Sashe 48
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gaba daya sai da tsigar jikinsa ta tashi ta yadda ya samu kansa da lumshe idannuwansa ya kuma budewa yana dan jimke hannunsa a hankali a hankali yana sake yin hakan ko zai mayar da abinda ke masa yawo a sasan jiki
Kuryarsa a matukar tausashe ya ce" Dama na Allahn muke fata ba dare ba rana Nahidt"
Ajiyar zuciya ta sauke tana mirginawa ta ce" Ka ga ina missing din Shuwwa, ga fauzy a gefena da yayanmu aman sai nake ji kamar na koma gidan Shuwwar da zama, ban taba aurar da ita na ji kewarta irin wannan karron ba, sai nake ji kamar ta tafi dindindin ba zan kuma gannin kanwata ba"
Dan murmushi ya yi yana shafa sajensa ya ce" Idan aka ce ki koma gidan kanwarki ke sai ki koma ne?"
"To meye a ciki? Ai kamawa ta yi kau Muhammad" ta fada a sanyaye
Idannuwansa ya dan zarro ya ce" ke, wai ni ba yayanki bane da zakina kama sunnana gatsal?, Ke gabanki baya faduwa idan kika ciro sunnana sama kai tsaye?"
Nahidt ta yi murmushi ta ce" to idan ya fi min dadi fiye da na ce da kai Malan fa shikenan sai na tauye jin dadin harshena?"
Ya salam, watau idan matar malan ta taba gannin wulakanci da rainin hankali a tsayin rayuwarta to bai taba kamo irin na wannan lokacin, kuma wannan ranar ba
Babu yadda bata yi ba dan ta samu wanda zata kaiwa sukar dayar boyayiyar karuwar abun ya gagara, ita bayananiyar kuma itace ke kiran mata miji da tsakiyar dare? Salon ta yi magana ya nuna mata taimako yake yi shi ba wani abu dake tsakaninsu? Idan Malan ya yi wasa Nahidt zata kaishi wuta!
Karasowa ta yi ta zauna ta shige jikinsa a hankali ta kai hannunta sasan da ta san sai sun motsa abin yake tashi, sai dai abinda ta ji a wajen a yanzu da ta tabata ba taba shi ta yi ba ba komai ba ya sakata dagowa da sauri tana kai hannunta ta janye wayar dake kunnensa ranta bace ta ce" Ke Nahidt kike ko wa? Barikin zaki ringa baza min a cikin gidana a tsakiyar dare a lokacin da mijina sai sadu da ni? Walahi bari komai ji........"
Warce wayar da ya yi yana kallonta da mamaki ya kai dubansa da sauri kan wayar ya ga an kashe ya saka shi sake kallonta da mamaki ya ce" Subahannalah, me haka yake nuni kennan furera?, Ya salam wannan furuci naki zaki yi gatsal a kunnen yarinyar dake mutuntani take min kallon yaya a gareta?, Me hakan yake nufi da furucinki?"
Hawayen da take rikewa ne suka shiga zubo mata tana kallonsa ta ce" Mun kasa fada maka dan muna shayinka, ko nace dan muna Tsoron bata maka rai kuma abu sai hauhawa yake yi?, Wani girmamawa ga macen dake kama sunnanka kai tsaye? Fitsarariya ce, watsatsiya ce Malan, me kake ji a hira da ita? Me zuciyarka ke son kaika ta baro da girmanka da darajarka, da karatunka, duniya na mutuntaka kana waya a tsakiyar dare da wannan matar? Ka manta kanwarta ce ke kiranka da Aba aman ita tana kama sunnanka ne gatsau Akaramalahu ? Yanzu da nake cikin bukatarka na fito na sameka a waya da ita tana kashe maka murya duba ka ga ka amsa gayatarta ta waya ya Ustaz baka gannin tunkudaka take yi bakin rami ne A'UZUBILAH?, Yaya zaka yi da hakina ko kuma kyautata mana da kake na tsayin lokaci ne zaka zubar a tashi daya ka riki sharin yar bariki?"
Hannunsa ya jimke yana kallonta yana girgiza kansa a tausashe yace" Subahannalah, yanzu da tsarkakeken harshenki kike munana zato wa yar uwarki musulma dan ta kasance a cikin kadarar rayuwa sannan ki dora a kaina dan kin ji jikina a amshe da yannayi sanyi sanyin dake hurawa ko kin manta irin lokacin nan koda baki tabani ba a tabe nake ne ya subahannalah shine zaki yi kalaman nan dan zuciyarta a tabe take ta nemi da jin daga gareni a kan kaurarta gidan kanwarta sai hakan ya zama laifi har ki ce yaya hakinki da nake ci?, Ki yi hakuri idan har ina take hakinki kin ji? Ki tashi mu je daga daka dan mu waye damuwar in sha Allah" (😌 kai jama'a😌)
Nahidt kam wani abu ya ringa tukar zuciyarta ta kafe wayar da ido
Gaba daya kanta ne ya kama ciwo da wani madaukakin bacin rai dake shigarta na musaman
A duk fadin duniya idanma ana tunnanin basu da kara da kawaici kowa ya zo ya ji sunna da shi domin sun yiwa malan a kan matarsa
Dukan abinda matarsa ke yi sun san ita ke yi sun kuma san rura wutar kiyayarsu da yan unguwa ke sake yi harda huduba ta matar malan da suke samu ba ji ba gani idan ta dauki magana da nufin zatai wa'azi sai ta ringa kamanta shedancin kansa da sunnansu tana kwatanta ko makotaka ta hadaka da su to fa ka yi kokarin kiyaye imaninka, watau ita tana rayuwarta ne da neman fitina da hayewa musuluncin kansa bayan ba haka musulunci ya zo mana da shi ba
Tamkar mai fama da cutar hawan jinni haka kanta ya kwashi ciwo sannan jikinta ya ringa daukan mijirya yana sakawa , barci kuwa ya ce mun yi da ke yau zan ziyarceki ne? Kama kanki malama, hakan ya sa ta ringa hawaye tana sharewa a hankali ta fashe da kuka tana fadin" Bariki kennan, mai barin bashi kala daban daban, ita bariki ko baka shige ba ka kwatanta bale ka shige har ka mutu sai ka samu wanda zai bika da bita da kulli, Bariki mai zubar da mutunci warwasss a kasa, da ba dan Bariki ba anya kuwa da matar malan zata iya wulakantani? SHUWWA, Shuwwa kin gani ko?, walahi gidanki zan kaura ni dai, gidanki zan kaura, kin ga da kina nan na fada maki abanki ya mikawa matarsa waya ta zageni da kin ci min uwata har cikin gidanta, ni kuma da na samu Abanki na fada masa me yake tunani? Hala abinda ta fada haka shima yake tunani?, wai Shuwwa dan kawai na kireshi zan gaishe shi shine ya kashen waya? Allah kaimu safiya tun karfe shida zan tafiyata gidanki ba wanda zai sani dan na kula nema suke su rabani da kanwata bayan ita kadai ta rage min !" (🤔, Nahidt kin fara zuwa da bidi'a gidan Shuwwa kuma?☹️ Soja mata saman kanka☹️)
A cikinsu kowace ta kwana ne da abu bako a cikin zuciyarta
SHUWWA haka kawai take jin wannan abin da ya yi a bayane ba banza ba, koma meye ba karami bane ba zai saka shi zuba mata tea ta sha kafin ya tafi da shi, shin haka yake yi da kowama ko tsabar bai yarda da ita bane ya saka shi aikata haka?
Nahidt kuwa ta kwana da kudirin zakara ya bata sa'a ta sauka a kusa da kanwarta, sosai zuciyarta ke ciwo da abinda take kira wulakancin Malan, ta gama yarda cewa a kusa da Shuwwa ne kadai zata yi rayuwa cikin farin ciki, a gidan yayanta babu abinda ta rasa na rayuwa, Fauziya na gefenta koda yaushe, sai dai bata san me yasa ba yanzu Fauziya ta cika sada kai idan sunna hira, bata sakewa irin na da a yi ta ihu da kakaba daria, takan zauna du a takure ne bata san dalili ba sam, duda takan yi tunanin ko matsalar barikin da suka taba tare ne yake saka Fauziyar rashin sakewa a kusa da ita? Ko a tunaninta zata riketa ne ko meye? Koma dai menene ta kawo ido ta zuba zata koma kusa da wada ba zata taba wulakantata ba duk rintsi, wace idan ta budi baki ta ambaci sunnan bariki dan ta yi kuka ta wawureta ne ta kuma tambayeta yaushe zata daina, ba dai dan tai mata gori ba
__________________________________
Shi mutun idan ya san ciwon kansa ya kasance mai yin sauko dan aiwatar da aiyukakan dake gabansa, bama mace wace ya dace ace ta yi safiyar mamaki ta gyara gidanta dan gudun mutanen daka iya yi mata safiya ko mijinta kansa dan kar kazantarta ta zauna a idannuwansa, babu abinda ke kawo wulakanci irin kazanta, kazanta batai ba a rayuwa,
Wadinnan dalili da Shuwwa ta rike ya sakata karfe biyar na yi ta diro daga saman bed ta nufi kasa ta kunna fitilu ta shiga kunna kayan wuta ta zuba turaran wuta sannan ta dauko kayan share share tana dan yatsina fuska ta gyara zaman audugar matarta da ta saka domin yau ta farka da jinni
Saman ta haura tana dan nishi dan ta jido kaya ta ajiye a kofar dakin nasa ta kwonce zanin da ta daura a saman yar yololuwar rigar barcinta wace da kadan ta dara cibiyarta ta dan zazage zannin da kyau ta dan wara kafarta dan ta gyara daurin zannin kanta a kasa , kan nata sanye da hular barci mai laushi mai kyalkyali fara kal ruwan rugar dake jikinta itama mai santsi mai lafewa a jikin mutun sannan mai siririn hannu
Kofar dakin ya bude yana dan yin hamma idannuwansa suka sauka a kanta da zannin a hannunta tana sake kabewa zata daura
A zabure ta dago sukai ido hudu, ta maida dubanta kan cinyoyinta dake waje har zuwa kan jan pant dinta mai raga raga
A haukace ta juya da zannin ta gyara tana daurawa hakan ya sa ta bashi bayan kafin take rufa zannin a cumurmure ta daura shi sama sama sosai tamkar bagwariya hakan ya sa gaba daya idannuwansa a kan duwawun nata har ta juyo du ta rikice kirjinta na hawa sama da kasa kar zai bale ya fito daga ciki ta raba gefensa bakinta na rawa ta ce" Zan , Zan shige ciki"
Daga haka ta yi kasan hannunsa dake dafe da jikin garun ta shige dakinsa wanda ya yi mutuwar tsaye a wajen da yake ba tare da ya gane halin da yake ciki ba
Kuryarsa a matukar tausashe ya ce" Dama na Allahn muke fata ba dare ba rana Nahidt"
Ajiyar zuciya ta sauke tana mirginawa ta ce" Ka ga ina missing din Shuwwa, ga fauzy a gefena da yayanmu aman sai nake ji kamar na koma gidan Shuwwar da zama, ban taba aurar da ita na ji kewarta irin wannan karron ba, sai nake ji kamar ta tafi dindindin ba zan kuma gannin kanwata ba"
Dan murmushi ya yi yana shafa sajensa ya ce" Idan aka ce ki koma gidan kanwarki ke sai ki koma ne?"
"To meye a ciki? Ai kamawa ta yi kau Muhammad" ta fada a sanyaye
Idannuwansa ya dan zarro ya ce" ke, wai ni ba yayanki bane da zakina kama sunnana gatsal?, Ke gabanki baya faduwa idan kika ciro sunnana sama kai tsaye?"
Nahidt ta yi murmushi ta ce" to idan ya fi min dadi fiye da na ce da kai Malan fa shikenan sai na tauye jin dadin harshena?"
Ya salam, watau idan matar malan ta taba gannin wulakanci da rainin hankali a tsayin rayuwarta to bai taba kamo irin na wannan lokacin, kuma wannan ranar ba
Babu yadda bata yi ba dan ta samu wanda zata kaiwa sukar dayar boyayiyar karuwar abun ya gagara, ita bayananiyar kuma itace ke kiran mata miji da tsakiyar dare? Salon ta yi magana ya nuna mata taimako yake yi shi ba wani abu dake tsakaninsu? Idan Malan ya yi wasa Nahidt zata kaishi wuta!
Karasowa ta yi ta zauna ta shige jikinsa a hankali ta kai hannunta sasan da ta san sai sun motsa abin yake tashi, sai dai abinda ta ji a wajen a yanzu da ta tabata ba taba shi ta yi ba ba komai ba ya sakata dagowa da sauri tana kai hannunta ta janye wayar dake kunnensa ranta bace ta ce" Ke Nahidt kike ko wa? Barikin zaki ringa baza min a cikin gidana a tsakiyar dare a lokacin da mijina sai sadu da ni? Walahi bari komai ji........"
Warce wayar da ya yi yana kallonta da mamaki ya kai dubansa da sauri kan wayar ya ga an kashe ya saka shi sake kallonta da mamaki ya ce" Subahannalah, me haka yake nuni kennan furera?, Ya salam wannan furuci naki zaki yi gatsal a kunnen yarinyar dake mutuntani take min kallon yaya a gareta?, Me hakan yake nufi da furucinki?"
Hawayen da take rikewa ne suka shiga zubo mata tana kallonsa ta ce" Mun kasa fada maka dan muna shayinka, ko nace dan muna Tsoron bata maka rai kuma abu sai hauhawa yake yi?, Wani girmamawa ga macen dake kama sunnanka kai tsaye? Fitsarariya ce, watsatsiya ce Malan, me kake ji a hira da ita? Me zuciyarka ke son kaika ta baro da girmanka da darajarka, da karatunka, duniya na mutuntaka kana waya a tsakiyar dare da wannan matar? Ka manta kanwarta ce ke kiranka da Aba aman ita tana kama sunnanka ne gatsau Akaramalahu ? Yanzu da nake cikin bukatarka na fito na sameka a waya da ita tana kashe maka murya duba ka ga ka amsa gayatarta ta waya ya Ustaz baka gannin tunkudaka take yi bakin rami ne A'UZUBILAH?, Yaya zaka yi da hakina ko kuma kyautata mana da kake na tsayin lokaci ne zaka zubar a tashi daya ka riki sharin yar bariki?"
Hannunsa ya jimke yana kallonta yana girgiza kansa a tausashe yace" Subahannalah, yanzu da tsarkakeken harshenki kike munana zato wa yar uwarki musulma dan ta kasance a cikin kadarar rayuwa sannan ki dora a kaina dan kin ji jikina a amshe da yannayi sanyi sanyin dake hurawa ko kin manta irin lokacin nan koda baki tabani ba a tabe nake ne ya subahannalah shine zaki yi kalaman nan dan zuciyarta a tabe take ta nemi da jin daga gareni a kan kaurarta gidan kanwarta sai hakan ya zama laifi har ki ce yaya hakinki da nake ci?, Ki yi hakuri idan har ina take hakinki kin ji? Ki tashi mu je daga daka dan mu waye damuwar in sha Allah" (😌 kai jama'a😌)
Nahidt kam wani abu ya ringa tukar zuciyarta ta kafe wayar da ido
Gaba daya kanta ne ya kama ciwo da wani madaukakin bacin rai dake shigarta na musaman
A duk fadin duniya idanma ana tunnanin basu da kara da kawaici kowa ya zo ya ji sunna da shi domin sun yiwa malan a kan matarsa
Dukan abinda matarsa ke yi sun san ita ke yi sun kuma san rura wutar kiyayarsu da yan unguwa ke sake yi harda huduba ta matar malan da suke samu ba ji ba gani idan ta dauki magana da nufin zatai wa'azi sai ta ringa kamanta shedancin kansa da sunnansu tana kwatanta ko makotaka ta hadaka da su to fa ka yi kokarin kiyaye imaninka, watau ita tana rayuwarta ne da neman fitina da hayewa musuluncin kansa bayan ba haka musulunci ya zo mana da shi ba
Tamkar mai fama da cutar hawan jinni haka kanta ya kwashi ciwo sannan jikinta ya ringa daukan mijirya yana sakawa , barci kuwa ya ce mun yi da ke yau zan ziyarceki ne? Kama kanki malama, hakan ya sa ta ringa hawaye tana sharewa a hankali ta fashe da kuka tana fadin" Bariki kennan, mai barin bashi kala daban daban, ita bariki ko baka shige ba ka kwatanta bale ka shige har ka mutu sai ka samu wanda zai bika da bita da kulli, Bariki mai zubar da mutunci warwasss a kasa, da ba dan Bariki ba anya kuwa da matar malan zata iya wulakantani? SHUWWA, Shuwwa kin gani ko?, walahi gidanki zan kaura ni dai, gidanki zan kaura, kin ga da kina nan na fada maki abanki ya mikawa matarsa waya ta zageni da kin ci min uwata har cikin gidanta, ni kuma da na samu Abanki na fada masa me yake tunani? Hala abinda ta fada haka shima yake tunani?, wai Shuwwa dan kawai na kireshi zan gaishe shi shine ya kashen waya? Allah kaimu safiya tun karfe shida zan tafiyata gidanki ba wanda zai sani dan na kula nema suke su rabani da kanwata bayan ita kadai ta rage min !" (🤔, Nahidt kin fara zuwa da bidi'a gidan Shuwwa kuma?☹️ Soja mata saman kanka☹️)
A cikinsu kowace ta kwana ne da abu bako a cikin zuciyarta
SHUWWA haka kawai take jin wannan abin da ya yi a bayane ba banza ba, koma meye ba karami bane ba zai saka shi zuba mata tea ta sha kafin ya tafi da shi, shin haka yake yi da kowama ko tsabar bai yarda da ita bane ya saka shi aikata haka?
Nahidt kuwa ta kwana da kudirin zakara ya bata sa'a ta sauka a kusa da kanwarta, sosai zuciyarta ke ciwo da abinda take kira wulakancin Malan, ta gama yarda cewa a kusa da Shuwwa ne kadai zata yi rayuwa cikin farin ciki, a gidan yayanta babu abinda ta rasa na rayuwa, Fauziya na gefenta koda yaushe, sai dai bata san me yasa ba yanzu Fauziya ta cika sada kai idan sunna hira, bata sakewa irin na da a yi ta ihu da kakaba daria, takan zauna du a takure ne bata san dalili ba sam, duda takan yi tunanin ko matsalar barikin da suka taba tare ne yake saka Fauziyar rashin sakewa a kusa da ita? Ko a tunaninta zata riketa ne ko meye? Koma dai menene ta kawo ido ta zuba zata koma kusa da wada ba zata taba wulakantata ba duk rintsi, wace idan ta budi baki ta ambaci sunnan bariki dan ta yi kuka ta wawureta ne ta kuma tambayeta yaushe zata daina, ba dai dan tai mata gori ba
__________________________________
Shi mutun idan ya san ciwon kansa ya kasance mai yin sauko dan aiwatar da aiyukakan dake gabansa, bama mace wace ya dace ace ta yi safiyar mamaki ta gyara gidanta dan gudun mutanen daka iya yi mata safiya ko mijinta kansa dan kar kazantarta ta zauna a idannuwansa, babu abinda ke kawo wulakanci irin kazanta, kazanta batai ba a rayuwa,
Wadinnan dalili da Shuwwa ta rike ya sakata karfe biyar na yi ta diro daga saman bed ta nufi kasa ta kunna fitilu ta shiga kunna kayan wuta ta zuba turaran wuta sannan ta dauko kayan share share tana dan yatsina fuska ta gyara zaman audugar matarta da ta saka domin yau ta farka da jinni
Saman ta haura tana dan nishi dan ta jido kaya ta ajiye a kofar dakin nasa ta kwonce zanin da ta daura a saman yar yololuwar rigar barcinta wace da kadan ta dara cibiyarta ta dan zazage zannin da kyau ta dan wara kafarta dan ta gyara daurin zannin kanta a kasa , kan nata sanye da hular barci mai laushi mai kyalkyali fara kal ruwan rugar dake jikinta itama mai santsi mai lafewa a jikin mutun sannan mai siririn hannu
Kofar dakin ya bude yana dan yin hamma idannuwansa suka sauka a kanta da zannin a hannunta tana sake kabewa zata daura
A zabure ta dago sukai ido hudu, ta maida dubanta kan cinyoyinta dake waje har zuwa kan jan pant dinta mai raga raga
A haukace ta juya da zannin ta gyara tana daurawa hakan ya sa ta bashi bayan kafin take rufa zannin a cumurmure ta daura shi sama sama sosai tamkar bagwariya hakan ya sa gaba daya idannuwansa a kan duwawun nata har ta juyo du ta rikice kirjinta na hawa sama da kasa kar zai bale ya fito daga ciki ta raba gefensa bakinta na rawa ta ce" Zan , Zan shige ciki"
Daga haka ta yi kasan hannunsa dake dafe da jikin garun ta shige dakinsa wanda ya yi mutuwar tsaye a wajen da yake ba tare da ya gane halin da yake ciki ba