Sashe 130
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A hankali ta zarro Idannuwanta sakamakon jin dumi da kuma santsi irin na bakinsa a saman babar yatsarta sai kuma ta aniya furta" Aushhhhhhh" dalilin shiga tsotsar yatsar da ya yi
Ta mutu da mamakin jin daga nan ya dora harshensa mai masifar tsafta mai kanshin turaren baki mai tsadar gaske yana yin sama sama da shi a hankali har ya kai wajen da pant dinta yake domin ta cikin doguwar rigar tata ya saka kansa
Wani gwauron numfashi ta ja irin na zata mace din nan sannan ta dago a haukace ta aniya mayar da shi samab kujerar sannan ta haye rabin jikinsa da nata jikin, da hannunta na hagu kuwa ta je ta ringa laluben wajen da ba'a aiketa ba, shi kuma a haka ya dago fuskarta ya hade bakinsu yana bata kulawa cikin nutsuwa da rawar jiki da muradin lamarin da dukan karfinsa da zuciya daya
Sosai suka rikita junna, har ya zo neman hanyarsa kamar yadda ya saba
Bayan ya gama adu'arsa ya zuba mata ido da mahaukacin mamakinta gannin ta juya ta rike kujerar da kyau sannan ta bashi wata damar da bai tana tunanin zata iya kwatanta hakan ba
Sai da ya yi irin na bijimin doki sannan ya afka a cikin lamarin da dole a yau bakinsa sai dai ya garza ihun nan domin ya zo kan gabar da ba halin waigawa baya ko gane kar a ji, hadalima a ji din bai dame shi mudin zai samu ya sada gari da garin nan
Muryarsa a haukace yake ambaton sunnan da sunna kamar haka" Babynarrrrrrrrh, ina son ki, IBTISAM tun ranar da wannan ya sake ki ni kuma sai nake fatan kar wani ya daukar min, IBTISAM i love u so much............" (🥺 haba dai wace bata gyara ita ta sani 🙄, ke fa ki gyara koda ba zai yaba ba ki ji dadinkimma ya wadatas!")
Da wannan ya idasa yada manufarsa a kanta sannan ya kwontar da ita a jikinsa a hankali yana sake shafa jikinta a sanyaye ya ce" Ibtinah?"
Shuwwa da ta sha wuya harda ta sadaka da kyar ta iya dan motsa hannunta dake nuni da ta amsa
A sanyaye ya ce" Ina son ki......."
Ido ta lumshe da mahaukacin karfi tana jin yadda abu ke mata yawo a sasan jikinta
A hankali ta sake dora hannun nata a daidai kirjinsa tana jin yadda kirjin nasa ke dokawa da karfi
A hankali ya ce" zaki so ni watarana? Zaki so nihhhhh?"
A hankali ta dago kanta tana kallon fuskarsa
MUHAY ya gama kasheta da dukan sharuda na kyau da nagarta
A hankali ta maida kan nata ta kwontar dan zazabi ke ta son kayar da ita kuma bata so ya gane dan yana iya matsa tafiyarsu
Ta rungume shi itama ta ce" MUHAY, wace mace ce zata ki sonka?????"
Da sauri ya tari numfashinta yana fadin" ba maganar wata ta so ni ba nake, maganar matatah ta so ni ne damuwatahhhhhhhhhhh"
"Ina sonkahhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh" ta fada a raunane tana dagowa ta dora da fadin" har ji nake kamar zan mutu idan na tuna kana iya son wasuna kuma halal ne........................................, MUHAY sai na ji nan dina na zafi sosai......." Sai kawai ta fashe da kuka wanda ba shi ba ita kanta dake yin kukan tana yinsa ne a rashin dalili, tana kuma fara shi ta ringa tambayar kanta to me na kukan? Aman sai ta ji kamar wani abu ne ke so dole ta yi kukan nan, haka na dazu ita ta fara shi ne da niyar zata cenza raayinsa da tabara sai ga furkarta na hawayen, kai ta tabata rashin Nahidt a kusa da ita ne take aon zama wata lazy girl!
Shi kam lalle ya samu kansa a farin ciki mai tsanani, harma yake tunanin kyautar nan da ya tanadar mata kamar ta yi kadan ko dan amsa masa da kalmar so din da ta yi
Dan haka ya sake rungumeta a jikinsa yana mai ta faman yi mata godiya da sake nuna mata soyayar a aikace sannan ya mike ya dauketa cimak ya yi bayi da ita dan su shirya kawai su daga domin ya kula idan basu tafi ba komai na iya faruwa, itama NAHIDt din dan wani tsohon wulakanci yau tunda safe ta kwala masu kira bayan jiya wuni suka yi sunna neman layinta wai barci ta wuni yi dan rainin hankali kuma ana tsaka da wayar da ita ta sake komawa barcin!
Da wuri wuri suka shirya aka fitar da dukan akwatunnan da ya fitar sannan ya koma ya fito da ita ta sha bakaken kayan da ya zaba mata da su nikaf baki sannan suka kama hanyarsu tafia ta awa biyu rakkkkkkkkkkkkkkkkkkk sai fatan sauka lafiya...............
Tun a cikin jirgin jikinta ya sake dumewa da zafi, aman sai ta ki yarda ya gane domin yana zaune ne da jarida a hannunsa ita kuma ta bude iPad dinta tana game, zafin jikin ya sakata ajiyewa a hankali tana dan nadewa ta jinginar da bayanta tana lumshe ido hadi da tunanin ko sauro ya cijeta ne bata sani ba? Ta yi shiru a kwoncen da take
Jirgi na sauka kasa ya mika hannunsa dan ya tasheta a nan ya ji zafin da jikinta ya dauka mai yawan gaske,
A rikice ya sake dagota yana kallon fuskarta bayan ya yaye nikaf din muryarsa har tana neman hadewa dan gagawa ya ce" Bb baki da lafiya ne ? Na ji jikinki zafi , to aman ai ba haka muka fito ba, subahannalah Ibti................
I'm sorry sistersAlk kdr 7️⃣5️⃣
A rikice ya sake dagowa yana taba wuyanta da kyau hadi da rikota a jikinsa yana mai kai dubansa wajen agogon hannunsa da saurara tafiyar da jirgin ya rage sosai yana tsayawa ne da zarar ya gama tsayawa kowa zai sauka ne
Du ya rasa me zai yi ko zai ce, ya maida ita jikinsa ne ya riketa sosai yana ta jiraa a gama daidaita komai shima ya sauka kamar yadda pasinger ke sauka
A jikinsa yake saukowa da ita, ya so daukanta aman ta nuna masa ita fa aa, ta yiwu a yan daukansu da bakin kunya ita dai aa da sauki ai jikinta
Ai kam motocin fada sun zo hakama na gidan sojoji sun zo
Bai tsaya wata wata ba ya shige daya ya bada umarnin a kaisu gidansu du kuwa da irin yadda ta nemi da su fara wucewa ta ga Nahidt din, sai ya nuna sam bai san zancen ba, dole ta hakura akai masu rakiya har gidan nasu ya salamu mutane yama ki yarda ta gaisa da kowa cewar zata huta bata jin jikinta
Basu jima da zama a saman babar kujera ba Likita ta shigo, ko abincin da aka gabatar masu basu iya duba ba domin ita bata jin cin abincAlk7️⃣6️⃣
Rigima suka diba a washe gari sosai, domin ta mike garas da ita bata jin komai, aman MUHAY ya nuna aa babu inda zasu je, bata da lafiya ta yi hakuri har ta huta
Ta dan nuna bacin ranta shima ya ja tunga a kan maganarsa ya tsaya hakan ya sa ta sha rigingimunta aman ya nuna aa babu inda zata je sai ya gamsu da fitar nata
Dole sai waya ta ringa yi da yar uwarta, mamanta kuwa sai da ta tabatar mata baya nan sannan suka yi waya ta bata shawarwari naa yadda zata iya kula da kanta ba tare da ta wahala sosai ba, duda ta tabatar mata ba za'a yi mutun ya samu ciki kuma ace babu abinda zai same shi na dan rashin jin dadin jiki, ta jure ta ringa karfafa jikinta ko ba dadi in sha Allah zai wuce lokaci ne, sannan kar ta ji saboda maganar son zuwa ta tayar masa da hankali, lafiyarta shi suke so, a nan ta bata mahaifinta, irin yadda ya ringa mata tambayoyin yaya jikinta sai da ta ji wani iri da tariym kunyar kennan shima ya ji? Shinema ya nuna idan aka kwana biyu bata zo ba shi kam zai zo ya ganta domin shi hankalinsa a wajenta ya kasa samun nutsuwar zuciyarsa da tunanin yar autarsa
Wannan ya sanyaya mata zuciya har ta watsar da komai suke kwasar waya da NAHIDt da Fauzy sai yyyanta lokaci zuwa lokaci, wayarma idan baya nan domin idan yana gidan ya kama faman fadin ta dan huta mana, ko ya suka yi ido hudu sai yayi alamar wayar ta isa haka, ita kam har lamari na kar fa ka isheni take nuna masa aman ba ruwansa babu abinda ya dame shi shi ta lalamin abinda yake cikinta yake yi
A bangaren Nahidt kuwa tunda aka shigar da ita bangaren Malan zata iya cewa bata ga hasken rana ba har yau da ta kama kwana uku cirrr tana tare da Malan
A yau ya yi safiyar tafiya wani kauyen da yake yi masu rijiya da ginnin masalaci domin an tabatar masa aikin ya kamala to zai je ne ya basu damar anfannuwa da Wajen da kuma barin komai a hannun mai anguwar anguwanni ukun da aka yiwa rijiyoyin sai ta masalacin da kuma tsaftar masalacin idan aka dora limamin kauyen mai nagarta
Cikin nutsuwa take takawa bayan ta gama shiryawa ta je bangaren Hajia Malama
Sosai ta rage tsayinta tana gaisheta da murmushi, Malama da sauri ta saka hannayenta tana mikar da ita hadi da nuna mata lalala ta daina haka sai ta saka ta ji wani iri ,
Murmushin dai ta kuma yi tana yaba tsaftar wajen, sannan ta fada mata cewa zata bude bangarenta ne duba da yau ta cika kwana uku, ta nuna mata tana so ta taimaka mata a tsayar da kwanakin nan a iya ukun nan dan kamanta adalci a zamantakewar ba tare da rai ya zo yana baci a kan maganar da sunna iya fahimtar junna
Ta mutu da mamakin jin daga nan ya dora harshensa mai masifar tsafta mai kanshin turaren baki mai tsadar gaske yana yin sama sama da shi a hankali har ya kai wajen da pant dinta yake domin ta cikin doguwar rigar tata ya saka kansa
Wani gwauron numfashi ta ja irin na zata mace din nan sannan ta dago a haukace ta aniya mayar da shi samab kujerar sannan ta haye rabin jikinsa da nata jikin, da hannunta na hagu kuwa ta je ta ringa laluben wajen da ba'a aiketa ba, shi kuma a haka ya dago fuskarta ya hade bakinsu yana bata kulawa cikin nutsuwa da rawar jiki da muradin lamarin da dukan karfinsa da zuciya daya
Sosai suka rikita junna, har ya zo neman hanyarsa kamar yadda ya saba
Bayan ya gama adu'arsa ya zuba mata ido da mahaukacin mamakinta gannin ta juya ta rike kujerar da kyau sannan ta bashi wata damar da bai tana tunanin zata iya kwatanta hakan ba
Sai da ya yi irin na bijimin doki sannan ya afka a cikin lamarin da dole a yau bakinsa sai dai ya garza ihun nan domin ya zo kan gabar da ba halin waigawa baya ko gane kar a ji, hadalima a ji din bai dame shi mudin zai samu ya sada gari da garin nan
Muryarsa a haukace yake ambaton sunnan da sunna kamar haka" Babynarrrrrrrrh, ina son ki, IBTISAM tun ranar da wannan ya sake ki ni kuma sai nake fatan kar wani ya daukar min, IBTISAM i love u so much............" (🥺 haba dai wace bata gyara ita ta sani 🙄, ke fa ki gyara koda ba zai yaba ba ki ji dadinkimma ya wadatas!")
Da wannan ya idasa yada manufarsa a kanta sannan ya kwontar da ita a jikinsa a hankali yana sake shafa jikinta a sanyaye ya ce" Ibtinah?"
Shuwwa da ta sha wuya harda ta sadaka da kyar ta iya dan motsa hannunta dake nuni da ta amsa
A sanyaye ya ce" Ina son ki......."
Ido ta lumshe da mahaukacin karfi tana jin yadda abu ke mata yawo a sasan jikinta
A hankali ta sake dora hannun nata a daidai kirjinsa tana jin yadda kirjin nasa ke dokawa da karfi
A hankali ya ce" zaki so ni watarana? Zaki so nihhhhh?"
A hankali ta dago kanta tana kallon fuskarsa
MUHAY ya gama kasheta da dukan sharuda na kyau da nagarta
A hankali ta maida kan nata ta kwontar dan zazabi ke ta son kayar da ita kuma bata so ya gane dan yana iya matsa tafiyarsu
Ta rungume shi itama ta ce" MUHAY, wace mace ce zata ki sonka?????"
Da sauri ya tari numfashinta yana fadin" ba maganar wata ta so ni ba nake, maganar matatah ta so ni ne damuwatahhhhhhhhhhh"
"Ina sonkahhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh" ta fada a raunane tana dagowa ta dora da fadin" har ji nake kamar zan mutu idan na tuna kana iya son wasuna kuma halal ne........................................, MUHAY sai na ji nan dina na zafi sosai......." Sai kawai ta fashe da kuka wanda ba shi ba ita kanta dake yin kukan tana yinsa ne a rashin dalili, tana kuma fara shi ta ringa tambayar kanta to me na kukan? Aman sai ta ji kamar wani abu ne ke so dole ta yi kukan nan, haka na dazu ita ta fara shi ne da niyar zata cenza raayinsa da tabara sai ga furkarta na hawayen, kai ta tabata rashin Nahidt a kusa da ita ne take aon zama wata lazy girl!
Shi kam lalle ya samu kansa a farin ciki mai tsanani, harma yake tunanin kyautar nan da ya tanadar mata kamar ta yi kadan ko dan amsa masa da kalmar so din da ta yi
Dan haka ya sake rungumeta a jikinsa yana mai ta faman yi mata godiya da sake nuna mata soyayar a aikace sannan ya mike ya dauketa cimak ya yi bayi da ita dan su shirya kawai su daga domin ya kula idan basu tafi ba komai na iya faruwa, itama NAHIDt din dan wani tsohon wulakanci yau tunda safe ta kwala masu kira bayan jiya wuni suka yi sunna neman layinta wai barci ta wuni yi dan rainin hankali kuma ana tsaka da wayar da ita ta sake komawa barcin!
Da wuri wuri suka shirya aka fitar da dukan akwatunnan da ya fitar sannan ya koma ya fito da ita ta sha bakaken kayan da ya zaba mata da su nikaf baki sannan suka kama hanyarsu tafia ta awa biyu rakkkkkkkkkkkkkkkkkkk sai fatan sauka lafiya...............
Tun a cikin jirgin jikinta ya sake dumewa da zafi, aman sai ta ki yarda ya gane domin yana zaune ne da jarida a hannunsa ita kuma ta bude iPad dinta tana game, zafin jikin ya sakata ajiyewa a hankali tana dan nadewa ta jinginar da bayanta tana lumshe ido hadi da tunanin ko sauro ya cijeta ne bata sani ba? Ta yi shiru a kwoncen da take
Jirgi na sauka kasa ya mika hannunsa dan ya tasheta a nan ya ji zafin da jikinta ya dauka mai yawan gaske,
A rikice ya sake dagota yana kallon fuskarta bayan ya yaye nikaf din muryarsa har tana neman hadewa dan gagawa ya ce" Bb baki da lafiya ne ? Na ji jikinki zafi , to aman ai ba haka muka fito ba, subahannalah Ibti................
I'm sorry sistersAlk kdr 7️⃣5️⃣
A rikice ya sake dagowa yana taba wuyanta da kyau hadi da rikota a jikinsa yana mai kai dubansa wajen agogon hannunsa da saurara tafiyar da jirgin ya rage sosai yana tsayawa ne da zarar ya gama tsayawa kowa zai sauka ne
Du ya rasa me zai yi ko zai ce, ya maida ita jikinsa ne ya riketa sosai yana ta jiraa a gama daidaita komai shima ya sauka kamar yadda pasinger ke sauka
A jikinsa yake saukowa da ita, ya so daukanta aman ta nuna masa ita fa aa, ta yiwu a yan daukansu da bakin kunya ita dai aa da sauki ai jikinta
Ai kam motocin fada sun zo hakama na gidan sojoji sun zo
Bai tsaya wata wata ba ya shige daya ya bada umarnin a kaisu gidansu du kuwa da irin yadda ta nemi da su fara wucewa ta ga Nahidt din, sai ya nuna sam bai san zancen ba, dole ta hakura akai masu rakiya har gidan nasu ya salamu mutane yama ki yarda ta gaisa da kowa cewar zata huta bata jin jikinta
Basu jima da zama a saman babar kujera ba Likita ta shigo, ko abincin da aka gabatar masu basu iya duba ba domin ita bata jin cin abincAlk7️⃣6️⃣
Rigima suka diba a washe gari sosai, domin ta mike garas da ita bata jin komai, aman MUHAY ya nuna aa babu inda zasu je, bata da lafiya ta yi hakuri har ta huta
Ta dan nuna bacin ranta shima ya ja tunga a kan maganarsa ya tsaya hakan ya sa ta sha rigingimunta aman ya nuna aa babu inda zata je sai ya gamsu da fitar nata
Dole sai waya ta ringa yi da yar uwarta, mamanta kuwa sai da ta tabatar mata baya nan sannan suka yi waya ta bata shawarwari naa yadda zata iya kula da kanta ba tare da ta wahala sosai ba, duda ta tabatar mata ba za'a yi mutun ya samu ciki kuma ace babu abinda zai same shi na dan rashin jin dadin jiki, ta jure ta ringa karfafa jikinta ko ba dadi in sha Allah zai wuce lokaci ne, sannan kar ta ji saboda maganar son zuwa ta tayar masa da hankali, lafiyarta shi suke so, a nan ta bata mahaifinta, irin yadda ya ringa mata tambayoyin yaya jikinta sai da ta ji wani iri da tariym kunyar kennan shima ya ji? Shinema ya nuna idan aka kwana biyu bata zo ba shi kam zai zo ya ganta domin shi hankalinsa a wajenta ya kasa samun nutsuwar zuciyarsa da tunanin yar autarsa
Wannan ya sanyaya mata zuciya har ta watsar da komai suke kwasar waya da NAHIDt da Fauzy sai yyyanta lokaci zuwa lokaci, wayarma idan baya nan domin idan yana gidan ya kama faman fadin ta dan huta mana, ko ya suka yi ido hudu sai yayi alamar wayar ta isa haka, ita kam har lamari na kar fa ka isheni take nuna masa aman ba ruwansa babu abinda ya dame shi shi ta lalamin abinda yake cikinta yake yi
A bangaren Nahidt kuwa tunda aka shigar da ita bangaren Malan zata iya cewa bata ga hasken rana ba har yau da ta kama kwana uku cirrr tana tare da Malan
A yau ya yi safiyar tafiya wani kauyen da yake yi masu rijiya da ginnin masalaci domin an tabatar masa aikin ya kamala to zai je ne ya basu damar anfannuwa da Wajen da kuma barin komai a hannun mai anguwar anguwanni ukun da aka yiwa rijiyoyin sai ta masalacin da kuma tsaftar masalacin idan aka dora limamin kauyen mai nagarta
Cikin nutsuwa take takawa bayan ta gama shiryawa ta je bangaren Hajia Malama
Sosai ta rage tsayinta tana gaisheta da murmushi, Malama da sauri ta saka hannayenta tana mikar da ita hadi da nuna mata lalala ta daina haka sai ta saka ta ji wani iri ,
Murmushin dai ta kuma yi tana yaba tsaftar wajen, sannan ta fada mata cewa zata bude bangarenta ne duba da yau ta cika kwana uku, ta nuna mata tana so ta taimaka mata a tsayar da kwanakin nan a iya ukun nan dan kamanta adalci a zamantakewar ba tare da rai ya zo yana baci a kan maganar da sunna iya fahimtar junna