Sashe 85
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ba zato ba tsamani ta ji hannunsa a saman cinyarta daga dan sama kadan ya dora
Dorawar da ya yi da niyar ya dan taba wajen ne dan ya isar da sakonsa wa yar uwar mamansa, sai dai a hankali ya samu kansa da dan matsa wajen kadan kafin ya dago idannuwansa ya sauke a saman fuskarta da ta yi tsuru tsuru ta zarro ido cike da mamakin sabon salo wai kiran sallah da usur
A tsorace ta so waigawa dan ta kalli Matar da idan ta fahimta da kyau ana nufin abokiyar tagwaitakar mamansa ce ko menene?, Sai dai baban tashin hankalin da bata taba zato ba, wanda shi kansa bai tana zato ba, wanda ya kusan buga zuciyar ouseinar mahaifiyarsa a lokacin da bataa shiryawa gannin diramar yaron nata har nan ba, domin du ta dauka da gangan yake yi kamar yadda ya saba ja mata kashedi kala daban daban a kan haka, sai dai lokaci daya idannuwanta suka sauka a tashin hankalim a lokacin da ya manta a ina suke? Ya manta me suke yi? , Harma da wa yake? Ya sasauta ya ringyesa ta yadda ya rankwafo mata, gashi ya sake danne mata tifafi ba zata iya ja ba koda ta yi yinkurin hakan, gaba daya yaa halaka mataa tunani a lokacin da ya yi mata rumfa sosai idannuwan nan nata da take zarrowa ya tsayar da su kau kamar ta summa domin ido cikin ido ya saka a nata kafin yake sauke lalausan lebensa a saman nata leben mai dumin tashin hankali , ya ciro da harshensa kadan ya dan lashi leben nata harma ya karra neman sake lasar leben nata sai dai bata bashi dama ba domin jikinta ne ya dauki rawa ta yi gagawar kawar da fuskarta bata san ta yiwa kanta rami bane, domin leben nasa da ya tashi bai sauka a ko'ina ba sai a domin wuyanta hadi da sajensa, shi kuma lokaci daya kanshin turaren kashin kanta da na wuyan nata suka saka shi lumshe idannuwansa yana jin wani takuraren tashin hankali na ziyartarsa harma ya saka hannunsa a hankali ya talafi..................
Mun higa uku😌😌😌😌ALK'ALAMIN KADARATAH
Na
*Sajida*
Page
4️⃣8️⃣
Maganin tumbi.......................
Ki samo KANANFARI, LEMUN TSAMI, SHINKAFA,
Ki irga kananfari kwaya goma sha biyar, sai debi shinkafa cikin hannunki, sai ki yayaka lemun tsami biyu manya har bayansa a cikin tukunya ki saka kofi biyu na rufa ki dafa su
Sai sun dafe sosai sai ki kawo ki markade ki shanye
Kina yi da sasafe, sanann idan zaki kwonta har ya maki daidai yadda kike so😍😍😍😍
A hankali ya saka hannunsa da gashin dake lulube da shi du suka mike sakamakon aikata abinda bai tana aikatawa ba da ya yi , ya tura ta kasan bayanta ya talabeta a jikinsa ta yadda jikinta dake rawa gab gab gab ya hade da kirjinsa a hankali, sannan kanshin da suke bazawa na jikinsu gaba daya ya garwaye waje daya , ya sake lumshe idannuwansa a wuyansa ya shiga dan goga mata sajen dake fuskarsa ba da nufin ya hadasa mata jin kowani irin felling ba, asalima yana yin haka ne dan ya samu ya dan sake nutsar da hankali abokiyar tagwaitakar mamansa da ta yi mutuwar tsaye, kanta ya sara, hankalinta ya tashi, ta zuba masa ido tana son lalle lalle sai ta fadawa kanta cewar ya yi haka ne dan ya bata mata ba dan da wani abu a tsakaninsa da yarinyar da har yanzu bata kalli idannuwanta ziryan ba
Idannuwanta ta rintse, nan take wasu irin hawaye masu dumi suka shiga gangarowa
Ba wani abu ya hadasa mata haka ba sai irin bugun da zuciyarta ke yi na bakon lamarin da bata taba fuskanta a rayuwarta ba ko da wasa, namiji bai taba samun kusanci irin yadda bawan Allahn nan ya samu a tare da ita ba kama daga jiya zuwa yau
A hankali ta saki bakinta da niyar fashewa da kuka, sai dai maganar da Mama ta yi ya sakata ta jikin kirjinsa da dumin kirjin nasa ke ratsata ta dan waiwayo dan kallon abinda ya saka Maman fadin haka
Da mamaki take kallon irin tsayuwar da irin kallon da matar nan ke yiwa bayan MUHAY wanda ya hadasa mata matsanancin mamaki har Mama ta saje furucin cewa" Useina? Useina? "
Sai kuma firgigit ta zabura wanda hakan ya nuna cewar batama san da ana kiran sunnanta bane kwata kwata
Mama ta maida dubanta kan MUHAY da ya rintse idannuwansa abu biyu na ziyartarsa wa'inda suke da girma sosai da sosai a zuciyarsa
Da kula ta ce" Muhyideen lafiya?"" Domin bayansa ne ake gani ya rufeta sai jikinta dake dan bude kadan haka
Mama gannin bai amsa ba sai ta karasa tana dan jan rigar Shuwwa din tana fadin" Abanta ke son shigowa Nahidt ta karasa ta amso mana abinci a wajen nurse da na saka a dumama mana shi, dago mana me yake faruwa ne?"
Dab tsaki Useina ta yi ta juya da sauri da nufin tafiya, hakan ya saka Mama juyawar itama tana kallonta da mamaki ta kuma fadin" Kai wai meye haka ina magana daga kai din har useinar kun ki bani amsa? Meye haka me yake damun yarinyar? Bayan fitana wani abu ya faru ne?"
Cak Useinar ta ja ta tsaya kafin ta juyo da yannayi na bacin rai har tana dardarwar baki ta ce" Me zai faru a ciki,? Me kike so ya faru ne Hasana? Kina kallo? A gaban idannuwanki?!!!"
Da karfi ya dago yana mayar da Shuwwar kwonce wace ta yi firgigit ta mike daga kwonciyar da ya maida ita wannan karronma tana janye rigarta taa gyara da kyau, sai dai daga ita har Maman a saman hannunsa da ya dora ya damki hannun Useina ya jata ya fita da ita idannuwansu suka sauka kafin su kalli junna sunna masu zarro ido ,
A firgice Mama ke kallon Shuwwa ta ce" Y'ata me yake faruwa ne ? Wani abu ya faru tsakaninki da maman naki ne?"
A hankali Shuwwa ta girgiza kai tana fadin" Mama ko gaisawa bamu yi ba da ita"
Kan mama ya daure sosai, Nahidht na shigowaa da Malan ta ce tana zuwa ta fice da sauri, sai dai du irin neman da ta yi bata gansu ba haka ta dawo tana ta leke leke daidai Malan na basu adu'o'in dake karya sihiri, ayoyi ne kwaya shida na cikin Alkur'ani kamar haka
*SURORIN QUR'ANI, GUDA SHIDA DAKE KARYA SIHIR KO ASIRI.*
*1.Suratul Tauba:ayata 14.*
*2. Suratul Yunus ayata 57.*
*3.Suratul Nahli:ayata 69.*
*4.Suratul Isra,i:ayata 82.*
*5.Suratul Shu,ara:ayata 78~82.*
*6.Suratul Fuslilat:ayata 44*
A sanyaye ta zauna samana kujera taba fuskantarsu, gaba daya jikinta tamkar bata da lakkah,
Duda sun gaisa dama, haka Malan ya sake gaisheta a mutunce yana mai sada kansa a gabanta,
Mama ta amsa shi tana sauke gwauron numfashi ta sake dagowa ta kali wajen yan matan, sai ta ga ai ita suke kallo da yannayi na damuwa shinfide a saman fuskokinsu
Malan ya sake sauke ajiyar zuciya a sanyaye ya ce" Alhmdulilah, Mama Aban ne Allah ya sa na gani, domin ita Maman an shiga ainahin gyarata, in sha Allah zamu sake dukufa da kanmu mu ringa yin adu'o'in nan, sannan zan koma gida dole dab na tatara almajirai a yi ta saukar alkur'ani da dukan abubuwan da Allah ya sa aka sani na karya sihiri, domin dukkan abinda aka fada na faruwa da bawan Allahn nan, koda da firgici to fa akoy abinda ke kada shi gaba......"
Mama ta gyada tana kallonsa ta ce" Allah ya saka da alkhairi Malan, Allah ya biya, mun gode sosai Malan, Allah ya da mu ga hasken lamarin"
Malan ya amsa a nutse kafin ya mike yana yi mata salama dan bashi da sakewar da zai karra jimawa a dakin, duba da yannayinta wanda ga dukkan alamu wannan abu da ya faru yanzu ne da yaronta da matar nan mai kama da ita sosai, ya kula hankalinta du ba a kwonce ba, tana yawan daga kanta ta kalli hanyar fita sai kuma ta dawo da dubanta kansu
Malan na tafiya Nahidht ta raka shi, Shuwwa ta samu damar sake fuskantar Mama
A hankali ta rarafo ta dan dakata tana kallon yannayin maman tana kuma tunanin shin shakuwarsu ta kai idan ta ga tana cikin bacin rai ta yi tambayar abinda yake damunta ko kuma ta koma ta zauna kar ta janyowa kanta fitina?
Sai dai gaba daya sai ta kasa, Shuwwa ce fa, ba zata iya ba gaskiya , hakan ya sa a nutse ta fuskanci Mama ta ce" Mama?"
Mama ta kalleta da sauri tana sauke ajiyar zuciyar dake nuni cewar tana yawan tunani ne
Itama ajiyar zuciyar ta sauke a sanyaye ta ce" Mama me yake faruwa?"
Mama ta yi rau rau da idannuwanta tana shanye abinda ya taru a cikinsu, ta watsa hannayenta ta ce" Nima ban sani ba Shuwwa, ban san abinda yake faruwa ba, na tarar da ita tamkar ta suma ko ta ga bakuwar Halita tana fuskantarku, na ga kuma shi ya rufe ki a kwoncen da kike, gashi da hawaye a saman fuskarki dake nuni da kuka kike, Sannan ya damki hannun Useinata da irin wannan rikon ya fita da ita da karfin da ban san me hakan yake nufi ba......gaba daya kun sakani a duhu gaba dayanku......"...... Ta karashe tana kallon SHUWWA din da ta sada idannuwanta kasa tana tunanin amsar da ta dace ta ba Mama
Mama ta riko hannayenta tana kallonta ta ce" Menene tsakaninsu ne?, Ya dace ace du duniya babu masu ganewa junna irinsu, a lokacin da na haife shi na tafi saudiya da mahaifinsa hutu mun jima a wajenta yake, yar uwar haihuwata ce, tare muka zo duniya da ita, kulun kukana a kansa shine ya yi zumunci da ita, aman kulun bashi da amsar bani, ban taba jin na tsani shiru shirunsa a rayuwata ba irin na a kan yar uwata, gaba daya na fara tsorata da lamarin, wai me yake faruwa ne?....."
Dorawar da ya yi da niyar ya dan taba wajen ne dan ya isar da sakonsa wa yar uwar mamansa, sai dai a hankali ya samu kansa da dan matsa wajen kadan kafin ya dago idannuwansa ya sauke a saman fuskarta da ta yi tsuru tsuru ta zarro ido cike da mamakin sabon salo wai kiran sallah da usur
A tsorace ta so waigawa dan ta kalli Matar da idan ta fahimta da kyau ana nufin abokiyar tagwaitakar mamansa ce ko menene?, Sai dai baban tashin hankalin da bata taba zato ba, wanda shi kansa bai tana zato ba, wanda ya kusan buga zuciyar ouseinar mahaifiyarsa a lokacin da bataa shiryawa gannin diramar yaron nata har nan ba, domin du ta dauka da gangan yake yi kamar yadda ya saba ja mata kashedi kala daban daban a kan haka, sai dai lokaci daya idannuwanta suka sauka a tashin hankalim a lokacin da ya manta a ina suke? Ya manta me suke yi? , Harma da wa yake? Ya sasauta ya ringyesa ta yadda ya rankwafo mata, gashi ya sake danne mata tifafi ba zata iya ja ba koda ta yi yinkurin hakan, gaba daya yaa halaka mataa tunani a lokacin da ya yi mata rumfa sosai idannuwan nan nata da take zarrowa ya tsayar da su kau kamar ta summa domin ido cikin ido ya saka a nata kafin yake sauke lalausan lebensa a saman nata leben mai dumin tashin hankali , ya ciro da harshensa kadan ya dan lashi leben nata harma ya karra neman sake lasar leben nata sai dai bata bashi dama ba domin jikinta ne ya dauki rawa ta yi gagawar kawar da fuskarta bata san ta yiwa kanta rami bane, domin leben nasa da ya tashi bai sauka a ko'ina ba sai a domin wuyanta hadi da sajensa, shi kuma lokaci daya kanshin turaren kashin kanta da na wuyan nata suka saka shi lumshe idannuwansa yana jin wani takuraren tashin hankali na ziyartarsa harma ya saka hannunsa a hankali ya talafi..................
Mun higa uku😌😌😌😌ALK'ALAMIN KADARATAH
Na
*Sajida*
Page
4️⃣8️⃣
Maganin tumbi.......................
Ki samo KANANFARI, LEMUN TSAMI, SHINKAFA,
Ki irga kananfari kwaya goma sha biyar, sai debi shinkafa cikin hannunki, sai ki yayaka lemun tsami biyu manya har bayansa a cikin tukunya ki saka kofi biyu na rufa ki dafa su
Sai sun dafe sosai sai ki kawo ki markade ki shanye
Kina yi da sasafe, sanann idan zaki kwonta har ya maki daidai yadda kike so😍😍😍😍
A hankali ya saka hannunsa da gashin dake lulube da shi du suka mike sakamakon aikata abinda bai tana aikatawa ba da ya yi , ya tura ta kasan bayanta ya talabeta a jikinsa ta yadda jikinta dake rawa gab gab gab ya hade da kirjinsa a hankali, sannan kanshin da suke bazawa na jikinsu gaba daya ya garwaye waje daya , ya sake lumshe idannuwansa a wuyansa ya shiga dan goga mata sajen dake fuskarsa ba da nufin ya hadasa mata jin kowani irin felling ba, asalima yana yin haka ne dan ya samu ya dan sake nutsar da hankali abokiyar tagwaitakar mamansa da ta yi mutuwar tsaye, kanta ya sara, hankalinta ya tashi, ta zuba masa ido tana son lalle lalle sai ta fadawa kanta cewar ya yi haka ne dan ya bata mata ba dan da wani abu a tsakaninsa da yarinyar da har yanzu bata kalli idannuwanta ziryan ba
Idannuwanta ta rintse, nan take wasu irin hawaye masu dumi suka shiga gangarowa
Ba wani abu ya hadasa mata haka ba sai irin bugun da zuciyarta ke yi na bakon lamarin da bata taba fuskanta a rayuwarta ba ko da wasa, namiji bai taba samun kusanci irin yadda bawan Allahn nan ya samu a tare da ita ba kama daga jiya zuwa yau
A hankali ta saki bakinta da niyar fashewa da kuka, sai dai maganar da Mama ta yi ya sakata ta jikin kirjinsa da dumin kirjin nasa ke ratsata ta dan waiwayo dan kallon abinda ya saka Maman fadin haka
Da mamaki take kallon irin tsayuwar da irin kallon da matar nan ke yiwa bayan MUHAY wanda ya hadasa mata matsanancin mamaki har Mama ta saje furucin cewa" Useina? Useina? "
Sai kuma firgigit ta zabura wanda hakan ya nuna cewar batama san da ana kiran sunnanta bane kwata kwata
Mama ta maida dubanta kan MUHAY da ya rintse idannuwansa abu biyu na ziyartarsa wa'inda suke da girma sosai da sosai a zuciyarsa
Da kula ta ce" Muhyideen lafiya?"" Domin bayansa ne ake gani ya rufeta sai jikinta dake dan bude kadan haka
Mama gannin bai amsa ba sai ta karasa tana dan jan rigar Shuwwa din tana fadin" Abanta ke son shigowa Nahidt ta karasa ta amso mana abinci a wajen nurse da na saka a dumama mana shi, dago mana me yake faruwa ne?"
Dab tsaki Useina ta yi ta juya da sauri da nufin tafiya, hakan ya saka Mama juyawar itama tana kallonta da mamaki ta kuma fadin" Kai wai meye haka ina magana daga kai din har useinar kun ki bani amsa? Meye haka me yake damun yarinyar? Bayan fitana wani abu ya faru ne?"
Cak Useinar ta ja ta tsaya kafin ta juyo da yannayi na bacin rai har tana dardarwar baki ta ce" Me zai faru a ciki,? Me kike so ya faru ne Hasana? Kina kallo? A gaban idannuwanki?!!!"
Da karfi ya dago yana mayar da Shuwwar kwonce wace ta yi firgigit ta mike daga kwonciyar da ya maida ita wannan karronma tana janye rigarta taa gyara da kyau, sai dai daga ita har Maman a saman hannunsa da ya dora ya damki hannun Useina ya jata ya fita da ita idannuwansu suka sauka kafin su kalli junna sunna masu zarro ido ,
A firgice Mama ke kallon Shuwwa ta ce" Y'ata me yake faruwa ne ? Wani abu ya faru tsakaninki da maman naki ne?"
A hankali Shuwwa ta girgiza kai tana fadin" Mama ko gaisawa bamu yi ba da ita"
Kan mama ya daure sosai, Nahidht na shigowaa da Malan ta ce tana zuwa ta fice da sauri, sai dai du irin neman da ta yi bata gansu ba haka ta dawo tana ta leke leke daidai Malan na basu adu'o'in dake karya sihiri, ayoyi ne kwaya shida na cikin Alkur'ani kamar haka
*SURORIN QUR'ANI, GUDA SHIDA DAKE KARYA SIHIR KO ASIRI.*
*1.Suratul Tauba:ayata 14.*
*2. Suratul Yunus ayata 57.*
*3.Suratul Nahli:ayata 69.*
*4.Suratul Isra,i:ayata 82.*
*5.Suratul Shu,ara:ayata 78~82.*
*6.Suratul Fuslilat:ayata 44*
A sanyaye ta zauna samana kujera taba fuskantarsu, gaba daya jikinta tamkar bata da lakkah,
Duda sun gaisa dama, haka Malan ya sake gaisheta a mutunce yana mai sada kansa a gabanta,
Mama ta amsa shi tana sauke gwauron numfashi ta sake dagowa ta kali wajen yan matan, sai ta ga ai ita suke kallo da yannayi na damuwa shinfide a saman fuskokinsu
Malan ya sake sauke ajiyar zuciya a sanyaye ya ce" Alhmdulilah, Mama Aban ne Allah ya sa na gani, domin ita Maman an shiga ainahin gyarata, in sha Allah zamu sake dukufa da kanmu mu ringa yin adu'o'in nan, sannan zan koma gida dole dab na tatara almajirai a yi ta saukar alkur'ani da dukan abubuwan da Allah ya sa aka sani na karya sihiri, domin dukkan abinda aka fada na faruwa da bawan Allahn nan, koda da firgici to fa akoy abinda ke kada shi gaba......"
Mama ta gyada tana kallonsa ta ce" Allah ya saka da alkhairi Malan, Allah ya biya, mun gode sosai Malan, Allah ya da mu ga hasken lamarin"
Malan ya amsa a nutse kafin ya mike yana yi mata salama dan bashi da sakewar da zai karra jimawa a dakin, duba da yannayinta wanda ga dukkan alamu wannan abu da ya faru yanzu ne da yaronta da matar nan mai kama da ita sosai, ya kula hankalinta du ba a kwonce ba, tana yawan daga kanta ta kalli hanyar fita sai kuma ta dawo da dubanta kansu
Malan na tafiya Nahidht ta raka shi, Shuwwa ta samu damar sake fuskantar Mama
A hankali ta rarafo ta dan dakata tana kallon yannayin maman tana kuma tunanin shin shakuwarsu ta kai idan ta ga tana cikin bacin rai ta yi tambayar abinda yake damunta ko kuma ta koma ta zauna kar ta janyowa kanta fitina?
Sai dai gaba daya sai ta kasa, Shuwwa ce fa, ba zata iya ba gaskiya , hakan ya sa a nutse ta fuskanci Mama ta ce" Mama?"
Mama ta kalleta da sauri tana sauke ajiyar zuciyar dake nuni cewar tana yawan tunani ne
Itama ajiyar zuciyar ta sauke a sanyaye ta ce" Mama me yake faruwa?"
Mama ta yi rau rau da idannuwanta tana shanye abinda ya taru a cikinsu, ta watsa hannayenta ta ce" Nima ban sani ba Shuwwa, ban san abinda yake faruwa ba, na tarar da ita tamkar ta suma ko ta ga bakuwar Halita tana fuskantarku, na ga kuma shi ya rufe ki a kwoncen da kike, gashi da hawaye a saman fuskarki dake nuni da kuka kike, Sannan ya damki hannun Useinata da irin wannan rikon ya fita da ita da karfin da ban san me hakan yake nufi ba......gaba daya kun sakani a duhu gaba dayanku......"...... Ta karashe tana kallon SHUWWA din da ta sada idannuwanta kasa tana tunanin amsar da ta dace ta ba Mama
Mama ta riko hannayenta tana kallonta ta ce" Menene tsakaninsu ne?, Ya dace ace du duniya babu masu ganewa junna irinsu, a lokacin da na haife shi na tafi saudiya da mahaifinsa hutu mun jima a wajenta yake, yar uwar haihuwata ce, tare muka zo duniya da ita, kulun kukana a kansa shine ya yi zumunci da ita, aman kulun bashi da amsar bani, ban taba jin na tsani shiru shirunsa a rayuwata ba irin na a kan yar uwata, gaba daya na fara tsorata da lamarin, wai me yake faruwa ne?....."