Sashe 129
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da annurin fuskarsa yake amsa gaisuwarsu su biyun, sannan ya bi bayan hajia har wajen table din nan
Tai masa bayani tana murmushi haka shima ya amsata da gamsuwa sannan ta yi masu salama ta tafi bayan ya fada lalle lalle a zo a kwashe zai zuba mata daidai cikinta yanzun a fitar da ragowar kowa ya samu shi abincin ai abu ne na ido, kowa zai so ya taba idan hancinsa ya shaka
A gaba ya saka NAHIDt da abincin a shake a olate guda, yakan deba a cokali ya bata sannan shima ya ci , yana mata hirar dake sakata yin murmushi tana kallonsa da dumbin mamakin kular da take samu daidai da wace mai inya ya dace ta samu, har sai da ta gama komai ya kuma tabatar da ya kilaceta ta koma barcin da ya kula tana matukar ji sannan ya rufo ko'ina ya nufi bangaren FURERA,.
______________________________________
Sorry sisters😔, kun san idan an zo gangara sai a hankali😍😍😍😍🥰🥰🥰🥰🥰
🥺 Wollah saura a ce na lalashe😭aya bayan daya kafin ya yi dan gyaran murya a tausashe ya furtaALK'ALAMIN KADARATAH
Na
*Sajida*
Page
7️⃣4️⃣
A lokacin da ya shiga a kwonce saman doguwar kujerar falonta ya sameta, ta yi irin kwoncin nan fake nuni da baka tare da nutsuwar zuciya , fitilun falon nata a kashe haka kuma yannayin falon ya dauki yaunin dake nunin ko shara bai gani ba bale arzikin turaren wuta bayan sunna da yan mata bibiyu dake masu dukkan hidimar da suke da bukata a bangarensu, ga dukkan alamu yau bata ba tata yan matan daman shigowa bama bale har ta basu damar yi mata hidima mai kyau
Saman table din dake ajiye a tsakiyar falon ya zauna ya fuskanceta yana hade hannayensa irin ya saba sun nan bayan ya kunna fitilar ya kuma dage labule domin shi baya son irin yannayin waje ya zamto haka din nan
A tausashe ya ce" Ita tsafta cikon adini ce, kema kin sani cewa kazami baya shiga aljannah, me zai sa ki kwana da rigar kuma ki kasa cireta koda a wajen alwallah ne? Ko da na buga maki baki tashi kin yi sallah ba?"
Idannuwanta da suke da mugun ja ga kanta da yake matsanancin ciwo ta dago tana kallonsa , aman bata bashi amsa ba
Dan sake fuskantarta ya yi yana jiran amsar aman ta masa shiru dan haka ya dora da fadin" Furera magana nake yi"
Furera ta bude bakinta a kausashe ta ce" Malan, yanzun dakina yake wari ko jikina kake nufi? Har ka je an shaka maka sabon kaanshin da baka taba ji ba a duniya ne zaka fara jin namu na fitar da warin hamami maimakun kanshin da kake yabawa a da?"
Malan ya yi murmushi yana kallonta ya ce" Ko a da, na kasance mai saurin fadin abinda yake kusa da gaskiyar hancina, bana toye gaskiyar lamari ko yaya take furera, nakan ce da ku yannayin dakin nan a karra karfafa masa kanshinsa..........nakan yi a wajen da Wata ba zata ji ba bale ta wulakanta yar uwarta,idan kuma kun yi kwaliya nakan yabawa koda ina sauri ne nakan bar text message, shin laifi ne dama kwatanta hakan?"
Kamawa ta yi da kyar ta mike zaune tana sake hade fuska ta ce" Malan wai wani abu kake so ne?"
Kansa ya gyada a nutse ya ce" So nake ki gane cewa idan laifi na maki ina mai baki hakuri ki warware ki sake ki shiga lamuranki na yau da kulin, bana so ki yi garajan lalata goma ta arziki saboda wani tunanin, ina so ki kasance mai anfani da ilimin da Allah ya baki ki wanzar da muamularki da kankin kanki bisa adalci, Furera kazantar da idannuwanka basu gani ba tsafta ce in ji malan bahaushe, haka kuma du juwarka kar ka fara take dokokin ubangijinka, kar bacin rai ya saka ka aikata aikin jahilci, karin aurena ba yana nufin bana son iyalina ba, haka kuma wace na kawo dan na birge ku ba zan bari ku wulakantata ba........, Ki tashi ki yi sallah karfe tara ke neman yi, daga nan sai ki yanke shawarar ya dace ki yi tsafta ko aa? Abinda na sani shine yadda na karamaki zan karamata ba tare da na daina karamaki ba, zuwar min bangare kuwa a lokacin da bai dace ba zaki hanna kanki da kanki ne!"
Yana gamawa ya mike ya bar mata falonta
Ta jima tana kallon waje daya da tarin mamakin ita malan ke wulakantarwa ko? Sai kuma ta ringa girgiza kanta a hankali ta ce" Kadanma na gani da aikin yar bariki, da bata zigota ka nadan duka ba, ya zamto komai na yi laifina Malan yake gani?"
_________________________________________
Kamar yadda Malan ya kwana da begen iyalinsa, hakan ta kasance a wajen MUHAY
Tabas ya sake gannin wautarsa ta tsayawa lokaci mai tsayi haka bayan ga dama kala kala a gabansa a kusa da matarsa
Sai dai kuma yana karra jin karfin gwuiwar sake baje mata sirikansa da zuciya daya domin bashi da darr, bashi da wani darr a lamarin iyalinsa, a kwana biyun nan da ya yi bayan auren yar uwarta tare da ita zai iya rantsewa bai taba jin moment masu dadinsu ba, dalilin da ya sa kiwa shine shi ba zuwa wajen aikin yake yi ba, yana cikin gidan ne mane da ita, idan ya motsa to fa dan ya je ya ga mahaifiyarsa ne wace a yanzu zai iya cewa fahimtar dake tsakaninsa d aita har ta zarce tunaninsa, mahaifiyarsa na fahimtarsa fiye da kowa a duniya, bai taba tunanin zai wayi gari ya riski irin ranar nan ba, ko a da ba wai wani abin marar dadi take jifansa da shi ba, aman kuma a kukun cikin tuhumarsa take, a yanzu kuwa a kulun cikin kula da lamuransa da na matarsa take da karra jadada masa cewa ya rike yarinyar dan soyaya, ya riketa dan yar halal ce, ya kuma riketa dan ta cencenci rikon daga gareshi, kar ya wulakantata koda da wasa ne, kar ya ja mata rai , ya yi mata adalci a komai cikin rayuwa........., Yakan yi murmushi ya ringa ayana a ransa abubuwa kamar haka......Mama da zaki shiga zuciyata da sai kin tsorata da ilar da ta yi mata, ta yiwu ambanta ya bata wani hatimi ne mai hade da sunnana? So take karfi da yaji sai ta haukata maki yaro, Mamah tunda na hadu da ita dama bata iya yada manufa ta laluma ba, a haka ta dagargaza maki yaro ke bakima sani ba kina faman a kular maki da ita.................mmm
Agogon dake falon ya kuma kallo bayan ya daura ta hannunsa
Kakin da ya saka yau shi ba wani sonta ba yake, gashi ya shiga a cikin abu biyu yana so ya koma bakin aikinsa a kasar su Shuwwa yana kuma tunanin a inda ya dace ya barta, a nan kisa da mahaifiyarsa ko kuma a gidan cen? Shi baban damuwarsa idan dai a cen zai zauna dole sai a bariki, bariki kuwa baka isa ka rabata da maza ba ko waye kai, gashi yau ,zasu juya shine yake sake tuna akwatunnan da ta gama shiryawa a dazu kafin su je wajen mama su dawo
Jin karar bude dakinta ya saka shi juyawa da sauri ya sauke idannuwansa a saman kanta
Da farko ta fito ne da dan murmushi a kwonce saman fuskarta, sai kuma ta gimshe shi ganninsa tsaye sanye da kaki bayan idan bata haukace ba a yau ne zasu je Wajen su Nahidht
Dan sake kureshi da ido ta yi sai kuma ta shiga takwakwafe fuskarta, lokaci daya ta shiga dira ta fara sakin kukan tabara hadi da dira da dukan karfin da take ji a jikinta duda ba wani karfin a zo a gani bane duba da zazabi da take dan fama da shi ta shiga fadin" Ka saka kaki kuma? Ka saka kaki kuma? Wayo Allahna to me kake nufi ne? Dan Allah me kake nufi ne???????"
Da sauri ya ringa bin kirjinta da kallo da take ta jijigawa Idan ta dira, a birkice ya nuno wajen yana fadin" Kin ga dai to me aka yi? Kin ga fai fita zan yi na dawo ki daina irin haka din nan tsaya waje daya mana mu yi magana, meye aka yi yo?"
Sake didirawa take tana kukan tabarar da ba hawaye aman kuma kururwarsa ya cika masa kunne tana fadin" To yaya zaka saka kaki kai da zamu tafi? Ba kace na shishirya ba gashi har na gama shiryawa kuma sai na ga ka saka kaki?????"
Yawun dake makogwaronsa ya hadiye yana sake kallon fuskarta da irin yadda take dira
Da sauri ya shiga bale botiran rigar da ya dora a sama ta kakin ya cire ya yi jifa da ita sannan ya durfafeta
Baya baya take yi tana sake kallonsa har ta fada saman doguwar kujerar falon
Bai yi kasa da gwuiwa ba ya rufa mata baya ya yi mata rumfa yana kallon bakin da take ta mutsu mutsu ta yi tsittt tamkar an kashe redio
Kasa kasa ta ce" Inace tafia zamu yi Yalabai?"
Kansa ya girgiza a hankali yana fadin" Nima ai na zata tafiyar zamu yi kuma sai na ga kin tara ruwa hajiyata......"
Idannuwan nata ta rintse da dan karfi sannan ta dan bude tana kallonsa, kasa kasa ta ce" Me zaka yi a falo?"
Sai da ya dan yi jim sai ya ce" Aikin laddah.................. Barama ki gani......"
Kafin ta ankara tuni ya shiga aika mata da zafafan kisss ta ko'ina
Ta riga ta yarda da wannan fannin nasa ya yi fice da wahala a samu na biyunsa a iya ba lamari hakkinsa, hakan ya sa ta saki jikinta dan ita kanta bata san meye damuwartta da bawan Allahn ba
Safarta da ta ji yana janyewa ya sakata sake saurarawa da tunanin yau kuma harda su cirw safa?
Tai masa bayani tana murmushi haka shima ya amsata da gamsuwa sannan ta yi masu salama ta tafi bayan ya fada lalle lalle a zo a kwashe zai zuba mata daidai cikinta yanzun a fitar da ragowar kowa ya samu shi abincin ai abu ne na ido, kowa zai so ya taba idan hancinsa ya shaka
A gaba ya saka NAHIDt da abincin a shake a olate guda, yakan deba a cokali ya bata sannan shima ya ci , yana mata hirar dake sakata yin murmushi tana kallonsa da dumbin mamakin kular da take samu daidai da wace mai inya ya dace ta samu, har sai da ta gama komai ya kuma tabatar da ya kilaceta ta koma barcin da ya kula tana matukar ji sannan ya rufo ko'ina ya nufi bangaren FURERA,.
______________________________________
Sorry sisters😔, kun san idan an zo gangara sai a hankali😍😍😍😍🥰🥰🥰🥰🥰
🥺 Wollah saura a ce na lalashe😭aya bayan daya kafin ya yi dan gyaran murya a tausashe ya furtaALK'ALAMIN KADARATAH
Na
*Sajida*
Page
7️⃣4️⃣
A lokacin da ya shiga a kwonce saman doguwar kujerar falonta ya sameta, ta yi irin kwoncin nan fake nuni da baka tare da nutsuwar zuciya , fitilun falon nata a kashe haka kuma yannayin falon ya dauki yaunin dake nunin ko shara bai gani ba bale arzikin turaren wuta bayan sunna da yan mata bibiyu dake masu dukkan hidimar da suke da bukata a bangarensu, ga dukkan alamu yau bata ba tata yan matan daman shigowa bama bale har ta basu damar yi mata hidima mai kyau
Saman table din dake ajiye a tsakiyar falon ya zauna ya fuskanceta yana hade hannayensa irin ya saba sun nan bayan ya kunna fitilar ya kuma dage labule domin shi baya son irin yannayin waje ya zamto haka din nan
A tausashe ya ce" Ita tsafta cikon adini ce, kema kin sani cewa kazami baya shiga aljannah, me zai sa ki kwana da rigar kuma ki kasa cireta koda a wajen alwallah ne? Ko da na buga maki baki tashi kin yi sallah ba?"
Idannuwanta da suke da mugun ja ga kanta da yake matsanancin ciwo ta dago tana kallonsa , aman bata bashi amsa ba
Dan sake fuskantarta ya yi yana jiran amsar aman ta masa shiru dan haka ya dora da fadin" Furera magana nake yi"
Furera ta bude bakinta a kausashe ta ce" Malan, yanzun dakina yake wari ko jikina kake nufi? Har ka je an shaka maka sabon kaanshin da baka taba ji ba a duniya ne zaka fara jin namu na fitar da warin hamami maimakun kanshin da kake yabawa a da?"
Malan ya yi murmushi yana kallonta ya ce" Ko a da, na kasance mai saurin fadin abinda yake kusa da gaskiyar hancina, bana toye gaskiyar lamari ko yaya take furera, nakan ce da ku yannayin dakin nan a karra karfafa masa kanshinsa..........nakan yi a wajen da Wata ba zata ji ba bale ta wulakanta yar uwarta,idan kuma kun yi kwaliya nakan yabawa koda ina sauri ne nakan bar text message, shin laifi ne dama kwatanta hakan?"
Kamawa ta yi da kyar ta mike zaune tana sake hade fuska ta ce" Malan wai wani abu kake so ne?"
Kansa ya gyada a nutse ya ce" So nake ki gane cewa idan laifi na maki ina mai baki hakuri ki warware ki sake ki shiga lamuranki na yau da kulin, bana so ki yi garajan lalata goma ta arziki saboda wani tunanin, ina so ki kasance mai anfani da ilimin da Allah ya baki ki wanzar da muamularki da kankin kanki bisa adalci, Furera kazantar da idannuwanka basu gani ba tsafta ce in ji malan bahaushe, haka kuma du juwarka kar ka fara take dokokin ubangijinka, kar bacin rai ya saka ka aikata aikin jahilci, karin aurena ba yana nufin bana son iyalina ba, haka kuma wace na kawo dan na birge ku ba zan bari ku wulakantata ba........, Ki tashi ki yi sallah karfe tara ke neman yi, daga nan sai ki yanke shawarar ya dace ki yi tsafta ko aa? Abinda na sani shine yadda na karamaki zan karamata ba tare da na daina karamaki ba, zuwar min bangare kuwa a lokacin da bai dace ba zaki hanna kanki da kanki ne!"
Yana gamawa ya mike ya bar mata falonta
Ta jima tana kallon waje daya da tarin mamakin ita malan ke wulakantarwa ko? Sai kuma ta ringa girgiza kanta a hankali ta ce" Kadanma na gani da aikin yar bariki, da bata zigota ka nadan duka ba, ya zamto komai na yi laifina Malan yake gani?"
_________________________________________
Kamar yadda Malan ya kwana da begen iyalinsa, hakan ta kasance a wajen MUHAY
Tabas ya sake gannin wautarsa ta tsayawa lokaci mai tsayi haka bayan ga dama kala kala a gabansa a kusa da matarsa
Sai dai kuma yana karra jin karfin gwuiwar sake baje mata sirikansa da zuciya daya domin bashi da darr, bashi da wani darr a lamarin iyalinsa, a kwana biyun nan da ya yi bayan auren yar uwarta tare da ita zai iya rantsewa bai taba jin moment masu dadinsu ba, dalilin da ya sa kiwa shine shi ba zuwa wajen aikin yake yi ba, yana cikin gidan ne mane da ita, idan ya motsa to fa dan ya je ya ga mahaifiyarsa ne wace a yanzu zai iya cewa fahimtar dake tsakaninsa d aita har ta zarce tunaninsa, mahaifiyarsa na fahimtarsa fiye da kowa a duniya, bai taba tunanin zai wayi gari ya riski irin ranar nan ba, ko a da ba wai wani abin marar dadi take jifansa da shi ba, aman kuma a kukun cikin tuhumarsa take, a yanzu kuwa a kulun cikin kula da lamuransa da na matarsa take da karra jadada masa cewa ya rike yarinyar dan soyaya, ya riketa dan yar halal ce, ya kuma riketa dan ta cencenci rikon daga gareshi, kar ya wulakantata koda da wasa ne, kar ya ja mata rai , ya yi mata adalci a komai cikin rayuwa........., Yakan yi murmushi ya ringa ayana a ransa abubuwa kamar haka......Mama da zaki shiga zuciyata da sai kin tsorata da ilar da ta yi mata, ta yiwu ambanta ya bata wani hatimi ne mai hade da sunnana? So take karfi da yaji sai ta haukata maki yaro, Mamah tunda na hadu da ita dama bata iya yada manufa ta laluma ba, a haka ta dagargaza maki yaro ke bakima sani ba kina faman a kular maki da ita.................mmm
Agogon dake falon ya kuma kallo bayan ya daura ta hannunsa
Kakin da ya saka yau shi ba wani sonta ba yake, gashi ya shiga a cikin abu biyu yana so ya koma bakin aikinsa a kasar su Shuwwa yana kuma tunanin a inda ya dace ya barta, a nan kisa da mahaifiyarsa ko kuma a gidan cen? Shi baban damuwarsa idan dai a cen zai zauna dole sai a bariki, bariki kuwa baka isa ka rabata da maza ba ko waye kai, gashi yau ,zasu juya shine yake sake tuna akwatunnan da ta gama shiryawa a dazu kafin su je wajen mama su dawo
Jin karar bude dakinta ya saka shi juyawa da sauri ya sauke idannuwansa a saman kanta
Da farko ta fito ne da dan murmushi a kwonce saman fuskarta, sai kuma ta gimshe shi ganninsa tsaye sanye da kaki bayan idan bata haukace ba a yau ne zasu je Wajen su Nahidht
Dan sake kureshi da ido ta yi sai kuma ta shiga takwakwafe fuskarta, lokaci daya ta shiga dira ta fara sakin kukan tabara hadi da dira da dukan karfin da take ji a jikinta duda ba wani karfin a zo a gani bane duba da zazabi da take dan fama da shi ta shiga fadin" Ka saka kaki kuma? Ka saka kaki kuma? Wayo Allahna to me kake nufi ne? Dan Allah me kake nufi ne???????"
Da sauri ya ringa bin kirjinta da kallo da take ta jijigawa Idan ta dira, a birkice ya nuno wajen yana fadin" Kin ga dai to me aka yi? Kin ga fai fita zan yi na dawo ki daina irin haka din nan tsaya waje daya mana mu yi magana, meye aka yi yo?"
Sake didirawa take tana kukan tabarar da ba hawaye aman kuma kururwarsa ya cika masa kunne tana fadin" To yaya zaka saka kaki kai da zamu tafi? Ba kace na shishirya ba gashi har na gama shiryawa kuma sai na ga ka saka kaki?????"
Yawun dake makogwaronsa ya hadiye yana sake kallon fuskarta da irin yadda take dira
Da sauri ya shiga bale botiran rigar da ya dora a sama ta kakin ya cire ya yi jifa da ita sannan ya durfafeta
Baya baya take yi tana sake kallonsa har ta fada saman doguwar kujerar falon
Bai yi kasa da gwuiwa ba ya rufa mata baya ya yi mata rumfa yana kallon bakin da take ta mutsu mutsu ta yi tsittt tamkar an kashe redio
Kasa kasa ta ce" Inace tafia zamu yi Yalabai?"
Kansa ya girgiza a hankali yana fadin" Nima ai na zata tafiyar zamu yi kuma sai na ga kin tara ruwa hajiyata......"
Idannuwan nata ta rintse da dan karfi sannan ta dan bude tana kallonsa, kasa kasa ta ce" Me zaka yi a falo?"
Sai da ya dan yi jim sai ya ce" Aikin laddah.................. Barama ki gani......"
Kafin ta ankara tuni ya shiga aika mata da zafafan kisss ta ko'ina
Ta riga ta yarda da wannan fannin nasa ya yi fice da wahala a samu na biyunsa a iya ba lamari hakkinsa, hakan ya sa ta saki jikinta dan ita kanta bata san meye damuwartta da bawan Allahn ba
Safarta da ta ji yana janyewa ya sakata sake saurarawa da tunanin yau kuma harda su cirw safa?