Sashe 47
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dan Murmushi ya yi a bayane kasa kasa ya furta" Ni na san cewa kai din magajina na, sannan farkuwar kasata ne in sha Allah"
Dubansa ya dago kan matansa da y'ayansa dake jiran hukuncinsa
Walahi, marin da Uma ta wankawa matar MUHYIDEEN Ya bashi mamakin da madaukakin Tsoron rashin kunyar yayan nasa
A dan dake ya ce" Uma zo nan "
Uma ta mike daga kusa da mahaifiyarta dake ta rarashinta kan kukan da take shekawa ta nufi mahaifinta da dan kwarin gwuiwarta duba da kanwarta ta mata rashin kunya ta shiga bayan matar yayansu dan wani shishigi da nemn raini
Tana zuwa ta duka a gabansa ta budi baki ta ce" Ab......." Zata karasa da fadin abanmu gani ta samu hakoranta da dantse harshenta hakan ya sa ta zunduma wani gigitacen ihu tana komawa ta ririke kumatunta domin a yadda mahaifinta ya zaburo ya mata nuni da wani marin ne zai wanka mata hakan ya sa a haukace ta duke tana rike da kumatunta wanda ya saka mahaifiyarta mikewa gar kamar zata kifa ga jikin manyanta ga sakawa rai fitina ita an daki y'arta a dole zata fuskanci ubaan y'ar wanda hakan ya saka babar yarsu gaba daya da mamaki ta bi maman tasu da kallo ta maida kanta tana sokewa tana tunanin lalle ammansu na sin balowa kanta dan jijibin yaki da mahaifinsu a irin wannan lokacin
A kausashe ya nunata da yatsa yana fadin" Idan kika karaso wajen nan, ko kika yi gigin furta min kalma daya a zaman da zamu yi ta rashin da'a a wajen nan har muka tashi a bakin igiyoyin aurenki dake kaina gaba daya, daga ke har sauran dake tunanin sun haihu ne sun isa da y'ayan da suka haifa harma suke gannin kanmu ya zo daya da ni da su da yayansu a cikin gidana, ke na karre maki harma kike tunanin dadewa da aurena da ke ne zai baki damar wulakantani da wulakantar min da tarbiyar yayana to bismillah ki kwatanta ki ga ikon Allah Mariya!"
A tsorace duka matan suka zuba masa ido hakama babar yarsa a tsorace ta saje dagowa da carbinta da take ja ta sauke dubanta a kan mahaifiyarta da mahaifinta sannan ta sauke kakausan kallo a kan kannen nata ta sake maida kanta ta soke kasaa domin bakinta ba zai furta komai lokacin da mahaifinta yake fada ba
Rai bace ya ce" Fuskar matarsa ?, A me kika dauki kanki? Wacece ke? Ke din banza ke din wofim da ba dan kunya da kawaici kina tunanin zaki ringa zuba rashin kunya yana daga maki kafa ne a banza a wofi? Ke kin san wanene shi? Dan kina ganninsa yana dukawa yana gaishe ni shine aka ce maki shi din zai zamto abin raininki? Uma salwah bari ki ji ki fitar da miji a cikin watan nan na daura maki aure da ke da yar uwarki idan ba haka ba ni zan sama maku mazajen auren na daura maku su!, Idan da wanda yake da ja kuma bismillah!"
Shiru dakin ya sake dauka ba mai kwakwaran motsi ciki harda Hajia Hasana, kanta a kasa yake itama zuciyarta na dokawa da karfin gaske
Wani tsakin ya ja yana mikewa da fadin" Ina da meeting, zan waiwayeku gaba dayanku!"
Daga haka ya juya ya fice hakan ya sa matan nasa raka shi da kallo
Kallon kallo aka shiga yi a fallon kafin Hajia Mariya ta fara ficewa da saurin da har bata iya gannin gabanta da kyau
Matsarsa mai dakin tsakiya ce ta sauke ajiyar zuciya tana fadin" Masha Allah, alhmd, hakan yaa yi daidai, na jima ina jira Abanku ya yanke maku hukunci daidai da tsagerancinki, yau rana ta zo sai ku yi aniya, Matar son taso mu je na baki magani ki sha, aunty Allah ya huci zuciyarki dan Allah a karra hakuri,"
Ta dubi y'arta da harare ta ce" Ban san a ina kika dauko wannan halayar ba sam, ni dai ba hak nake ba, na san cewa a duniya Allah shike da komai, hakan ya sa ban cika zafafa abu ba, nakan fuskanci komai a sukake dokin na san babu wanda ya isa ya bani ko hanna min abinda Allah bai bani ba, rayuwa kuwa idan ka sakawa kanka fitina kana cikin tashin hankali, domin zia zamto lafiyar jikinkama ta maka karanci bale ta kwakwaluwa, Allah ya sa kema idan ya dawo ya baki naki marin da sai kin yi fitsari shashasha!"
Daga haka ta bi bayan matar MUHYIDEEN da ta fice da sauri tunda ta ce ta taso su tafi
Ajiyar zuciya Hajia Hasana ta sauke tana kallon yayarsu da ta dago a kausashe tana kallon yan matan falon gaba dayansu
Tana kokarin fara yin magana yayarsu ta fara da fadan da bata taba sanninta da ita ba, domin a kaf cikin y'ayan hajia mariya wannan itace mai sanyi fa kuma hakuri da hangen nesa
Rai bace ta ce" Yaya MUHYIDEEN din ne ya zama abokin wasanku? Ashe baku da mutunci? Sa'ankune shi ko meye ya yi na raini da har haka ke faruwa da shi a cikin gidan nan? Ko a tunaninku gidan ubanku ne shi makusanci ne ga ubanku? To albishirunku, ku tsaya ku ji abinda na tabata iyayenku matama basu sani ba domin nima da kyar aka sanar da ni a gidan nan!, Kasuwancin da uban naku ke juyawa kudin MUHAY ne!, Kampanin kayan ginin dake dauke da sunna MUMU ba komai bane sai fasarar MUHYIDEEN MUHAY !, kai bari na kankare maku matsayin da ubanku ke kai"
"Ke Bilkisu" hajia Hasana ta fada a sanyaye dan ta katseta da fadin abinda take fada din nan domin bata ga meye anfanin hakan ba, sai dai a sanyaye Bilkisu ta ce" Mama, dan Allah ki yi hakuri ki barni da mararsa kunyar nan da suke so su wulakantar da darajar mai daraja a idannuwan iyayensuma bale su!, Ke Uma dan ubanki a haka me kike son nunawa? Haba Uma ai dama daya ce kuma kin yi wasa da ita, inace a gidana na baki shawarar ki ajiye wannan magana domin ba wajen warginki bane?, Ke kuma kema da kike da hankalin da nutsuwar, da ladabin da biyayar, shine kika yarda adu'ar da na baki wace na ce da ke koda Allah bai baki yayanmu a matsayin miji ba Allah zai baki wanda zaki anfana rayuwar duniya da ta kiyama domin wata soyayar guba ce a rayuwarka kai baka sani ba, shine kika biye mata har aka san kema sonsa kike yi?, To ku tatara mu je gidana, na kula harda sakaci na iyayenmu ke son haukata ku, ku tatara mu karra gaba kafin Aba ya daura maku auren na gane idan har kun tsaya kun iya girki da tsafta da ladabi da biyaya, ko kuma haukan kadai kukai harda ne ba'a sani ba? Kumu jr kowace ta shiga dakin babarta ta dauko suturarta mu je ina mota domin babu wace zan bi har a nemi dakatar da ni, Walahi da ni kuke zancen shirmamu da baku san ruwan wankanku ba!"
Hajia Hasana kam tana so ta dakatar da ita wayarta ta dauki tsuwa
Daga ringin din ta gane mai kiran hakan ya sa ta mike ta fice tana dagawa ta karra a kunnenta ta yi salama sannan ta saurara yana gaisheta a nutse
A hankali ta amsa shi tana fadin" kana ofice din ne MUHAY ?Yaya ka baro iyalinka?"
Agogon dake hannunsa yake dan kallo a hankali ya ce" Ni dai marabina da ita ta tada aljannu wai dan kawai maza ne ke mana aiki ta ce a cenza su na kyaleta sai kawai aljanunta suka tashi, yanzun dai inaga sun barta"
Ido Mama ta zarro ta budi baki ta ce" Iskokai kuma? Subahannalah dama tana fama da aljannu ne Son? To rai aka bata mata ne da har suka tashi ko?"
Bakinta ya tabe a hankali ya sauke ajiyar zuciya ya ce" I don't know, Mama to ita kanta kama take da aljannun fa , bama wannan ba ni dai tana ce min ji mana na kyaleta shikena ta shiga ihu, baki ga burgimar da take yi a kasa ba sunna Neman daukanta , da yake bata da hankali bata wani damu ba, Mam dama kun saka min wasu a nan sun min ihu ta karra min da wani ihun, kin ganni a zaune a office kaina na ciwo sosai"
Mama da murmushi ke neman subuce mata, cike da dokin son jin wai yaya iskokan suka kare da shi da ita da tsoron kar dai a je dukanta ya yi,, da wata kaunar yarinyar a raanta wace haka kawai ta ji abinda ta yi na 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 2️⃣5️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta idala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
A sanyaye ya ce" NAHIDT wani abu na damunki ne?"
NAHIDT ta dan buda idannuwanta tana kallon wajen kofa
Itama muryarta a sanyaye ainun ta ce" Tuban ne ba sauki Aban Shuwwa sai na Allah "
Dubansa ya dago kan matansa da y'ayansa dake jiran hukuncinsa
Walahi, marin da Uma ta wankawa matar MUHYIDEEN Ya bashi mamakin da madaukakin Tsoron rashin kunyar yayan nasa
A dan dake ya ce" Uma zo nan "
Uma ta mike daga kusa da mahaifiyarta dake ta rarashinta kan kukan da take shekawa ta nufi mahaifinta da dan kwarin gwuiwarta duba da kanwarta ta mata rashin kunya ta shiga bayan matar yayansu dan wani shishigi da nemn raini
Tana zuwa ta duka a gabansa ta budi baki ta ce" Ab......." Zata karasa da fadin abanmu gani ta samu hakoranta da dantse harshenta hakan ya sa ta zunduma wani gigitacen ihu tana komawa ta ririke kumatunta domin a yadda mahaifinta ya zaburo ya mata nuni da wani marin ne zai wanka mata hakan ya sa a haukace ta duke tana rike da kumatunta wanda ya saka mahaifiyarta mikewa gar kamar zata kifa ga jikin manyanta ga sakawa rai fitina ita an daki y'arta a dole zata fuskanci ubaan y'ar wanda hakan ya saka babar yarsu gaba daya da mamaki ta bi maman tasu da kallo ta maida kanta tana sokewa tana tunanin lalle ammansu na sin balowa kanta dan jijibin yaki da mahaifinsu a irin wannan lokacin
A kausashe ya nunata da yatsa yana fadin" Idan kika karaso wajen nan, ko kika yi gigin furta min kalma daya a zaman da zamu yi ta rashin da'a a wajen nan har muka tashi a bakin igiyoyin aurenki dake kaina gaba daya, daga ke har sauran dake tunanin sun haihu ne sun isa da y'ayan da suka haifa harma suke gannin kanmu ya zo daya da ni da su da yayansu a cikin gidana, ke na karre maki harma kike tunanin dadewa da aurena da ke ne zai baki damar wulakantani da wulakantar min da tarbiyar yayana to bismillah ki kwatanta ki ga ikon Allah Mariya!"
A tsorace duka matan suka zuba masa ido hakama babar yarsa a tsorace ta saje dagowa da carbinta da take ja ta sauke dubanta a kan mahaifiyarta da mahaifinta sannan ta sauke kakausan kallo a kan kannen nata ta sake maida kanta ta soke kasaa domin bakinta ba zai furta komai lokacin da mahaifinta yake fada ba
Rai bace ya ce" Fuskar matarsa ?, A me kika dauki kanki? Wacece ke? Ke din banza ke din wofim da ba dan kunya da kawaici kina tunanin zaki ringa zuba rashin kunya yana daga maki kafa ne a banza a wofi? Ke kin san wanene shi? Dan kina ganninsa yana dukawa yana gaishe ni shine aka ce maki shi din zai zamto abin raininki? Uma salwah bari ki ji ki fitar da miji a cikin watan nan na daura maki aure da ke da yar uwarki idan ba haka ba ni zan sama maku mazajen auren na daura maku su!, Idan da wanda yake da ja kuma bismillah!"
Shiru dakin ya sake dauka ba mai kwakwaran motsi ciki harda Hajia Hasana, kanta a kasa yake itama zuciyarta na dokawa da karfin gaske
Wani tsakin ya ja yana mikewa da fadin" Ina da meeting, zan waiwayeku gaba dayanku!"
Daga haka ya juya ya fice hakan ya sa matan nasa raka shi da kallo
Kallon kallo aka shiga yi a fallon kafin Hajia Mariya ta fara ficewa da saurin da har bata iya gannin gabanta da kyau
Matsarsa mai dakin tsakiya ce ta sauke ajiyar zuciya tana fadin" Masha Allah, alhmd, hakan yaa yi daidai, na jima ina jira Abanku ya yanke maku hukunci daidai da tsagerancinki, yau rana ta zo sai ku yi aniya, Matar son taso mu je na baki magani ki sha, aunty Allah ya huci zuciyarki dan Allah a karra hakuri,"
Ta dubi y'arta da harare ta ce" Ban san a ina kika dauko wannan halayar ba sam, ni dai ba hak nake ba, na san cewa a duniya Allah shike da komai, hakan ya sa ban cika zafafa abu ba, nakan fuskanci komai a sukake dokin na san babu wanda ya isa ya bani ko hanna min abinda Allah bai bani ba, rayuwa kuwa idan ka sakawa kanka fitina kana cikin tashin hankali, domin zia zamto lafiyar jikinkama ta maka karanci bale ta kwakwaluwa, Allah ya sa kema idan ya dawo ya baki naki marin da sai kin yi fitsari shashasha!"
Daga haka ta bi bayan matar MUHYIDEEN da ta fice da sauri tunda ta ce ta taso su tafi
Ajiyar zuciya Hajia Hasana ta sauke tana kallon yayarsu da ta dago a kausashe tana kallon yan matan falon gaba dayansu
Tana kokarin fara yin magana yayarsu ta fara da fadan da bata taba sanninta da ita ba, domin a kaf cikin y'ayan hajia mariya wannan itace mai sanyi fa kuma hakuri da hangen nesa
Rai bace ta ce" Yaya MUHYIDEEN din ne ya zama abokin wasanku? Ashe baku da mutunci? Sa'ankune shi ko meye ya yi na raini da har haka ke faruwa da shi a cikin gidan nan? Ko a tunaninku gidan ubanku ne shi makusanci ne ga ubanku? To albishirunku, ku tsaya ku ji abinda na tabata iyayenku matama basu sani ba domin nima da kyar aka sanar da ni a gidan nan!, Kasuwancin da uban naku ke juyawa kudin MUHAY ne!, Kampanin kayan ginin dake dauke da sunna MUMU ba komai bane sai fasarar MUHYIDEEN MUHAY !, kai bari na kankare maku matsayin da ubanku ke kai"
"Ke Bilkisu" hajia Hasana ta fada a sanyaye dan ta katseta da fadin abinda take fada din nan domin bata ga meye anfanin hakan ba, sai dai a sanyaye Bilkisu ta ce" Mama, dan Allah ki yi hakuri ki barni da mararsa kunyar nan da suke so su wulakantar da darajar mai daraja a idannuwan iyayensuma bale su!, Ke Uma dan ubanki a haka me kike son nunawa? Haba Uma ai dama daya ce kuma kin yi wasa da ita, inace a gidana na baki shawarar ki ajiye wannan magana domin ba wajen warginki bane?, Ke kuma kema da kike da hankalin da nutsuwar, da ladabin da biyayar, shine kika yarda adu'ar da na baki wace na ce da ke koda Allah bai baki yayanmu a matsayin miji ba Allah zai baki wanda zaki anfana rayuwar duniya da ta kiyama domin wata soyayar guba ce a rayuwarka kai baka sani ba, shine kika biye mata har aka san kema sonsa kike yi?, To ku tatara mu je gidana, na kula harda sakaci na iyayenmu ke son haukata ku, ku tatara mu karra gaba kafin Aba ya daura maku auren na gane idan har kun tsaya kun iya girki da tsafta da ladabi da biyaya, ko kuma haukan kadai kukai harda ne ba'a sani ba? Kumu jr kowace ta shiga dakin babarta ta dauko suturarta mu je ina mota domin babu wace zan bi har a nemi dakatar da ni, Walahi da ni kuke zancen shirmamu da baku san ruwan wankanku ba!"
Hajia Hasana kam tana so ta dakatar da ita wayarta ta dauki tsuwa
Daga ringin din ta gane mai kiran hakan ya sa ta mike ta fice tana dagawa ta karra a kunnenta ta yi salama sannan ta saurara yana gaisheta a nutse
A hankali ta amsa shi tana fadin" kana ofice din ne MUHAY ?Yaya ka baro iyalinka?"
Agogon dake hannunsa yake dan kallo a hankali ya ce" Ni dai marabina da ita ta tada aljannu wai dan kawai maza ne ke mana aiki ta ce a cenza su na kyaleta sai kawai aljanunta suka tashi, yanzun dai inaga sun barta"
Ido Mama ta zarro ta budi baki ta ce" Iskokai kuma? Subahannalah dama tana fama da aljannu ne Son? To rai aka bata mata ne da har suka tashi ko?"
Bakinta ya tabe a hankali ya sauke ajiyar zuciya ya ce" I don't know, Mama to ita kanta kama take da aljannun fa , bama wannan ba ni dai tana ce min ji mana na kyaleta shikena ta shiga ihu, baki ga burgimar da take yi a kasa ba sunna Neman daukanta , da yake bata da hankali bata wani damu ba, Mam dama kun saka min wasu a nan sun min ihu ta karra min da wani ihun, kin ganni a zaune a office kaina na ciwo sosai"
Mama da murmushi ke neman subuce mata, cike da dokin son jin wai yaya iskokan suka kare da shi da ita da tsoron kar dai a je dukanta ya yi,, da wata kaunar yarinyar a raanta wace haka kawai ta ji abinda ta yi na 💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 2️⃣5️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta idala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
A sanyaye ya ce" NAHIDT wani abu na damunki ne?"
NAHIDT ta dan buda idannuwanta tana kallon wajen kofa
Itama muryarta a sanyaye ainun ta ce" Tuban ne ba sauki Aban Shuwwa sai na Allah "