← Book details Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 101 OF 138

Sashe 101

Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Yawun dake makogwaronsa ya hadiye da kyar sannan ya wartota jikinsa ta yadda ta fado, bai bata damar gane komai ba ya sake hade bakinsa da nata
Cikin barin jiki ya ringa tsotsar leben nata wanda hakan ya sa daga ita har shi jikinsu ke rawa kamar zasu hade su zamto abu daya a zaune a saman kujerar
Numfashinta ke neman barin gangar jikinta, hankalinta ke ta kololuwar tashi yana neman rikitar da ita gaba daya,
Laushi, kanshi, zafi zafin bakinsa da harshensa da irin kissing din da yake yi mata wanda ke nuni kamar rayuwarsa na depnded da lebunnanta ne ya saka kwakwaluwarta neman tsayawa da aiki kwata kwata
A birkice ya idasa saukowa kasa da ita yana sake kanainayeta a jikinsa hakan ya sa dukan wani abu dake jikinsa mai aiki ya motsa, haka kuma wayarsa ce, ky din motarsa ce du suka zubo kasa a saman cafet din da suke
A birkice ya ja dofuwar rigar dake jikinta mai laushi ya cire mata ita ta hanyar sakin bakinta yana cirewar kuma ya zubawa mutanen ido yana kallonsu, haka kuma dukan jikinsa na rawa
Farin shiga ne da farin shiga, sai dai kowa na tunanin dan uwansa tsohon hannu ne a cikin lamarin sai dai kashhh, babu wanda ya san cewa ainahin dan uwan nasa bai san lamarin nan ba
A hankali , sannan a daburce ya durfafe su ya dora hannunsa na dama a sama sannan ya masu matsar nan mai zafi wace ke bambanta sabon shiga da tsohon hannu
Zafin ya kai mata har kwakwaluwarta da matsananciyar jin kunyar abinda ya kai hannunsa har jikin wannan wajen, gaba daya ta rukunkume shi tana rintse idonta muryarta na rawa da abin kuka kuka ta ce" zafi , ka bari zafi"

Sake cirota ya yi yana ta kallon abin da tunanin ya saka a bakinsa ne ko aa?, Dama abin ba dadi bane yake yi masu idan aka taba ko menene?, Bai san cewa ba eh lalle dadin ne, aman farin shiga koda da dadin ba dai farkon tabasu ba gaskiya, dole zata ji zafi zafi komai dadinsu

Numfashinsa ke sauka a tsere a tsere, gaba daya ya idasa bale boturan rigar tasa daga gaba sannan ya sasauta rikon da ya mata ya kuma nemi sabule dogon wandonsa
Du tana langwabe ne a jikinsa jikinta a mace tana tunanin babu kasa me ya kawo zancen kokowa?, Wai me yasa ya nemi haka nema ita kam?
Sai dai a lokacin da ya idasa cire dogon wandon nasa harma ya sake mayar da ita jikinsa a hankali ya dauki hannunta ya kai wajen da daga ita har shi sai da suka dan zabura , ita na tsoron abin, shi kuma na jin hannunn mace koma yace wata halita bayan shi ya taba wajen nan na farko a rayuwa
Ji ya yi zai mutu so yakr kawai ya yi ko hankalinsa zai kwonta, nauyi da zafin da mararsa ta dauka ne ke son halaka shi, a birkice ya kara kusantota da shi ta yadda zai iya yin adu'ar saduwa da iyali kamar yadda adini ya koyar ya yi matukar sanyayar da muryarsa ya fara fadin " *"Allahumma jannibna shaid'an...wa jannibi shaid'ani ma razak'tana (Ya Allah ka nisantamu daga shaid'an, ka kuma nisanta shaid'an daga abinda za'a azurtamu da shi)* "

Sai dai kashhh, muryarsa ba muryar sirri bace, muryarsa sam bata da sirri, adu'ar nan tunda ya fara furtata ta dawo cikin hayacinta, birkice ta gane nufinsa a lokacin da ta ga ya karra jan pant din dake jikinta, a hakan Idan ta fahimta ya gama shiryawa yi ne zai yi, za'a mayar da ita cikakiyar mace a gida daya da iyayenta da sirikanta, za'a mayar da ita cikakiyar mace a saman cafet a irin wannan lokacin, namijin da bata san menene asalin niya a zuciyarsa a kanta bane zai auka mata a irin wannan lokacin ya mayar da ita cikakiyar mace?, Idan fa yana gamawa da kwalon mangwaro zai yada ne ya huta da guda? Idanfa zata kasance ne abinda zai dana ya zubar ya dauki wace ta dace da shi? Shikenan sai ta zamto ba dan abin kurin da take tanada dan birge mai ita? Shikenan zata tashi a babu abinda zata ba MALAKKINTA? , hakan ba zai yiwu ba sam, ba zata iya ba
Ganewar da ta yi ya sasauta mata riko yana neman cire nasa Abinda ya masa katanga da ita ya saka ta janye da mugun saurin balaki har tana dakuwa da kujerar dake kusa ta zagaya ta afka kicin din falonsa taa janyo da karfi ta rufe ta datse da ky sannan ta silale a nan daga ita sai pant ta hade bayanta da jikin kofar ta rintse idannuwanta jikinta na ci gaba da yin gab gab gab tamkar zata summa dan tsoro

Tunda ta arta a gujen ya raka sittin saba'in din da kallo ya yi mutuwar zaune da sake zuba mata ido har ta mako kofar da ya ji tamkar ta soka masa wani mashi ne a kahon zuciya, ya sake zubawa kofar ido yana jiran ta sake budewa taa kuma fitowa aman abin ya gagara rufma kake gani ta rufe kicin din da ya zamto masa tamkar bakon abu a wajen

Tsai ya yi da tunaninsa ya sake zubawa kofar ido, dukkan wani abu dake iya saka shi a duniyar farin ciki ne ya fara saukar da farashin farin cikin kafin mararsa ya sake dauka ya daure sosai da sosai ta yadda ya rintse ido da karfin balaki ya sake budewa a hautsine ya sake zubawa kofar ido

Bakinsa ya so budewa dan ya yi kiran sunnanta da kowani irin yare Allah ya sa ya samu hakan, sai dai sunnan nata ya ki fitowa saima ya samu kansa da nauyin baki kamar yadda mararsa tai masa nauyi
Hannayensa ya saka bibiyu ya dafe gaban goshinsa sanann yaa dauke wuta
Ya jima a haka kafin ya sake dago jajayen idannuwansa ya zubawa kofar ido a cen kasan zuciyarsa yana mai tambayar kansa tambayoyi kamar haka' Me hakan yake nufi? Ko fitsari take ji? Aman da fitsarin take ji ai da ta fito zuwa yanzu ko? Kuma fitsarin a kicin..........'
Ya sake tsatsare kofar da kallo ya sake ayanna' Shin guduna ne ta yi? Aman a kan wani dalili ? Ban kai matsayin yi da ita take nufi ba ko me?, .....' gaba daya bayan yannayin da yake ciki sai ya ji kansa na neman tarwatse masa, hakan ya sa ya shiga dadafawa da kyar ya iya mikewa da duku duku ya nufi dakinsa wajen da maganinsa yake ya duba ya ciro har kwaya hudu ya aha maimakun biyun da yake sha ya kora da ruwa mai sanyi sannan ya baje saman kafet din dakin barcinsa yana damke da mararsa yana ta zufar wahala har ya samu ya tafi a duniyar barci mai matukar wahala

Da kyar ta iya lalabawa ta fito ta dauki rigarta da hijab dinta ta zurmuka sannan ta fice a bangaren nasa ta nufi wajen adarta

Tana zuwa ta tarda ita kwonce tana waya da Malan dinta hankali kwonce
Fadawa ta yi jikinta ta rukunkumeta still jikinta na rawa sosai tana ta son saka kanta a kirjinta ta labe

A tsorace ta ringa kallonta tana neman zama da son ajiye wayar gefe tana fadin" Shuwwa? Shuwwa ke Lafiya ?"

SHUWWA ta sake komawa jikinta ta labe tana ta sauke ajiyar zuciya hadi da kallon bayanta dan du a tsorace take
Hankalin Nahidht ne ya fara tashi da gasken gaske, dama iyayen du basa nan matar Dad an yi asibiti da ita da yarenta dake koke koke sai sune a gidan, sai ta fara jin tsoron ko wani ne ya biyota haka? Ko kuma wani abu ne ya samu mijinta
A rikice ta sake riketa tana fadin" Shuwwa wai menene? Wani ne ya biyo ki? Ko wani abun ne ya samu mijinki?"

Shuwwar ta girgiza kai a birkice tana fadin" Ba zan kara ba, na zata zan iya abinda kuke fadi ashe ba zan iya ba, wayo Allahna ni tsoronsama nake ji, kennan ya wulakantani shikenan ya sakeni? Ai gwarama sautan da suke sakina basu yi komai da ni ba!"

Fahimtar inda maganar ta dosa ya saka Nahidt rungumeta a jikinta a sanyaye ta ce" Hey babyn auntynta, wanu irin kar ya taba ki?, Haba autan mama mijinki ne fa , kece fa mai kokari mai jajircewa"

Tana girgiza kanta ta zauna tana kallonta ta ce" Wani irin jajircewa gareni a gabansa?, Burina na faranta masa, ban sani ba ko bani da sa'ar a soni domin Allah ne?, Tubeni fa ya yi yake neman amsar abinda na dade ina rikewa nawa da nufin ya kwace m......"
Rufe mata baki da ta yi tana girgiza mata kai ya sakata yin shiru tana jin yadda zuciyarta ke dokawa da karfi sannan ta sake kwontar da kanta a saman cinyar Nahidht dake dan shafa bayanta
Chapter 101 · 0% Book details