyun ko duka? Tana zuwa ta shagwabe fuskarta kamar zata fashe da kuka tana fadin" Lah mama, kayan nawa duka yake nufi? Innalilahi Mama me zan saka to kayana mama, mama kayana"