Sashe 131
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A nan Malama ta yi mamakin yadda ra iya wannan tunanin, sai kuma ta ji ta gamsu da maganarta domin ko ba komai za'a kwontarwa da Malan din hankali dan idan ta Furera za'a bi kulun a raba hali babu abinda ya dameta, da wannan ta nuna mata in sha Allah zata kwatanta aman idan Malan ya nuna aa baya muradin hakan ta yi mata alfarmar ti masa biyaya, domin faein cikinsa suke nema ba akasin hakan ba
Ita dinma sai ta gamsu da hakan, sannan ta nemi da ta yi mata rakiya dan Allah
Sosai malama ta ji dadin karamcin da ta yi mata, haka kuma ta nuna mata su karasa bangaren Furerama a sanar mata ta fito su je, dan samun kyakyawar fahimta da zumunci a tsakani
Ita dai bata da damuwa da hakan, duda ta san Furerar akoy lamari na raini a tare da ita, aman a gidan ita din ba sarauniyarta bace, kishiyarta ce, wace ta aure mata miji ya zamto mijinsu a tare, idanma tana jin haushinta a yanzun tana mata uzuri, yarinyar ta ji maza tana kuma kishin maza ne.....ita da kanta da ba dan kar a ce ta yi gagawa ba kuma kar ace ku ga fa dan Adam da ta nuna cewa tanaa kishin Malan harda mu'amalarsa da matayensa, balle idan ta tuna wanene Malan a daka......sai ta ji ko muryarsa tana kishin wata ra jiye mata bale har a kai ga bada karatu.....Makaan ba dai zazafan zikiri ba
Tana waya a zaune saman cafet dinta tana kyakyata daria sama sama suka shigo, sai kuma ta gimshe dariyar da farko kafin ta ci gaba da wayar tata
Sunna tsaye ne da farko, duba da waya mai dakin take bata masu alamun zama ba sannan bata nuna zata katse kiran dan ra amshe su ba duba da bakinta ne masu mahinmanci, watar kuwa na nuni da kawa ne take irin ta nesa din nan domin hirar bata da wani mahinmanci ko ma'ana mai kyau, aman cikin ikon Allah sai ta yi kamar bata san Allah ya yi ruwansu a wajen ba ta ci gaba da wayarta hadi da wani abu kamar tana yadda masu zafafan habaici domin tana yi tana magana kamar haka" Ke na raba ki da bariki kawata, haka kuma na raba ki da munafuki!"
Murmushi Nahidt ta yi tana kallon fallin sama da kasa
Gaskiya fallonta a kawace yake da kaya kamar yadda na Hajia yake, duda nan din kanshin wajen daban, aman itama ba datin a zo a gani sai jifa jifa irin wajen TV , da abin turaren dake falon
Dan murmushi ta yi tana sake juyowa ta Ga Malama a tsayenta take baiwar Allah gashi ta amnyace su gaba dayansu aman Furera na dirza mata ba dadi, duda ta san kishi duniya ne aman Kuma Malamar ai tana kamanta adalci, ya dace a yi mata itama komai kadan dinsa.....ita fa ta fara wanka Malan kafin wani ya samu, Uwar gida ai uwar gida ce koda me ka zo ta fika sai dai idan ita ta wulakantar da kanta, wannan kuma babu abinda za'a iya yi dan a tarota
Sake juyowa ta yi tana mata kallon ki fa ankare Furera, aman sai ta ga Furerar kuwa ita take satar kallo da yannayi irin na raini
Murmushi ta yi ta karasa saman kujerar zaman mutun daya ta haye tana dan dage hijab din jikinta hakan ya sa kafafuwanta suka bayana da safa jikinsu da kuma kwabrinta mai hasken fari kalll
Daga Malamar har Furerar kallonta suka yi domin ta yi zama ne irin na dora kafa daya kan daya ta kuma dauki Cmand ta cire amsa kuwar da Furera ta saka ta shiga duduba tashohin tvn dakin hankali kwonce
Da sauri Furera ta kashe kiran tana mata kallon kanki daya kuwa? Sannan ta ce" Malama lafiya ? Ya da shigo min bangare ki haye min saman kujera bayan nu ina zaune a saman cafet sannan ki shiga min tabe tabe ko an fada maki ko'inama naku ne? Ko kuma an fada maki ni baiwarki ce da zaki shigo min bangare ki zuba min sarauta?"
Sai da NAHIDt ta dan kalli sama sai kuma ta wannan idannuwanta a saman fuskarta tana fadin" kusan haka, sai dai ba baiwa ne sunnan abin ba kuma ba maganar sarauta a nan ai Furera, magana ce ta mu ba wulakantatu bane da zamu zo kina wani waya naa shirme ki kasa karama bakinki.....wannan ba aikin ilimi bane sam, ba kuma aikin wayaye bane............sai ki saka na rainaki mana salama fa muka yi har sau uku ke bakya son amincin ne? Naga kuma ita wadda kuke wayar ta gama amayar da na cikinta ta gaji da jin jajenki haka ......."
Ido Malama ta zarro kafin ta yi magana Furera ta mike tsaye ta nufo wajen da NAHIDt take , sai da ta kusan isa da sauri malama ta tare ta shiga tsakani cike da kula tana fadin" Menene haka? Kun ga dan Allah kar ku fara domin hakan bashi da wani anfani"
Da sauri rai Bace Furera ta ce" Kin ga Hajia kawai ki matsa min, ki maysa min babu ruwanki idan kuwa shigar mata zaki yi sai ki shiga, aman ba zan tsaya a mareni sannan a tsinkan jaka ba, karya take yi walahi, ta yi kadan, idan takamarta wani abu to nima ba banza bace ba kuma bare bace, in ubanta sarki ne nima Ubana ubana ne!, Da take maganar ina waya tana tsaye ita din banza ita din wofi zan katse wayata saboda ita? Walahi bata isa ba ko ubanda ya haifeta bai isa ba!"
Nahidt ta sake yin murmushi tana kallonta ta ce" Aman na yi mamaki, a gidan Malan ? Koda yake a ko'ina akoy zakkah, ni na kasamce ta gidanmu na kuma zo na tarda ta gidan Malan, Aman Furera da kike fadin wai idan Ubana sarki ne kema ubanki ubanki ne waye shi Uban naki a cikin matsayin da ubangiji ya nada bawa ya kuma yi nuni da ku girmama shuwagabanninku? Allah ne ya ce ki girmana ba ni ba bale ki ce zan kawo maki raini.......a kula dan Allah"
Watau ita Furera na magana ne tamkar tana fadawa wani a waje, ita kuma NAHIDT tana yi kasa kasa sosai , shi yasa du suka rikita malama da bata ji ba, bata gani ba, a karro na biyu ta sake hade hannayenta tana fadin" Nahidt dan Allah tashi mu tafi kin ji? Bana son fitina bana son rigima yanzun idan malan ya dawo me zamu ce masa ne? Haba dan Allah ku yi hakuri hakanan mana tashi mu je dama cewa na yi ta zo mu gaisheki sannan mu he mu rakata bangarenta Kuma mu hadu mu yiwa malan maganar kwanakin da ta dibarwa kanta, tunda haka ne ki yi hakuri Furera bara mu tafi"
Furera ta ja tsaki tana watsawa Hajiar harara ta ce" Haka fa, gaba daya sai da aka yi walkiya aka ga walen kaza!, Sai ki je Allah ya sa a maki jakadiyar gidan sarauta ko kya ci ribar wannan shishigin, wai wani rakiya raka wa? Ko ba'a rakata ba zata kai kanta , ke koda ba'a kawota ba jiya zata kawo kanta ne, baki san yadda suka yi fice ba kennan? Ai bariki jaraba ce!, Shi dan bariki ai ko yaya ka hada tafiyarka da shi ka shiga uku ka lalace, dan iskan? Kunyar wa yake ji? An dai ji kunya walahi duniya da kiyama! Ana yawon ta........"
"Ke dillah yi min shiru ko na nada maki duka a cikin falon nan sannan na daureki a rana a cikin gidan nan , kin san kafin Malan ya dawo kin gama gane akoy rana akoy inuwa akoy kuma Allah dake kallonki! Banza shashasha, idan kina fada kina na kuma zagi ki kiyaye harshenki, gwara ki duduran ashar ki huce da ki ringa zagin kadarata!, Abinda na ba baya yana iya zamtowa wanda zaki fuskanta, idan baki gane yarena ba ki ci gaba da kwatanta aiki irin na mahaukata, akoy ranar kin dilaci...., Kuma ki ce min tak a wajen nan ki ga idan Hajia zata iya raba tsakanina da ke, zan maki aiki ne irin na yar bariki na yi maki duka na mutuwa sannan na tsatsaga maki fuska da bakin da ba'a gasa maki ba, Ke Furera ki fa bar balaki ya yi barci, walahi na ce na zubar da makaman tashanci aman idan kika kaini bango zan dauko na fuskanceki mu yaki junna daya ta kashe daya!, Idan ke naki haukan mai dakatwa ne nawa hauka ne na mahaukacin kare!, Bana ji bana gani Furera, namu fadan ba irin naku bane, gaskiya ne da aka kiremu y'ayan agula, gaskiya ne da aka ce tamkar yayan duwatsu haka muke, kuma gaskiya ne da aka ce bamu da mutunci sai na shafa fatiha!, Ki rike mutuncinki ........" Ta fada a tsawace bayan ta mike ta zagaye hajia ta damki kwalar Furerar da bata shiryawa hakan ba hakan ya sa take ta mutsu mutsu din kwatar kanta aman tai mata riko na balaki ta hade garda habarta ta damka
Jikin hajia ne ya kwashi bari, ta dora hannunta a kai tana zarro ido harshenta na rawa ta ce💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 7️⃣7️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ita dinma sai ta gamsu da hakan, sannan ta nemi da ta yi mata rakiya dan Allah
Sosai malama ta ji dadin karamcin da ta yi mata, haka kuma ta nuna mata su karasa bangaren Furerama a sanar mata ta fito su je, dan samun kyakyawar fahimta da zumunci a tsakani
Ita dai bata da damuwa da hakan, duda ta san Furerar akoy lamari na raini a tare da ita, aman a gidan ita din ba sarauniyarta bace, kishiyarta ce, wace ta aure mata miji ya zamto mijinsu a tare, idanma tana jin haushinta a yanzun tana mata uzuri, yarinyar ta ji maza tana kuma kishin maza ne.....ita da kanta da ba dan kar a ce ta yi gagawa ba kuma kar ace ku ga fa dan Adam da ta nuna cewa tanaa kishin Malan harda mu'amalarsa da matayensa, balle idan ta tuna wanene Malan a daka......sai ta ji ko muryarsa tana kishin wata ra jiye mata bale har a kai ga bada karatu.....Makaan ba dai zazafan zikiri ba
Tana waya a zaune saman cafet dinta tana kyakyata daria sama sama suka shigo, sai kuma ta gimshe dariyar da farko kafin ta ci gaba da wayar tata
Sunna tsaye ne da farko, duba da waya mai dakin take bata masu alamun zama ba sannan bata nuna zata katse kiran dan ra amshe su ba duba da bakinta ne masu mahinmanci, watar kuwa na nuni da kawa ne take irin ta nesa din nan domin hirar bata da wani mahinmanci ko ma'ana mai kyau, aman cikin ikon Allah sai ta yi kamar bata san Allah ya yi ruwansu a wajen ba ta ci gaba da wayarta hadi da wani abu kamar tana yadda masu zafafan habaici domin tana yi tana magana kamar haka" Ke na raba ki da bariki kawata, haka kuma na raba ki da munafuki!"
Murmushi Nahidt ta yi tana kallon fallin sama da kasa
Gaskiya fallonta a kawace yake da kaya kamar yadda na Hajia yake, duda nan din kanshin wajen daban, aman itama ba datin a zo a gani sai jifa jifa irin wajen TV , da abin turaren dake falon
Dan murmushi ta yi tana sake juyowa ta Ga Malama a tsayenta take baiwar Allah gashi ta amnyace su gaba dayansu aman Furera na dirza mata ba dadi, duda ta san kishi duniya ne aman Kuma Malamar ai tana kamanta adalci, ya dace a yi mata itama komai kadan dinsa.....ita fa ta fara wanka Malan kafin wani ya samu, Uwar gida ai uwar gida ce koda me ka zo ta fika sai dai idan ita ta wulakantar da kanta, wannan kuma babu abinda za'a iya yi dan a tarota
Sake juyowa ta yi tana mata kallon ki fa ankare Furera, aman sai ta ga Furerar kuwa ita take satar kallo da yannayi irin na raini
Murmushi ta yi ta karasa saman kujerar zaman mutun daya ta haye tana dan dage hijab din jikinta hakan ya sa kafafuwanta suka bayana da safa jikinsu da kuma kwabrinta mai hasken fari kalll
Daga Malamar har Furerar kallonta suka yi domin ta yi zama ne irin na dora kafa daya kan daya ta kuma dauki Cmand ta cire amsa kuwar da Furera ta saka ta shiga duduba tashohin tvn dakin hankali kwonce
Da sauri Furera ta kashe kiran tana mata kallon kanki daya kuwa? Sannan ta ce" Malama lafiya ? Ya da shigo min bangare ki haye min saman kujera bayan nu ina zaune a saman cafet sannan ki shiga min tabe tabe ko an fada maki ko'inama naku ne? Ko kuma an fada maki ni baiwarki ce da zaki shigo min bangare ki zuba min sarauta?"
Sai da NAHIDt ta dan kalli sama sai kuma ta wannan idannuwanta a saman fuskarta tana fadin" kusan haka, sai dai ba baiwa ne sunnan abin ba kuma ba maganar sarauta a nan ai Furera, magana ce ta mu ba wulakantatu bane da zamu zo kina wani waya naa shirme ki kasa karama bakinki.....wannan ba aikin ilimi bane sam, ba kuma aikin wayaye bane............sai ki saka na rainaki mana salama fa muka yi har sau uku ke bakya son amincin ne? Naga kuma ita wadda kuke wayar ta gama amayar da na cikinta ta gaji da jin jajenki haka ......."
Ido Malama ta zarro kafin ta yi magana Furera ta mike tsaye ta nufo wajen da NAHIDt take , sai da ta kusan isa da sauri malama ta tare ta shiga tsakani cike da kula tana fadin" Menene haka? Kun ga dan Allah kar ku fara domin hakan bashi da wani anfani"
Da sauri rai Bace Furera ta ce" Kin ga Hajia kawai ki matsa min, ki maysa min babu ruwanki idan kuwa shigar mata zaki yi sai ki shiga, aman ba zan tsaya a mareni sannan a tsinkan jaka ba, karya take yi walahi, ta yi kadan, idan takamarta wani abu to nima ba banza bace ba kuma bare bace, in ubanta sarki ne nima Ubana ubana ne!, Da take maganar ina waya tana tsaye ita din banza ita din wofi zan katse wayata saboda ita? Walahi bata isa ba ko ubanda ya haifeta bai isa ba!"
Nahidt ta sake yin murmushi tana kallonta ta ce" Aman na yi mamaki, a gidan Malan ? Koda yake a ko'ina akoy zakkah, ni na kasamce ta gidanmu na kuma zo na tarda ta gidan Malan, Aman Furera da kike fadin wai idan Ubana sarki ne kema ubanki ubanki ne waye shi Uban naki a cikin matsayin da ubangiji ya nada bawa ya kuma yi nuni da ku girmama shuwagabanninku? Allah ne ya ce ki girmana ba ni ba bale ki ce zan kawo maki raini.......a kula dan Allah"
Watau ita Furera na magana ne tamkar tana fadawa wani a waje, ita kuma NAHIDT tana yi kasa kasa sosai , shi yasa du suka rikita malama da bata ji ba, bata gani ba, a karro na biyu ta sake hade hannayenta tana fadin" Nahidt dan Allah tashi mu tafi kin ji? Bana son fitina bana son rigima yanzun idan malan ya dawo me zamu ce masa ne? Haba dan Allah ku yi hakuri hakanan mana tashi mu je dama cewa na yi ta zo mu gaisheki sannan mu he mu rakata bangarenta Kuma mu hadu mu yiwa malan maganar kwanakin da ta dibarwa kanta, tunda haka ne ki yi hakuri Furera bara mu tafi"
Furera ta ja tsaki tana watsawa Hajiar harara ta ce" Haka fa, gaba daya sai da aka yi walkiya aka ga walen kaza!, Sai ki je Allah ya sa a maki jakadiyar gidan sarauta ko kya ci ribar wannan shishigin, wai wani rakiya raka wa? Ko ba'a rakata ba zata kai kanta , ke koda ba'a kawota ba jiya zata kawo kanta ne, baki san yadda suka yi fice ba kennan? Ai bariki jaraba ce!, Shi dan bariki ai ko yaya ka hada tafiyarka da shi ka shiga uku ka lalace, dan iskan? Kunyar wa yake ji? An dai ji kunya walahi duniya da kiyama! Ana yawon ta........"
"Ke dillah yi min shiru ko na nada maki duka a cikin falon nan sannan na daureki a rana a cikin gidan nan , kin san kafin Malan ya dawo kin gama gane akoy rana akoy inuwa akoy kuma Allah dake kallonki! Banza shashasha, idan kina fada kina na kuma zagi ki kiyaye harshenki, gwara ki duduran ashar ki huce da ki ringa zagin kadarata!, Abinda na ba baya yana iya zamtowa wanda zaki fuskanta, idan baki gane yarena ba ki ci gaba da kwatanta aiki irin na mahaukata, akoy ranar kin dilaci...., Kuma ki ce min tak a wajen nan ki ga idan Hajia zata iya raba tsakanina da ke, zan maki aiki ne irin na yar bariki na yi maki duka na mutuwa sannan na tsatsaga maki fuska da bakin da ba'a gasa maki ba, Ke Furera ki fa bar balaki ya yi barci, walahi na ce na zubar da makaman tashanci aman idan kika kaini bango zan dauko na fuskanceki mu yaki junna daya ta kashe daya!, Idan ke naki haukan mai dakatwa ne nawa hauka ne na mahaukacin kare!, Bana ji bana gani Furera, namu fadan ba irin naku bane, gaskiya ne da aka kiremu y'ayan agula, gaskiya ne da aka ce tamkar yayan duwatsu haka muke, kuma gaskiya ne da aka ce bamu da mutunci sai na shafa fatiha!, Ki rike mutuncinki ........" Ta fada a tsawace bayan ta mike ta zagaye hajia ta damki kwalar Furerar da bata shiryawa hakan ba hakan ya sa take ta mutsu mutsu din kwatar kanta aman tai mata riko na balaki ta hade garda habarta ta damka
Jikin hajia ne ya kwashi bari, ta dora hannunta a kai tana zarro ido harshenta na rawa ta ce💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 7️⃣7️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.