Sashe 72
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wata dariya ta bushe da ita ta wuce ta barta nan tsaye, haushi, takaici, bak'in ciki duk sai ya nemi halakata daga tsaye, a gaskiya ba dan ba dan ba sai ta ce Muhyeedeen bashi da mutumci, yanzu ita ya watsar haka? Ka rantse da Allah bai tab'a ganinta ba sai yau, ai ko yau ne had'uwarsu ta farko ya dai kalleta dan ya ga yaya kamanninta suke, sannu a hankali ta fara ji a zuciyarta anya kuwa ba za ta taya gayyatar da ake mata akan farautar rayuwarsa ba? Dan inhar abinda ta gani yanzun zata iya kiransa da kishin amaryarsa yake, to fa kenan ita za ta tashi a tutar babu, da kuma ta rasa shi wallahil azim gwara kowace 'y'a mace a duniya ta rasa, ba za ta jura ba ko kad'an, a sukwane ta nufi na ta b'angaren tana share k'wallar da suka taru a idonta tsabar b'acin rai ga na dakuwa da aka yi jiki duk ya jijjiga
Murmushi babar Ummie ta yi tana girgiza kanta ta juya ta koma dakinta tana neman wayarta dan kiran gidansu, domin ita abinda ya dameta daban sai ta ga ashe su shirme ne a gabansu
Suna shiga d'akin baccinsu ya tura k'ofar ya jefata ciki sannan ya shiga a matuk'ar kausashe yana nunata da yatsa yace "Menene na fita waje a haka? Akan wane dalili ne nan ma sai kin sanar da kowa wacece ke? Hijab d'in ya b'ata ne ko kuma hannayenki ke ciwo da kika gagara sakawa?"
Tsatsareshi tayi da ido tana kallonshi da yanayi na tsoro da mamakin me kuma ta aikata ita? Ta ga dai ai ba da ita ake fad'an ba ko? Katse mata tunani yayi ta hanyar wata tsawa da ya mata yace" Ke! Wallahi idan na k'ara ganinki haka ko..."
Kwafa yayi mai k'arfin gaske tare da d'orawa yace" Ina zaman zamana tashin hankali ke ta kawo min farmaki kuma duk a dalilinki, tunda kika shigo rayuwata d'abi'ata ta shiru ke neman barina, a da na kan iya k'idaya adadin kalaman da nake furtawa a wuni, amma daga sanda kika tunkaroni komai....ya lalace min, ba gaira babu dalili ki dinga sakani ina tafasa, me nai miki, ke ko kece babar maciyar dake sarata kina nokewa ne? Na kula raina kike so karfi da yaji wani ya aiko ki ne? Ke azaluma ce?"
Tafin hannunshi ya saka ya rufe bakinshi har zuwa hancinshi ya dinga sauke numfashi a k'alla sau uku sannan ya d'auke a sanyaye kuma a nutse yace" Na gaji, na gaji da wannan firgici, ba zan iya da wannan tashin hankalin ba, gwara kawai kowa ya kama gabansa daga ni har ke din kin ga na..."
Hankali tashe Mama ta banko kai d'akin cike da tsoron furta kalmar da zata sakata sadda kai a gaban yaran da ta fara gani jiya jiya, cike da muryar k'aguwa tace" Kul! Kul Muhay, kar ka kuma furta wani abun bayan wanda ka fad'a, ya isa haka, yanzu fita anan, fita kawai"
Yanda ya zuba mata ido kamar baya gane yarenta yasa ta d'an d'aure fuskarta ta nuna masa k'ofa tace" Fita na ce, zan sameka yanzu "
Cike da tsoron lamarin da rawar murya Shuwwar ta matsa kusan Mama ta rik'o hannunta gam kamar za ta fashe da kuka tace" Mama, ai kinsan ban yi komai ba ko? Ni ba da ni ake fad'a ba, ban ga abin..."
A tsananin tsawace wanda har Nahidt dake k'ofar d'akin sai da ta razana ya juya tare da d'ora yatsarshi a baki yace" Shiru malama!!!"
K'am ta sake rik'e hannun Mama tana shigewa jikinta dan ba iya dodon kunnenta ya fasa mata ba har da hantarta ya tarwatsa da kad'uwa, Mama kanta saida ta rintse ido tana salallami dan ta san kam zuciyarta ta taso, ita dama tasan tunda ta ganshi garin nan bilhaki fitina yake nema.
Basu bud'a idonsu ba sai da suka ji ya banko k'ofar da mugun k'arfi, a tare suka kalli k'ofar sai kuma Nahidt da ta shigo da mamaki tana sake waigawa tana bin inda ya wuce da kallo.
Murmusawa Mama tayi dan kar su fahimci damuwarta ta d'ago d'aya hannunta ta shafi kuncin Shuwwar tace " Y'ata, karki damu kan ki kin ji, ku je yanzu ku yi wanka ku fito za mu ci abinci, idan mun idar sai mu shiga kasuwar ko?"
A hankali Shuwwar ta jinjina kanta ta saki hannun Mama, cikin dattako ta fara takawa dan barin d'akin, da kallo suka bita har ta fice wanda hakan yasa Shuwwar sakin wata nauyayyar ajiyar zuciya tana fadin" Allah ga marainiyarka nan dai gareka, Allah ka hanna shi karya ni, idan ya karya ni Nahidt aurenta zata yi ba zata yi jinyata ba"
Sai a lokacin Nahidt ta zarro ido da gudu ta nufi wajen wayarta da ta kashe sakamakon mesage din da Malan ya turo mata wanda ya sakata jin matsananciyar kunya da tunanin dama bata da hankali? Ta dauko tana kunnawa da fadin" Allah rufa min asiri kar ya gaji da wulakamcina ya fasa"
(😂😂😂😂😂😂😂😂 Da mun shiga uku mu ahalin gidan ALK'ALAMIN KADARATAH)
________________
Indai ya ce zai zauna a gidan wannan lokacin to tabbas yau sai an yi b'atacciya, dan haka ya karb'i makullin mota a hannun wani soja ya figi motar bak'a k'irar crv Honda ya fita a gidan, saida ya fita ya kad'a kan motar zuwa babban titi dan da fari bai san ina ya nufa ba, tafiya kawai yake kamar ya zumduma ihu ko ya ji dama dama, sai ya ji komai cakule masa yake, wata sabuwar d'abi'ar da ba ta sa ba ke son shigar sa ko kuma yace yake son ara, shin hakan na da alak'a da shigowar yarinyar nan rayuwarsa? Ko kuma dai sanin mai kawo masa farmaki kuma kunya da kawaici yasa yake d'aga masa k'afa ne ke hadasa masa haka?
Gijimmm! Wannan sautin ya shiga kunnuwansa yayin da nisa da yayi a tunani da b'acin rai ya haddasa masa had'ari, da mugun sauri ya taka birki ya bud'e motar ya fito a sukwane hankalinshi kuma a tashe, duk da yasan hankalinsa baya wurin amma kuma komai zai iya faruwa, ba zai ji mamaki ba idan har aka ce masa wannan had'arin zai iya zama tarko na masu bibiyar rayuwarsa da son ganin bayanshi, amma haka ya dake ya sunkuya kan matar da zai iya kiranta dattijuwa tunda ba yarinya ba ce ko a fuska.
Maida hankalinshi yayi ga k'afarta dake fitar da jini amma sai k'ok'arin gyara gyalenta take tana son mik'ewa tsaye, a nutse tare da saka Allah d'aya a gabansa ya kai hannayensa biyu ya dafa kafad'unta cike da kulawa yace "Mahmah, sannu, dakata fa kin ji ciwo."
Kamata yayi ta mik'e tsaye tare da juyawa kan wata tsohuwar robar da ta jik'a saiwar magani a ciki, ruwan da babu a wurinsu yasa ta fito nema da k'yar ta samesu a wani gida nesa da su sosai saboda ba kowa ke da yarda mutum ba yanzu musamman su da ke cikin wani mummunan yanayi.
Ganin robar yashe ruwan sun watse haka ma maganin yasa hankalinta tashi sosai ta dinga nuna robar tana hawaye tana fad'in "Sun zube su ma, sun zube ko? Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un! Yah Allah , Subhannalah Subhannalah" ta katashe furucinta na kalkaltu kadan haka idan ka ji dai maganarta zaka fahimci ba bahaushiya sak bace
Kubcewar da take ta son yi zuwa ga robar yasa shi k'ara dafe kafad'unta yana duban k'afarta dake ta fitar da jini yace "Mama ki kwantar da hankalinki ki nutsu, muje na kai ki asibiti."
A d'an razane ta juyo ta kalleshi tace "Asibiti? Ni zan je asibiti? Ka ga Yana can fa zai mutu, yau abin ya fi na da ban da sukuni idan ban je na same shi ba, mutuwa zai yi, mutuwa zai yi haka yake cewa idan bamu tafi ba mutuwa zai yi "
A hankali ya k'ank'ance idonshi yace "Wa ye zai mutu Mama?"
Nuna masa bayanshi ta yi, a nutse ya juyar da kansa bai ga komai ba sai filin dake wurin da kuma wata bukka da zai iya cewa ya hanga a d'an nesa kad'an, sake juyawa yayi ya kalleta yace "Mama me ye a can d'in? Wa ye zai mutu?"
Fuskarshi ta kalla da idonta da sukayi fari fat tsabar rashin saka kwalli sai d'an sirkin ja da suka fara yanzun na hawayen da take, cikin nu💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 4️⃣0️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
*DA SASAFE KAFIN KI CI KOMAI KI SAKA TAFARNUWA KWAYA UKU A CIKIN COKALI KI LULUBETA DA ZUMA KI CINYE SUMUL SAI KI YI BROSH......KARIN NI'IMA NE*
Murmushi babar Ummie ta yi tana girgiza kanta ta juya ta koma dakinta tana neman wayarta dan kiran gidansu, domin ita abinda ya dameta daban sai ta ga ashe su shirme ne a gabansu
Suna shiga d'akin baccinsu ya tura k'ofar ya jefata ciki sannan ya shiga a matuk'ar kausashe yana nunata da yatsa yace "Menene na fita waje a haka? Akan wane dalili ne nan ma sai kin sanar da kowa wacece ke? Hijab d'in ya b'ata ne ko kuma hannayenki ke ciwo da kika gagara sakawa?"
Tsatsareshi tayi da ido tana kallonshi da yanayi na tsoro da mamakin me kuma ta aikata ita? Ta ga dai ai ba da ita ake fad'an ba ko? Katse mata tunani yayi ta hanyar wata tsawa da ya mata yace" Ke! Wallahi idan na k'ara ganinki haka ko..."
Kwafa yayi mai k'arfin gaske tare da d'orawa yace" Ina zaman zamana tashin hankali ke ta kawo min farmaki kuma duk a dalilinki, tunda kika shigo rayuwata d'abi'ata ta shiru ke neman barina, a da na kan iya k'idaya adadin kalaman da nake furtawa a wuni, amma daga sanda kika tunkaroni komai....ya lalace min, ba gaira babu dalili ki dinga sakani ina tafasa, me nai miki, ke ko kece babar maciyar dake sarata kina nokewa ne? Na kula raina kike so karfi da yaji wani ya aiko ki ne? Ke azaluma ce?"
Tafin hannunshi ya saka ya rufe bakinshi har zuwa hancinshi ya dinga sauke numfashi a k'alla sau uku sannan ya d'auke a sanyaye kuma a nutse yace" Na gaji, na gaji da wannan firgici, ba zan iya da wannan tashin hankalin ba, gwara kawai kowa ya kama gabansa daga ni har ke din kin ga na..."
Hankali tashe Mama ta banko kai d'akin cike da tsoron furta kalmar da zata sakata sadda kai a gaban yaran da ta fara gani jiya jiya, cike da muryar k'aguwa tace" Kul! Kul Muhay, kar ka kuma furta wani abun bayan wanda ka fad'a, ya isa haka, yanzu fita anan, fita kawai"
Yanda ya zuba mata ido kamar baya gane yarenta yasa ta d'an d'aure fuskarta ta nuna masa k'ofa tace" Fita na ce, zan sameka yanzu "
Cike da tsoron lamarin da rawar murya Shuwwar ta matsa kusan Mama ta rik'o hannunta gam kamar za ta fashe da kuka tace" Mama, ai kinsan ban yi komai ba ko? Ni ba da ni ake fad'a ba, ban ga abin..."
A tsananin tsawace wanda har Nahidt dake k'ofar d'akin sai da ta razana ya juya tare da d'ora yatsarshi a baki yace" Shiru malama!!!"
K'am ta sake rik'e hannun Mama tana shigewa jikinta dan ba iya dodon kunnenta ya fasa mata ba har da hantarta ya tarwatsa da kad'uwa, Mama kanta saida ta rintse ido tana salallami dan ta san kam zuciyarta ta taso, ita dama tasan tunda ta ganshi garin nan bilhaki fitina yake nema.
Basu bud'a idonsu ba sai da suka ji ya banko k'ofar da mugun k'arfi, a tare suka kalli k'ofar sai kuma Nahidt da ta shigo da mamaki tana sake waigawa tana bin inda ya wuce da kallo.
Murmusawa Mama tayi dan kar su fahimci damuwarta ta d'ago d'aya hannunta ta shafi kuncin Shuwwar tace " Y'ata, karki damu kan ki kin ji, ku je yanzu ku yi wanka ku fito za mu ci abinci, idan mun idar sai mu shiga kasuwar ko?"
A hankali Shuwwar ta jinjina kanta ta saki hannun Mama, cikin dattako ta fara takawa dan barin d'akin, da kallo suka bita har ta fice wanda hakan yasa Shuwwar sakin wata nauyayyar ajiyar zuciya tana fadin" Allah ga marainiyarka nan dai gareka, Allah ka hanna shi karya ni, idan ya karya ni Nahidt aurenta zata yi ba zata yi jinyata ba"
Sai a lokacin Nahidt ta zarro ido da gudu ta nufi wajen wayarta da ta kashe sakamakon mesage din da Malan ya turo mata wanda ya sakata jin matsananciyar kunya da tunanin dama bata da hankali? Ta dauko tana kunnawa da fadin" Allah rufa min asiri kar ya gaji da wulakamcina ya fasa"
(😂😂😂😂😂😂😂😂 Da mun shiga uku mu ahalin gidan ALK'ALAMIN KADARATAH)
________________
Indai ya ce zai zauna a gidan wannan lokacin to tabbas yau sai an yi b'atacciya, dan haka ya karb'i makullin mota a hannun wani soja ya figi motar bak'a k'irar crv Honda ya fita a gidan, saida ya fita ya kad'a kan motar zuwa babban titi dan da fari bai san ina ya nufa ba, tafiya kawai yake kamar ya zumduma ihu ko ya ji dama dama, sai ya ji komai cakule masa yake, wata sabuwar d'abi'ar da ba ta sa ba ke son shigar sa ko kuma yace yake son ara, shin hakan na da alak'a da shigowar yarinyar nan rayuwarsa? Ko kuma dai sanin mai kawo masa farmaki kuma kunya da kawaici yasa yake d'aga masa k'afa ne ke hadasa masa haka?
Gijimmm! Wannan sautin ya shiga kunnuwansa yayin da nisa da yayi a tunani da b'acin rai ya haddasa masa had'ari, da mugun sauri ya taka birki ya bud'e motar ya fito a sukwane hankalinshi kuma a tashe, duk da yasan hankalinsa baya wurin amma kuma komai zai iya faruwa, ba zai ji mamaki ba idan har aka ce masa wannan had'arin zai iya zama tarko na masu bibiyar rayuwarsa da son ganin bayanshi, amma haka ya dake ya sunkuya kan matar da zai iya kiranta dattijuwa tunda ba yarinya ba ce ko a fuska.
Maida hankalinshi yayi ga k'afarta dake fitar da jini amma sai k'ok'arin gyara gyalenta take tana son mik'ewa tsaye, a nutse tare da saka Allah d'aya a gabansa ya kai hannayensa biyu ya dafa kafad'unta cike da kulawa yace "Mahmah, sannu, dakata fa kin ji ciwo."
Kamata yayi ta mik'e tsaye tare da juyawa kan wata tsohuwar robar da ta jik'a saiwar magani a ciki, ruwan da babu a wurinsu yasa ta fito nema da k'yar ta samesu a wani gida nesa da su sosai saboda ba kowa ke da yarda mutum ba yanzu musamman su da ke cikin wani mummunan yanayi.
Ganin robar yashe ruwan sun watse haka ma maganin yasa hankalinta tashi sosai ta dinga nuna robar tana hawaye tana fad'in "Sun zube su ma, sun zube ko? Inna lillahi wa'inna ilaihi raju'un! Yah Allah , Subhannalah Subhannalah" ta katashe furucinta na kalkaltu kadan haka idan ka ji dai maganarta zaka fahimci ba bahaushiya sak bace
Kubcewar da take ta son yi zuwa ga robar yasa shi k'ara dafe kafad'unta yana duban k'afarta dake ta fitar da jini yace "Mama ki kwantar da hankalinki ki nutsu, muje na kai ki asibiti."
A d'an razane ta juyo ta kalleshi tace "Asibiti? Ni zan je asibiti? Ka ga Yana can fa zai mutu, yau abin ya fi na da ban da sukuni idan ban je na same shi ba, mutuwa zai yi, mutuwa zai yi haka yake cewa idan bamu tafi ba mutuwa zai yi "
A hankali ya k'ank'ance idonshi yace "Wa ye zai mutu Mama?"
Nuna masa bayanshi ta yi, a nutse ya juyar da kansa bai ga komai ba sai filin dake wurin da kuma wata bukka da zai iya cewa ya hanga a d'an nesa kad'an, sake juyawa yayi ya kalleta yace "Mama me ye a can d'in? Wa ye zai mutu?"
Fuskarshi ta kalla da idonta da sukayi fari fat tsabar rashin saka kwalli sai d'an sirkin ja da suka fara yanzun na hawayen da take, cikin nu💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 4️⃣0️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
*DA SASAFE KAFIN KI CI KOMAI KI SAKA TAFARNUWA KWAYA UKU A CIKIN COKALI KI LULUBETA DA ZUMA KI CINYE SUMUL SAI KI YI BROSH......KARIN NI'IMA NE*