Sashe 64
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A zabure du sula sake kallonsa, banda ita Hajia Malama Rabi'atu, wace maganar nan irin haka sau uku kennan yana fadarta a gabanta, ta farko ita ce ta tayar masa da balin rigimar ta gaji da ganninsa cikin bacin rai da yawan hadewar fuska sai ya fada mata damuwarsa, ya yi ta kaucewa, ya yi ta kiyawa har ta yi yar dariya ta ce da shi a da dai shi din ba rago bane , aman a yanzu ya kasa fuskantar Nahidt ya fada mata cewar yana sonta? Ita fai ta san mijinta ba rago bane dan haka gaskiya ya daina wannan fargabar a gaban Nahidt ya yi kokari ya fada mata ya taimaketa ya ceceta, ta yiwu sanadiyar haka Allah ya bude masu haihuwarsu, domin su dukansu babu mai matsalar haihuwa sun ga asibiti ba'a ga dalilin da ya tsayar da haihuwarsu ba, sai na biyun ranar da sukai wayar nan ta dare da ta kashe da safe Hamza ke fada masa bata nan ko gidansa ta yi? Ya fice a fujajan ya je tsohon gidanta ya samu gidan a garkame, daga cen wajenta ya yi hankalinsa tashe yake fada mata, daga wannan ranar ta kara daukan aniyae gabatar da tsaftatacen kishi, ba dan bata kishin Nahidt ba, itama mace ce, tana kishin mijinta sosai, aman kuma zata gabagar da tsaftatacen kishin da zai karra mata daraja da soyayar mijinta, shi yasa ta bashi goyon baya a gaban idannuwansa da kuma bayan idannuwansa
A sanyaye ta sakar masa murmushi ta ce" In sha Allah, zata amince ta zama yar uwata, matar mijina, abokiyar tafiyar da zaman lafiyar gidan MALAN Aban SHUWWA"
A hankali Shuwwa ta furta" Muhamadu rasululahi sallalahu alaihi wa salam" tana kallon Matar malan baki hangame
Furera kuwa a lokaci daya kanta fa idannuwanta suka kwashi zazafan ciwo
Da gaske abinda take gani kuma take ji cewar Malan ne ke neman auren wannan karuwar?
A birkice ta mike tana fadin" Malan, anya kuwa kana cikin hayacinka?, Rabi kina cikin hayacinki kuwa?, Ka gane wa kake cewa zaka aura kuwa? Matar da ta gama rabar da dukan wani mutuncin dake tare da ita? Matar da kila wa kala tana dauke da cutar h................""""""
Tsit ta yi tana rufe kumatunta da sauri sakamakon mikewar Da Nahidt ta yi jikinta na dan rawa , dukan gaban jikinta a mace ta tsatsareta da idannuwanta da suka dauki ruwa sosai
A hankali ta lumshe idannuwanta hawayen dake ciki suka zubo saman kumatunta
Muryarta a sanyaye tana kallonta ta ce" Daina rufe fuskarki, idan SHUWWA na waje ba zan zane tsageran dake zagina ba na tabata ta fini zafin hannu dan ta taba zabga min mari da na kirayi kaina karuwa, walahi fitsari na yi a wandona a ranar sai daga baya ta bani hakuri na kuma yafe mata, Furera ban san me na yi maki ba, nakan daukanki a matsayin wace ya zama wajibi ta tsaneni dan kina tunanin ina bin mijinki sannan nakan dauki tsanar da kike min da sauki domin a rayuwa babu bawan da zai ce shi lalle kowa dai ua so shi, kin ga dole zaka rayu da wa'inda zasu tsaneka ba tare da ka tsare masu komai ba, bale ke da kike gannin nice damuwarki, Furera bari ki ji, farkon fara masha'ata ya samo asali ne da rashin ci, rashin sha, rashin muhali, da ace da irin mijinki muka fara haduwa da na tabata maki da yanzu ba haka nake ba, da farko tabas kadarar rayuwa ce ta sameni Furera, sai dai shi sabo fara shi ne da sauki, fitarsa Yana da matukar wahala domin daga baya mun samu budi sosai sai dai gaba daya na riga na shiha sai fitar ta gagaremu, aman ki yi hakuri dan girman Allah, kuma ni na yafe maki, hakama kanwata zata yafe maki ko ba yanzu ba, ke zan iya ce maki idan ta kasa yafe maki zaki ganta ta dawo ta nada maki wani dukan dan ta huce domin bata so ta rike mutun a ranta, ta fi gane a yita ta kare da ta rike mutun a zuciyarta, Furera abinda kike yima din fa ni ba zan aikata ba, Furera me gareni da zan iya zama matar sa? Shi din adali ne, ya amshe mu, ya zala uba a garemu, ina zuba masa hauka dan ma ture shi daga rayuwarmu aman shi aikin Allah yake yi, da zuciya daya yake yi, yanzuma abinda ya kawo mu kin ga y'arsa ce ke son ganninsa, ni gabana faduwa yake idan na fiskance shi, bayan wannan sha kuruminki ba zan iya aurensa ba, ba zan taba aurensa ba, ki huta abinki?"
Daga haka ta juya ta fice da gudun tsiya wanda hakan ya saka shi rintse idannuwansa fa karfi ya sada kansa yana sauke numfashin dake fita da gagawa a kirjinsa
Ido SHUWWA ta zarro tana raka Rabiatu da ido wace ta bi bayanta da gudun itama tana fadin baki isa ba walahi! A bayane ta ce" Lah " tana firfito idannuwanta gaba daya da mamaki
Dubanta ta maido kan Furera, kafin kake cewa tak, ta fice itama da dan gudunta har tana waiwayen Shuwwar din, domin ita yanzu ta fara tsoron yarinyar nan, shegiya mai karfin aljannu (😒)💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 3️⃣5️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Sai ya rage daga Malan sai SHUWWA
Kansa shi kuma a kasa ya kasa dagowa har sai da Shuwwa ta sauke ajiyar zuciya a sanyaye ta ce" Abana "
Idannuwansa ya lumshe kafin ya dago a hankali yana kirkirar murmushi yana kallonta ya ce" Na'am Shuwwan Abanta"
SHUWWAR ta ce" Ka san wani lokacin Aunty kan haukacewa kau? Kawai ka hada sadakinmu mu je mu kaima Hamza"
Dan murmushi ya yi yana kallonta ya ce" Shuwwan Abanta idan fa da gaske take? Idan tana tsoron auren wanda baya haihuwa ne?"
"Subahannalah Abanah , subahannalah, dan Allah kar ka saka haka a ranka, na rantse maka tana sonka kuma zaka ganni gannin idannuwanka" Shuwwa ta fada jikinta na yin sanyi sosai
Wani murmushin ya sake yi yana kawar da zancen ya ce" Menene yake damunki? Na tabata akoy damuwar dake damunki"
Kwarai ta so ta bar maganar sai ko zuwa gaba, aman wannan maganarma mai mahinmanci ce, ba zata iya barinta haka ba, kuma ita dai a yanzu shi ne mutumen da zata iya fadawa wannan maganar, dan haka ta fuskance shi a sanyaye ta shiga fada masa dukan abubuwan da suka faru ta dora da fadin" Abahna, gaba daya na shiga hali na zargin kowa da kowa, wanene mai aikata haka? Koma wanene yana da dama a gare shi sannan Yana da kusanci fa shi ta yadda har aka ita shiga dakina aka saka camera, shin kafin ni sauran matansa da haka a dakunannsu? Matarsa dake garinsu itama an kirayeta ne? Ta amince da haka ne? Da wata maganar aka jinginata ne? Shin menene dalilin dake rabashi da mata? Abana gashi mai taurin kan tsiya bale a tambayeshi ya bada amsa cikin sauki, shi yasa na ce kawai mu zo, Nahidhtma ta ce gaskiya mu zo"
Gaba daya abin ya daga masa hankali ta yadda ya yi shiru yana nazari, "Ya salam" shine abinda yake ta furtawa a sanyaye kafin ya dunkule hannunsa ya ce" Mun shiga a cikin tsaka mai wuya IBTISAM, mun shigo a cikin yannayin da ya zama wajibi mu ringa kaye kaye a cikin kwakwaluwarmu, mu ringa zargin kowa, muna duban kowa, sai dai mu tuna cewar zato zunubi ne koda ya kasance gaskiya ne........"
Ya sakue ajiyar zuciya ya sake fadin" Hasbunnalahu wani'imal wakim, shin tun yaushe hakan ya fara samunsa? Waye abokin hamayar dake neman ransa? Kisa? Me yayi da zafi haka?, Na san cewa ko a sanadiyar kujerar da ya taka , watau matsayin da ya haura yana iya samun abokin hamaya, ta yiwu kuma wani ya taba hukuntawa hakan bai masa ba, subahannalah koma menene me ya kai na shiga hurumin iyalinsa? Wani namijin da a taka lamarin iyalinsa gwara ka kashe shi ya san kashe shin ka yi"
Shuwwar ta dan tabe bakinta ta ce" Ni wollah Abana du sai abin yake min wani iri, wai shi iyayensa da rai kuwa?"
Makan ya kaleta da dan mamaki ya ce" SHUWWA, shin baki zauna da shi ba har yanzu?"
Rashin gane tambayarsa ya sakata tabe baki ta ce" Kai Abana wannan ake wata magana da shi? Shi fa kulun kashedi yake min, dazuma dai ya ce ba'a saka shi magana na kiyaye na ce ka ji dunkum!"..........sai da ta gama zubar kuma ta rufe baki tama fadin" Ba dunkum nake son cewa ba Abana"
A sanyaye ta sakar masa murmushi ta ce" In sha Allah, zata amince ta zama yar uwata, matar mijina, abokiyar tafiyar da zaman lafiyar gidan MALAN Aban SHUWWA"
A hankali Shuwwa ta furta" Muhamadu rasululahi sallalahu alaihi wa salam" tana kallon Matar malan baki hangame
Furera kuwa a lokaci daya kanta fa idannuwanta suka kwashi zazafan ciwo
Da gaske abinda take gani kuma take ji cewar Malan ne ke neman auren wannan karuwar?
A birkice ta mike tana fadin" Malan, anya kuwa kana cikin hayacinka?, Rabi kina cikin hayacinki kuwa?, Ka gane wa kake cewa zaka aura kuwa? Matar da ta gama rabar da dukan wani mutuncin dake tare da ita? Matar da kila wa kala tana dauke da cutar h................""""""
Tsit ta yi tana rufe kumatunta da sauri sakamakon mikewar Da Nahidt ta yi jikinta na dan rawa , dukan gaban jikinta a mace ta tsatsareta da idannuwanta da suka dauki ruwa sosai
A hankali ta lumshe idannuwanta hawayen dake ciki suka zubo saman kumatunta
Muryarta a sanyaye tana kallonta ta ce" Daina rufe fuskarki, idan SHUWWA na waje ba zan zane tsageran dake zagina ba na tabata ta fini zafin hannu dan ta taba zabga min mari da na kirayi kaina karuwa, walahi fitsari na yi a wandona a ranar sai daga baya ta bani hakuri na kuma yafe mata, Furera ban san me na yi maki ba, nakan daukanki a matsayin wace ya zama wajibi ta tsaneni dan kina tunanin ina bin mijinki sannan nakan dauki tsanar da kike min da sauki domin a rayuwa babu bawan da zai ce shi lalle kowa dai ua so shi, kin ga dole zaka rayu da wa'inda zasu tsaneka ba tare da ka tsare masu komai ba, bale ke da kike gannin nice damuwarki, Furera bari ki ji, farkon fara masha'ata ya samo asali ne da rashin ci, rashin sha, rashin muhali, da ace da irin mijinki muka fara haduwa da na tabata maki da yanzu ba haka nake ba, da farko tabas kadarar rayuwa ce ta sameni Furera, sai dai shi sabo fara shi ne da sauki, fitarsa Yana da matukar wahala domin daga baya mun samu budi sosai sai dai gaba daya na riga na shiha sai fitar ta gagaremu, aman ki yi hakuri dan girman Allah, kuma ni na yafe maki, hakama kanwata zata yafe maki ko ba yanzu ba, ke zan iya ce maki idan ta kasa yafe maki zaki ganta ta dawo ta nada maki wani dukan dan ta huce domin bata so ta rike mutun a ranta, ta fi gane a yita ta kare da ta rike mutun a zuciyarta, Furera abinda kike yima din fa ni ba zan aikata ba, Furera me gareni da zan iya zama matar sa? Shi din adali ne, ya amshe mu, ya zala uba a garemu, ina zuba masa hauka dan ma ture shi daga rayuwarmu aman shi aikin Allah yake yi, da zuciya daya yake yi, yanzuma abinda ya kawo mu kin ga y'arsa ce ke son ganninsa, ni gabana faduwa yake idan na fiskance shi, bayan wannan sha kuruminki ba zan iya aurensa ba, ba zan taba aurensa ba, ki huta abinki?"
Daga haka ta juya ta fice da gudun tsiya wanda hakan ya saka shi rintse idannuwansa fa karfi ya sada kansa yana sauke numfashin dake fita da gagawa a kirjinsa
Ido SHUWWA ta zarro tana raka Rabiatu da ido wace ta bi bayanta da gudun itama tana fadin baki isa ba walahi! A bayane ta ce" Lah " tana firfito idannuwanta gaba daya da mamaki
Dubanta ta maido kan Furera, kafin kake cewa tak, ta fice itama da dan gudunta har tana waiwayen Shuwwar din, domin ita yanzu ta fara tsoron yarinyar nan, shegiya mai karfin aljannu (😒)💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 3️⃣5️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Sai ya rage daga Malan sai SHUWWA
Kansa shi kuma a kasa ya kasa dagowa har sai da Shuwwa ta sauke ajiyar zuciya a sanyaye ta ce" Abana "
Idannuwansa ya lumshe kafin ya dago a hankali yana kirkirar murmushi yana kallonta ya ce" Na'am Shuwwan Abanta"
SHUWWAR ta ce" Ka san wani lokacin Aunty kan haukacewa kau? Kawai ka hada sadakinmu mu je mu kaima Hamza"
Dan murmushi ya yi yana kallonta ya ce" Shuwwan Abanta idan fa da gaske take? Idan tana tsoron auren wanda baya haihuwa ne?"
"Subahannalah Abanah , subahannalah, dan Allah kar ka saka haka a ranka, na rantse maka tana sonka kuma zaka ganni gannin idannuwanka" Shuwwa ta fada jikinta na yin sanyi sosai
Wani murmushin ya sake yi yana kawar da zancen ya ce" Menene yake damunki? Na tabata akoy damuwar dake damunki"
Kwarai ta so ta bar maganar sai ko zuwa gaba, aman wannan maganarma mai mahinmanci ce, ba zata iya barinta haka ba, kuma ita dai a yanzu shi ne mutumen da zata iya fadawa wannan maganar, dan haka ta fuskance shi a sanyaye ta shiga fada masa dukan abubuwan da suka faru ta dora da fadin" Abahna, gaba daya na shiga hali na zargin kowa da kowa, wanene mai aikata haka? Koma wanene yana da dama a gare shi sannan Yana da kusanci fa shi ta yadda har aka ita shiga dakina aka saka camera, shin kafin ni sauran matansa da haka a dakunannsu? Matarsa dake garinsu itama an kirayeta ne? Ta amince da haka ne? Da wata maganar aka jinginata ne? Shin menene dalilin dake rabashi da mata? Abana gashi mai taurin kan tsiya bale a tambayeshi ya bada amsa cikin sauki, shi yasa na ce kawai mu zo, Nahidhtma ta ce gaskiya mu zo"
Gaba daya abin ya daga masa hankali ta yadda ya yi shiru yana nazari, "Ya salam" shine abinda yake ta furtawa a sanyaye kafin ya dunkule hannunsa ya ce" Mun shiga a cikin tsaka mai wuya IBTISAM, mun shigo a cikin yannayin da ya zama wajibi mu ringa kaye kaye a cikin kwakwaluwarmu, mu ringa zargin kowa, muna duban kowa, sai dai mu tuna cewar zato zunubi ne koda ya kasance gaskiya ne........"
Ya sakue ajiyar zuciya ya sake fadin" Hasbunnalahu wani'imal wakim, shin tun yaushe hakan ya fara samunsa? Waye abokin hamayar dake neman ransa? Kisa? Me yayi da zafi haka?, Na san cewa ko a sanadiyar kujerar da ya taka , watau matsayin da ya haura yana iya samun abokin hamaya, ta yiwu kuma wani ya taba hukuntawa hakan bai masa ba, subahannalah koma menene me ya kai na shiga hurumin iyalinsa? Wani namijin da a taka lamarin iyalinsa gwara ka kashe shi ya san kashe shin ka yi"
Shuwwar ta dan tabe bakinta ta ce" Ni wollah Abana du sai abin yake min wani iri, wai shi iyayensa da rai kuwa?"
Makan ya kaleta da dan mamaki ya ce" SHUWWA, shin baki zauna da shi ba har yanzu?"
Rashin gane tambayarsa ya sakata tabe baki ta ce" Kai Abana wannan ake wata magana da shi? Shi fa kulun kashedi yake min, dazuma dai ya ce ba'a saka shi magana na kiyaye na ce ka ji dunkum!"..........sai da ta gama zubar kuma ta rufe baki tama fadin" Ba dunkum nake son cewa ba Abana"