Sashe 59
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
A nutse take hawa cikin shiga ta doguwar rigar da ta dan dara gwuiwarta kadan, rigar irin mai fafadan wuyan nan ce sannan hannunta dogo ne ama a yanyanke yake sosai tamkar an yayaga shi da gangan, gashin kanta kuwa ta daure shi ne a tsakiya ta kama shi da ribom ta baza gaban sosai ta yadda ta bada kala domin yana da cika hakan ya sa yai kyau, bata saka bra ba, sai pant kadai ta saka domin rigar daga wajen kirjinta a rike take da kirjin dassss , daga kasa ne ta dan bude take lafewa a jiki da zarar ta motsa
Kafarsa kuwa sanye take da lalausan takalmi mai gashishika sosai wanda gashinsa ya rufe gaban kafar sai bayanta ne a bayane
Tana janye da abin shafa da na guga da ta dauko a kasa ne ta saka hannunta ta dan kwankwasa a hankali sannan ta bude ba tare da ta tsaya an bata izinin shigowa ba, abinda ya sakata kwonkwasawar ta san yanzu du inda yake ya dawo daga masalaci ai
Da salamarta ta shiga ta dora da fadin" Gafara dai mutan nan"
Tsai ya yi da turaran da yake fesawa yana kallonta sannan ya samu kansa da kallon wajen da ta ajiye kayan aikin nata harda dan yin dadage , ya dawo a hankali yana bin dakin da rabonsa da gannin koda yar kura ce Tunda ta fara gyaransa
"Barka da safiya yalabai" ta fada a hankali tana dan murmushi sannan ta juya ta shiga bin dakinsa da kallo har ta sauke dubanta a kan fitilun da sak irinsu ne da ita a dakinta, sai dai a nan din babu camerar nan da aka makala mata a nata dakin
Dan tsare fuskarsa ta yi da kallon tuhuma domin a lokacin ya kawar da kansa a bangarenta , aman kasancewar ta riga ta kamu da rashin yarda na gidan gaba daya sai ta samu kanta da nufowa wajensa tana sake dan lura da dakin dan tana neman wajen da zata ga wata camerar
Kasa kasa yake kallonta a kansa Yana tunanin me kuma yau ta raya mata aikatawa ne?
Hannayenta ya ga ta bude a bayane sannan a sanyaye , ga wani murmushi irin na zata raina masa wayau ta ce" Oh 🫂 hug me husband"
Ido ya zarro ya samu kansa da dan yin baya yana kausasa dubansa a kanta yana kallonta
Sarai ta ga cenjin mood dinsa, sannan ta ga yadda ya hade girar sama da ta kasa, aman gaba daya bata yi nigar dakatawa ba domin idan yana mata kallon mashayi bayan bata daga kwalba gwara ta yi anfani da damar ta yi masa aikin mashaya koma zai ji haushi ya saketa su gudu tun kafin a sakata a cikin fadan neman rai, hakan ya sa gadan gadan ta karra nufarsa duda jan da ya yi a mamakance baya yana sake kallonta da son gane shin a bige take ne ko mutanen nata na kusa ne?
Gannin da gaske rungume shi ne take nufin zata yi a irin lokacin nan da ya tashi ba kanta da kuma azuminsa a bakinsa gashi singileti ce a jikinsa bai riga ya dora rigar kakinsa ba, duda ya riga ya sani cewar babu abinda ta isa ta yiwa azuminsa ko yannayinsa , aman kuma ya san cewar shi dan giya kawai ka kiyayi lamarinsa dan yana tare da matsaloli irin na mashayi a kansa
A dake , sannan magangannunsa a hade ya ce" Hey stop 🛑!"
Dakatawar ta yi tana kallon fuskarsa a sanyaye , sannan a shagwabe ta ce" Why?"
Gefe ya kauda kansa kafin ya juyo yana kallonta da mamakin tambayarsa da take a kan wani dalili ya dakatar da ita
Idannuwana ya kankance ya ce" Kin sha wani abu ne?"
Ido ta dan zarro da yannayi na mamakin karya da ta dora a saman fuskarta ta ce" Sai na sha wani abu zan so rungume mijina da safiya dan na gaishe shi? Bama wannan ba yanzu kai ka san mutuwa garemu civil ma yaya ta kare yanzu kana iya tafiya ka dawo ka iske gawata, bale ku sojoji kana iya fita wani dan ta'ada ya labe ya daukeka shikenan sai haduwarka da mai sama, so kake karamar magana ta zamto maka baba ne? Ka ga fa kai a ganninka kawai ka dakatar da matar da ka tsana wa zuwa rungumeka ne, aman a wajen ubangijinka abin zai bada wani abin ne daban, matarka nake, ina dauke da dukan haki a kanka nawa, ciki kuwa harda idan na rungumeka kiya......" A sanyaye ta dauki maganar, a sanyaye ta direta, ta yi maganar ne a hade kamar dukkan damuwar dake cen kasan zuciyarta take amayarwa, tamkar idan bata rungume shin ba wani abu na iya samunta, gaba daya ta yiwa fuskarta kalar tausayi da kalar dake nuni da gaskiyarta iya abinda ke ranta take so a barta ta yi, hakan ya saka shi sake zuba mata ido da mamakinta a ransa
Bai kuma ce mata ufan ba , haka itama daga wannan din bata kuma cewa komai ba sai dan daga kafarta da ta sake yi da niyar nufarsa tana mai adu'ar Allah ya sa ya hannata, domin a cen kasan zuciyarta ita da kanta tunani ne cike da Tsoron abinda take son aikatawa, shin wai zata iya aikatawar kuwa?, Zata iya zuwa ta rungume shi kai tsaye kuwa? Aman gannin da farko ya dan ja baya sai ta karra matse masa waje har dai ta ga yanzun bashi da jiyar motsawa bale ya tareta ya hannata fada masa a jikinsa hakan ya sa ta dago tanai masa kallon da kaima haka halinka? Ka ga yyar mutane zata afka maka ai sai ka gudu kau?
Gaba dayanta ne yake karantarta, kwarai ya tsaya ya gani wai da gaske rungume shin ne zata yi? Kai da ya ga tsaurin idonta walahi, aman da ta tsaya din sai yake son karantar kamar wace ke jin kunyar aikata hakan ba jin tsoro ba
Watau Tsoro daban, kunya daban, idan jin tsoron aikata haka ne ya bayana a fuskarta hakan na nufin shine take jin tsoron rungumewa kamar yadda sauran matansa ke nuna tsoronsa karara a bayane, hakan na nufin ba wai saba rungume rungumen wasu kartin bane bata yi ba, aa, tsoronsa ne ya dakatar da ita
Idan kuma kunyar hakan ne ke dawainiya da ita kamar yadda yake karanta a yanzu lalle lalle da ya shiga cikin tunani mai girman gaske, dan bariki da kunyar runguma? Bale ya san halalinsa zai runguma din? Kai da ya afka a cikin tunani gaskiya mai girman gaske
A nutse ta dan sake jimke hannunta tana murzawa tana kallon damtse hannunsa a ranta tana ayana' Allah ya taimakeka ni ba yar iska bace yau da ka ga gani gannin idonka, wayo Allahna to ni ta yaya zan iya rukunkume kato kai tsaye ne? Gaskiya sai na je NAHIDT ta sake min karatun fari fari, sai da ta fadan cewa mijina ne idan na aikata ba laifi bane ba aman kuma na zo na kasa aikata hakan
Da kyar ta iya aro jarumta ta dago kanta tana kallonsa ta ce"💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 3️⃣2️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Da kyar ta iya aro jarumta ta dago kanta tana kallonsa ta ce" Ita camerar da ka saka min a dakina na sirri menene anfaninta?"
Kafarsa kuwa sanye take da lalausan takalmi mai gashishika sosai wanda gashinsa ya rufe gaban kafar sai bayanta ne a bayane
Tana janye da abin shafa da na guga da ta dauko a kasa ne ta saka hannunta ta dan kwankwasa a hankali sannan ta bude ba tare da ta tsaya an bata izinin shigowa ba, abinda ya sakata kwonkwasawar ta san yanzu du inda yake ya dawo daga masalaci ai
Da salamarta ta shiga ta dora da fadin" Gafara dai mutan nan"
Tsai ya yi da turaran da yake fesawa yana kallonta sannan ya samu kansa da kallon wajen da ta ajiye kayan aikin nata harda dan yin dadage , ya dawo a hankali yana bin dakin da rabonsa da gannin koda yar kura ce Tunda ta fara gyaransa
"Barka da safiya yalabai" ta fada a hankali tana dan murmushi sannan ta juya ta shiga bin dakinsa da kallo har ta sauke dubanta a kan fitilun da sak irinsu ne da ita a dakinta, sai dai a nan din babu camerar nan da aka makala mata a nata dakin
Dan tsare fuskarsa ta yi da kallon tuhuma domin a lokacin ya kawar da kansa a bangarenta , aman kasancewar ta riga ta kamu da rashin yarda na gidan gaba daya sai ta samu kanta da nufowa wajensa tana sake dan lura da dakin dan tana neman wajen da zata ga wata camerar
Kasa kasa yake kallonta a kansa Yana tunanin me kuma yau ta raya mata aikatawa ne?
Hannayenta ya ga ta bude a bayane sannan a sanyaye , ga wani murmushi irin na zata raina masa wayau ta ce" Oh 🫂 hug me husband"
Ido ya zarro ya samu kansa da dan yin baya yana kausasa dubansa a kanta yana kallonta
Sarai ta ga cenjin mood dinsa, sannan ta ga yadda ya hade girar sama da ta kasa, aman gaba daya bata yi nigar dakatawa ba domin idan yana mata kallon mashayi bayan bata daga kwalba gwara ta yi anfani da damar ta yi masa aikin mashaya koma zai ji haushi ya saketa su gudu tun kafin a sakata a cikin fadan neman rai, hakan ya sa gadan gadan ta karra nufarsa duda jan da ya yi a mamakance baya yana sake kallonta da son gane shin a bige take ne ko mutanen nata na kusa ne?
Gannin da gaske rungume shi ne take nufin zata yi a irin lokacin nan da ya tashi ba kanta da kuma azuminsa a bakinsa gashi singileti ce a jikinsa bai riga ya dora rigar kakinsa ba, duda ya riga ya sani cewar babu abinda ta isa ta yiwa azuminsa ko yannayinsa , aman kuma ya san cewar shi dan giya kawai ka kiyayi lamarinsa dan yana tare da matsaloli irin na mashayi a kansa
A dake , sannan magangannunsa a hade ya ce" Hey stop 🛑!"
Dakatawar ta yi tana kallon fuskarsa a sanyaye , sannan a shagwabe ta ce" Why?"
Gefe ya kauda kansa kafin ya juyo yana kallonta da mamakin tambayarsa da take a kan wani dalili ya dakatar da ita
Idannuwana ya kankance ya ce" Kin sha wani abu ne?"
Ido ta dan zarro da yannayi na mamakin karya da ta dora a saman fuskarta ta ce" Sai na sha wani abu zan so rungume mijina da safiya dan na gaishe shi? Bama wannan ba yanzu kai ka san mutuwa garemu civil ma yaya ta kare yanzu kana iya tafiya ka dawo ka iske gawata, bale ku sojoji kana iya fita wani dan ta'ada ya labe ya daukeka shikenan sai haduwarka da mai sama, so kake karamar magana ta zamto maka baba ne? Ka ga fa kai a ganninka kawai ka dakatar da matar da ka tsana wa zuwa rungumeka ne, aman a wajen ubangijinka abin zai bada wani abin ne daban, matarka nake, ina dauke da dukan haki a kanka nawa, ciki kuwa harda idan na rungumeka kiya......" A sanyaye ta dauki maganar, a sanyaye ta direta, ta yi maganar ne a hade kamar dukkan damuwar dake cen kasan zuciyarta take amayarwa, tamkar idan bata rungume shin ba wani abu na iya samunta, gaba daya ta yiwa fuskarta kalar tausayi da kalar dake nuni da gaskiyarta iya abinda ke ranta take so a barta ta yi, hakan ya saka shi sake zuba mata ido da mamakinta a ransa
Bai kuma ce mata ufan ba , haka itama daga wannan din bata kuma cewa komai ba sai dan daga kafarta da ta sake yi da niyar nufarsa tana mai adu'ar Allah ya sa ya hannata, domin a cen kasan zuciyarta ita da kanta tunani ne cike da Tsoron abinda take son aikatawa, shin wai zata iya aikatawar kuwa?, Zata iya zuwa ta rungume shi kai tsaye kuwa? Aman gannin da farko ya dan ja baya sai ta karra matse masa waje har dai ta ga yanzun bashi da jiyar motsawa bale ya tareta ya hannata fada masa a jikinsa hakan ya sa ta dago tanai masa kallon da kaima haka halinka? Ka ga yyar mutane zata afka maka ai sai ka gudu kau?
Gaba dayanta ne yake karantarta, kwarai ya tsaya ya gani wai da gaske rungume shin ne zata yi? Kai da ya ga tsaurin idonta walahi, aman da ta tsaya din sai yake son karantar kamar wace ke jin kunyar aikata hakan ba jin tsoro ba
Watau Tsoro daban, kunya daban, idan jin tsoron aikata haka ne ya bayana a fuskarta hakan na nufin shine take jin tsoron rungumewa kamar yadda sauran matansa ke nuna tsoronsa karara a bayane, hakan na nufin ba wai saba rungume rungumen wasu kartin bane bata yi ba, aa, tsoronsa ne ya dakatar da ita
Idan kuma kunyar hakan ne ke dawainiya da ita kamar yadda yake karanta a yanzu lalle lalle da ya shiga cikin tunani mai girman gaske, dan bariki da kunyar runguma? Bale ya san halalinsa zai runguma din? Kai da ya afka a cikin tunani gaskiya mai girman gaske
A nutse ta dan sake jimke hannunta tana murzawa tana kallon damtse hannunsa a ranta tana ayana' Allah ya taimakeka ni ba yar iska bace yau da ka ga gani gannin idonka, wayo Allahna to ni ta yaya zan iya rukunkume kato kai tsaye ne? Gaskiya sai na je NAHIDT ta sake min karatun fari fari, sai da ta fadan cewa mijina ne idan na aikata ba laifi bane ba aman kuma na zo na kasa aikata hakan
Da kyar ta iya aro jarumta ta dago kanta tana kallonsa ta ce"💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 3️⃣2️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Da kyar ta iya aro jarumta ta dago kanta tana kallonsa ta ce" Ita camerar da ka saka min a dakina na sirri menene anfaninta?"