Sashe 5
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Rigar dake saman rigarta ta kama ta cire ta yar a nan kasa
Lulubin dake saman kanta na farin mayafi ta ja ta cire ta yar a kasa hakan ya sa lalausan baki sidik din gashin kanta bayana a kunce ba ko gyale a jiki
Gashin ta shiga barbazawa ta kama rigar tata daga baya da sauri ta yaga tana zarro idannuwanta ta ce" Fine, abinda na so yi kennan sai gashi ka taimaka min, ka ga da zan ratso ta nan yaya hudu na hadu da su yan mata a zaune sunna hira, haka kuma na hadu da wasu mazan, babu abinda zai fitar da kai a maganar da zan fada cewar ka zo zakai min fyade ne, Elhaj kana tunanin ko y'ayanka zasu yarda da kai ne bale matanka? Bismillah ,, ga babar shedar da zata nuna cewar na juya dan na gudu ka yagan rigata, na rantse da Allah kaine zaka kwana ciki, ashe baka san kaidin mace ba? Barama ka gani!"
Da sauri ta bude muryarta tana ihun"kai Wayo jama'a ku taimakeni zai ketan hadi, Wayo a taimakeni Elhaji zai fada min, haba Aban husna ka rufan asiri ka barni da mutuncina kar ka manta kaima ka haifa fa, kana da yan matan gasunnan birjik idan akai masu haka yaya zaka ji?"
Ido ya zarro hadi da yin baya yana zarro idannuwansa hadi da dora hannayensa saman bakinsa har yana taune harshe wajen fadin" Ke ashe baki da hankali?, kin ga dan girman Allah ki rufa min asiri, ni ba abinda zan maki, ki wuce ki bar min gidana kar ki tonan asiri a cikin anguwa!"
SHUWAR ta ce" na rufa maka asiri? Ni da ka yankan tikitin zawarci rana tsaka dan an zo an fada maka zance ka so rufan asirin ne? Ka fitar da ni kawai, bilahilazi sai ka bani million goma ko zan bar gidan nan cikin salama idan ba haka ba kuwa ga message dinka na jiya na barazanar da ka min bayan daurin aurenmu cewar maza maza a matse kake idan ba Haka ba kana iya yanka min tikitin zawarci, duda na zo din ka yankan ko? To du na goge rarashin da na maka har magariba ta sanyo kai kafin mu hadu da kai a yanzu Elhaji a shirye nake ko ni ko kai domin idan baka bani kudin nan ba zan maka ka kotu da shedar fada min da y'ayanka da matanka zasu bada da ta wayata inaga dole a leka gidan maza a amshi tarbiya!, ka bani ko na tona maka asiri duniya ta jimu!"
Yadda ka san mai kamun aljannu, yadda ka san mahaukaciya tartibiyarta haka SHUWAR ta zamewa ELHAJ mai shinkafa, tabas idan ya taba yin dana sanin rayuwar bariki to a yau ne, da ta san dalilin da ya sa ya saketa dan ya gane yayarta itace macen da yake mugun son aura ko ta yayane dan su yi zaman aure da junna domin tun ranar da ya ganta a shagonsa ya haukace sai bai kuma ganninta ba, bai kuma san ita ko wacece ba da cewar tana rayuwar bariki ba sai a jiya wanda Hakan ya daga masa hankali ya rikita shi harma ya kaishi ga aikata aiki irin na shirme ya makawa SHUWAR din saki uku wanda dalilin sakin nan sai da ya yi kuka domin ya tashi a ba wan ba kannin duda burinsa daga baya ya samu yayar su yi aure domin ai ba abinda ya shiga tsakaninsu da SHUWWAR din , sai ga kuma wannan wawan dirowar daga sama
A haukace ya ce" Yaya kike tunanin zan ajiye million goma a dakina bayan ga banki ga komai gari cike da barayi?"
Da karfi ta ce" Kar ka raina min hankali, ka manta ka fada min akoy asirin da akai maka na harkar kasuwancinka da aka haneka saurin kai ajiyar kudi banki? Cewar ka'ida ne kudi baka kaisu banki sai ka tara na kwana biyu ko ba kai ka fada min ba? Kudin kasuwarka na jiya yana dakin nan, bari ka ji Elhaji bilahilazi ka fitar min da kudin nan kai Wayo zai tuben rigata......" Ta fada tana daga rigar tata gaba daya ta cire a jikinta wanda hakan ya yi daidai da buga bangarensa inda suka kai dubansu a tare a haukace sannan suka kalli junnansu
Zata kuma kurma wani ihun ya kai gwuiwoyinsa kasa yana hade hannayensa duka biyu jikinsa har yana rawa ya ce" Ki yiwa girman Allah zan dauko zan dauko shuwar kar ki tonan asiri a anguwar nan sunna gannin mutuncina sosai...." Yana fada yana mikewa da yin ciki da gudu gudu haka tuwon duwawu da tumbinsa ke rawa babar babar har ya shige ciki
Da sauri ta wawuri rigarta tana sakawa tana sake waiwayen kofar da ake bugawa daidai ya fito da wata bakkar jaka ta saka hannunta ta warta ta juya da sauri bata ko tsaya ta sake bi ta kansa ba tana fadin" Ban gama da kai ba, yadda ka ciran wahala sai na wahalar da kai !"
Kofar ta bude pagam sukai ido hudu da baban dansa da ya zo gaishe shi yake jin yar hatsaniya aman kuma ba zai iya shiga ciki mahaifinsa bai bashi damar hakan ba
Da ido suka raka junna ita da shi kafin ta cire kanta da sauri ta wuce ta nufi get, inda shi kuma ya raka bayanta da kallon mamakin wacece ita a dakin mahaifinsa da irin shigar nan ta riga da wando pakistan damamu kanta ba dan kwali, ga wani wawan kanshi da take bari du idan ta gita?
Kansa ya saka dakin da salama a bakinsa yana kallon mahaifinsa da ya amsa yana juyawa ya nufo tsakiyar falon yana fadin" Zauna zauna Abdul Mutalab ina zuwa"
Maimakun ya zauna din sai ya samu kansa da karasawa wajen da dan kwalinta ke yade ya duka ya dauko yana kallo
A hankali ya kai dan kwalin wajen hancinsa yana lumshe idannuwansa ya shinshina , dadadan kanshin da dan kwalin ke fitarwa wanda ta manta tsabar kidima ta tafi ta bari a nan
Dago kan da zai yi ya ga mahaifinsa ya fito sai zarro ido yake da waya a hannunsa ya sauke dubansa a kansa hakan ya sa da sauri ya jimke dan kwalin Yana sake gaisar da mahaifin nasa
Har yana inda inda ya ce" Abdul Mutalab ka ga yarinyar nan da ta fita, ita nake so ka kai kararta domin sata ne ta min, sunnanta SHUWAR, zan fada maka har anguwarsu da komai da komai nata, kudinane a jakar nan million goma sha uku, Abdoul Mutalab ta tafi da su kai dai sheda ne ka ga fitarta da jakata"
Samun kansa ya yi da kure fuskar mahaifin nasa da kallo, SHUWAR?, Sunnan nan kamar shine sunnan da yaron shagon Aban nasa ke fada masa sunnan budurwar da aka daurawa mahaifinsa aure da ita jiya ne? Ama idan haka ne ai ya shiga uku ya lalace......
hasbunnalahu wani'imal wakim ina zai saka kansa ne? Dan kwalin nata ya sake jimkewa yana amsar wayar da mahaifinsa ya bashi mai dauke da numberta yana sake jadada masa cewar ya fa maida hankali tunda likita ne shi yana iya fita idan wani bashi da damar fita ya yi maza ya je ya shigar da karar nan tun yau tun yanzu!
Shi dai samun kansa ya yi da fitowa ya fice a gidan ya shiga motarsa ya zauna yana dora kansa a jikin sitiyarin motar a hankali ya furta " SHUWAR, Allah ya sa ba ke aka daurawa abana ba dan Allah, ke ko barauniya ce ke ba komai zan ajiyeki a gidana na kilaceki ta yadda ba zaki fita bama bale har ki yi satar kin ji?, SHUWAR ke wace yare ne ce?"akinsa da karfi ya ce" cije a kasan zuciyarta tana aya💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 4️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake.
*Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Lulubin dake saman kanta na farin mayafi ta ja ta cire ta yar a kasa hakan ya sa lalausan baki sidik din gashin kanta bayana a kunce ba ko gyale a jiki
Gashin ta shiga barbazawa ta kama rigar tata daga baya da sauri ta yaga tana zarro idannuwanta ta ce" Fine, abinda na so yi kennan sai gashi ka taimaka min, ka ga da zan ratso ta nan yaya hudu na hadu da su yan mata a zaune sunna hira, haka kuma na hadu da wasu mazan, babu abinda zai fitar da kai a maganar da zan fada cewar ka zo zakai min fyade ne, Elhaj kana tunanin ko y'ayanka zasu yarda da kai ne bale matanka? Bismillah ,, ga babar shedar da zata nuna cewar na juya dan na gudu ka yagan rigata, na rantse da Allah kaine zaka kwana ciki, ashe baka san kaidin mace ba? Barama ka gani!"
Da sauri ta bude muryarta tana ihun"kai Wayo jama'a ku taimakeni zai ketan hadi, Wayo a taimakeni Elhaji zai fada min, haba Aban husna ka rufan asiri ka barni da mutuncina kar ka manta kaima ka haifa fa, kana da yan matan gasunnan birjik idan akai masu haka yaya zaka ji?"
Ido ya zarro hadi da yin baya yana zarro idannuwansa hadi da dora hannayensa saman bakinsa har yana taune harshe wajen fadin" Ke ashe baki da hankali?, kin ga dan girman Allah ki rufa min asiri, ni ba abinda zan maki, ki wuce ki bar min gidana kar ki tonan asiri a cikin anguwa!"
SHUWAR ta ce" na rufa maka asiri? Ni da ka yankan tikitin zawarci rana tsaka dan an zo an fada maka zance ka so rufan asirin ne? Ka fitar da ni kawai, bilahilazi sai ka bani million goma ko zan bar gidan nan cikin salama idan ba haka ba kuwa ga message dinka na jiya na barazanar da ka min bayan daurin aurenmu cewar maza maza a matse kake idan ba Haka ba kana iya yanka min tikitin zawarci, duda na zo din ka yankan ko? To du na goge rarashin da na maka har magariba ta sanyo kai kafin mu hadu da kai a yanzu Elhaji a shirye nake ko ni ko kai domin idan baka bani kudin nan ba zan maka ka kotu da shedar fada min da y'ayanka da matanka zasu bada da ta wayata inaga dole a leka gidan maza a amshi tarbiya!, ka bani ko na tona maka asiri duniya ta jimu!"
Yadda ka san mai kamun aljannu, yadda ka san mahaukaciya tartibiyarta haka SHUWAR ta zamewa ELHAJ mai shinkafa, tabas idan ya taba yin dana sanin rayuwar bariki to a yau ne, da ta san dalilin da ya sa ya saketa dan ya gane yayarta itace macen da yake mugun son aura ko ta yayane dan su yi zaman aure da junna domin tun ranar da ya ganta a shagonsa ya haukace sai bai kuma ganninta ba, bai kuma san ita ko wacece ba da cewar tana rayuwar bariki ba sai a jiya wanda Hakan ya daga masa hankali ya rikita shi harma ya kaishi ga aikata aiki irin na shirme ya makawa SHUWAR din saki uku wanda dalilin sakin nan sai da ya yi kuka domin ya tashi a ba wan ba kannin duda burinsa daga baya ya samu yayar su yi aure domin ai ba abinda ya shiga tsakaninsu da SHUWWAR din , sai ga kuma wannan wawan dirowar daga sama
A haukace ya ce" Yaya kike tunanin zan ajiye million goma a dakina bayan ga banki ga komai gari cike da barayi?"
Da karfi ta ce" Kar ka raina min hankali, ka manta ka fada min akoy asirin da akai maka na harkar kasuwancinka da aka haneka saurin kai ajiyar kudi banki? Cewar ka'ida ne kudi baka kaisu banki sai ka tara na kwana biyu ko ba kai ka fada min ba? Kudin kasuwarka na jiya yana dakin nan, bari ka ji Elhaji bilahilazi ka fitar min da kudin nan kai Wayo zai tuben rigata......" Ta fada tana daga rigar tata gaba daya ta cire a jikinta wanda hakan ya yi daidai da buga bangarensa inda suka kai dubansu a tare a haukace sannan suka kalli junnansu
Zata kuma kurma wani ihun ya kai gwuiwoyinsa kasa yana hade hannayensa duka biyu jikinsa har yana rawa ya ce" Ki yiwa girman Allah zan dauko zan dauko shuwar kar ki tonan asiri a anguwar nan sunna gannin mutuncina sosai...." Yana fada yana mikewa da yin ciki da gudu gudu haka tuwon duwawu da tumbinsa ke rawa babar babar har ya shige ciki
Da sauri ta wawuri rigarta tana sakawa tana sake waiwayen kofar da ake bugawa daidai ya fito da wata bakkar jaka ta saka hannunta ta warta ta juya da sauri bata ko tsaya ta sake bi ta kansa ba tana fadin" Ban gama da kai ba, yadda ka ciran wahala sai na wahalar da kai !"
Kofar ta bude pagam sukai ido hudu da baban dansa da ya zo gaishe shi yake jin yar hatsaniya aman kuma ba zai iya shiga ciki mahaifinsa bai bashi damar hakan ba
Da ido suka raka junna ita da shi kafin ta cire kanta da sauri ta wuce ta nufi get, inda shi kuma ya raka bayanta da kallon mamakin wacece ita a dakin mahaifinsa da irin shigar nan ta riga da wando pakistan damamu kanta ba dan kwali, ga wani wawan kanshi da take bari du idan ta gita?
Kansa ya saka dakin da salama a bakinsa yana kallon mahaifinsa da ya amsa yana juyawa ya nufo tsakiyar falon yana fadin" Zauna zauna Abdul Mutalab ina zuwa"
Maimakun ya zauna din sai ya samu kansa da karasawa wajen da dan kwalinta ke yade ya duka ya dauko yana kallo
A hankali ya kai dan kwalin wajen hancinsa yana lumshe idannuwansa ya shinshina , dadadan kanshin da dan kwalin ke fitarwa wanda ta manta tsabar kidima ta tafi ta bari a nan
Dago kan da zai yi ya ga mahaifinsa ya fito sai zarro ido yake da waya a hannunsa ya sauke dubansa a kansa hakan ya sa da sauri ya jimke dan kwalin Yana sake gaisar da mahaifin nasa
Har yana inda inda ya ce" Abdul Mutalab ka ga yarinyar nan da ta fita, ita nake so ka kai kararta domin sata ne ta min, sunnanta SHUWAR, zan fada maka har anguwarsu da komai da komai nata, kudinane a jakar nan million goma sha uku, Abdoul Mutalab ta tafi da su kai dai sheda ne ka ga fitarta da jakata"
Samun kansa ya yi da kure fuskar mahaifin nasa da kallo, SHUWAR?, Sunnan nan kamar shine sunnan da yaron shagon Aban nasa ke fada masa sunnan budurwar da aka daurawa mahaifinsa aure da ita jiya ne? Ama idan haka ne ai ya shiga uku ya lalace......
hasbunnalahu wani'imal wakim ina zai saka kansa ne? Dan kwalin nata ya sake jimkewa yana amsar wayar da mahaifinsa ya bashi mai dauke da numberta yana sake jadada masa cewar ya fa maida hankali tunda likita ne shi yana iya fita idan wani bashi da damar fita ya yi maza ya je ya shigar da karar nan tun yau tun yanzu!
Shi dai samun kansa ya yi da fitowa ya fice a gidan ya shiga motarsa ya zauna yana dora kansa a jikin sitiyarin motar a hankali ya furta " SHUWAR, Allah ya sa ba ke aka daurawa abana ba dan Allah, ke ko barauniya ce ke ba komai zan ajiyeki a gidana na kilaceki ta yadda ba zaki fita bama bale har ki yi satar kin ji?, SHUWAR ke wace yare ne ce?"akinsa da karfi ya ce" cije a kasan zuciyarta tana aya💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 4️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
Idan ana dara fidda uwa ake ina gwanin wata ga nawa, duk inda kaji wane ba banza ba, Shin kunsan banbancin zaƙin suger dana zuma kuwa? idan baku sani ba kuzo na banbance muku, shi sugar zaƙi ne cau dashi bashi da ɗanɗanon zuma domin kuwa ita zuma tana wanke ƙwaƙwalwa, misalin Zaƙin hannun Rubutun wannan fasihiyar marubuciyar taku, Duk wanda yasan labaranta ya karanta littattafanta ba sai na basa labari ba, domin kuwa bata rubutun shirme rubutu take mai cike da nutsuwa da kuma fasaha, ingantaccen labari ne mai cike da ƙalubalen rayuwa, tsantsar Soyayya yaudara cin amana munafurci, ƙulla ƙulla, gami da Izza, *ALKALAMIN KADARRATA* labarine mai cike da sarƙaƙiya gami da wahalar warwara, zaren labarin a duƙunƙune yake gashi da kaifin gaske kaifin yankan zaren munafuki yafi kaifin reza da almakashi muni, zarene na zana mai yankar mutuwa, shin kun fahimci zaurencen kuwa? Idan baku fahimta ba ku kasance da ni *SAJIDA NIGER* a cikin wannan sarƙaƙƙen labarin mai cike da ƘIYAYYA labari ne mai jan hankali gami da nishaɗantarwa kun san alƙalamina baya rubuta shirme, ku biyoni cikin wannan labarin domin jin ya ɗanɗanon yake.
*Wannan labarin ba Free bane na kuɗi ne zaku samesa a cikin farashi mai sauƙi, Yar uwa karki sake a baki labari Hajia da abaki gara ki bayar karki manta da marubuciyar BAƘA CE, MAGE MAI KWANCIYAR ƊAUKAR RAI, KUTKALE, WATA KOKOWAR nasan kun san waɗannan littattafan da daɗin su, ku hanzarta biya ko da kuɗinka sai da rabon ka.*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618