Sashe 10
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da kyar ta samu ta yi wata kwana ta zauna jikin garu tana janyo kafafuwanta jikinta hadi da sauke nanauyar ajiyar zuciya a bayane ta ja tsaki tana bude hannunta zata fara yin magana ta ji wata murya mai laushi an yi mata salama lokaci daya mai muryar kuma ya rage tsayinsa yana kallon kafarta da ta janye abin rigarta sama kadan har zuwa idon sawun kafar tata
A hankali ya ce" Bai dace ki zauna a nan yar kyakyawa ba bayan motar soja ce ta kade ki? Na so ki ba sojan cen wahala ki saka shi daukan ki da kai ki asibiti , ki langwabe ki saka shi daukan ki a hannunsa ba a cikin kujerar tuki ba, shima mu saka shi yin gumi kamar yadda yake son gannin ya wahalar da mu a duniya......ko kina son ce min bakya sha'awar ganninsa yana tafe yana share gumi a gaban goshinsa?"
Tunda ya dukan bata dago ta dube shi ba sai yanzu da ya gama karewa soja wulakanci
Da murmushin da ya subuce mata ta dube shi tana shirin yin wata maganar ya yi gagawar fadin" Wauh, masha Allah, ur splendid yar budurwa , kin ga I'm Sudais ke fa?, Na san sunnanki ba zai wuce Zahra'u ba domin kin hasken idannuna tunda na kyalo ki a wajen nan a zaune"
Kanta ta dan cire a kansa a kasan zuciyata tana ayana' Ba dai surutu ba shi wannan'
A bayane kuma sai ta furta" Am SHUWWAR "
" SHUWWAR, unik, magnifique, SHUWWAR, ko zaki taimaka min na samu na kaiki likita ya duba min kafarkin nan da kika dingiso da ita daga cen har zuwa nan?"
Watau ba zaku gane ba, a duniyar SHUWWAR tana matukar kaunar ta ga ana caring dinta, idan ta ga mutun ya bayana a gareta da wannan espri din, gaba daya tafia yake yi da imaninta, 'shin idanma ba maza ba akoy abinda ya kai ku bi maganar Allah ne a kan matayenku? Ku kula da mu, domin mu din halita ne masu rauni mana.....ama da yake kawunanku na daidai da jikinku sai kunna daga mana kai' ta samu kanta da ayanawa sannan ta wani shagwabe fuska irin an samu abinda ake so din nan ta mula kai a hankali ta ce" Ba zan iya tashi ba, kuma gashi bana kama hannun namijin da ba muharamina ba"
Murmushi ya sake yi yana karra kallon yarinyar a kasan zuciyarsa yana ayana' Tabas wannan ta yi, abana da yake faman na fitar da mace gata Allah ya bani sai hankalinsa ya kwonta, ka ji malan bama zata iya bari na tabata ba, a gaban idannuwana kuma ta ki police din cen ya tabata, wannan ita zata kasance uwar y'ayana, ta zamto a kilace a fadata, na juya abina son raina domin da ganni wannan irinsu ne basu da ummm basu da ummm, ni dama burina na zamto sarki a cikin gidana , idan mu ba sarakai bane a duniya ai dole mu mulki mace ko dan yayan bankin da muka malaka zata yi mana biyaya ne'
Mikewa ya yi bayan ya ce da ita yana zuwa, ya shiga dube dube a anguwar
Da kyar ya samu dalbejiya ya kama da kyar ya karyo reshenta ya fige ya dawo yana fatan Allah ya sa bata gudu ba duda da gangan ya ajiye wayarsa a gefenta yana tunanin a inocent face dinta ba zata saci wayarsa ba, haka kuma ba zata tashi ta bar wayar a nan ba
Ai kam murmushi ya saki a lokacin da ya ga tana nan zaune ya karaso a hankali yana dukawa ya mika mata icen irin na gentle man din nan ya kashe mata ido daya yana furta" Bismillah madame"
Murmushi ta kuma sakar masa ta amshi icen ta kama a hankali ta mike ta shiga dan dogarawa ta nufi motarsa
Sai da ya gyara mata mayafinta ya ajiye jakarta a gaban motar sannan ya zagaya ya shiga ya tada ya kama hanya
A lokacin da suka nufi wajen likita ya dubata suka fito ya tsaya a pharmacy ya siya mata magungunna sannan suka sake shiga motar yake tambayarta ina ne gidansu a lokacin ta shiga tunanin abinda zata iya fada masa amsa
A sanyaye ta ce" Me zai hanna na shiga adaidaita sahu na karasa gida ne? Malan Sudais sai wahala nake baka bayan ba kai ka bige ni ba?"
Sudais da irin nasa salo ya yi murmushi yana furta" Dama sai kai ka bige matarka zaka tayar da ita ne? Ai ko wa ya bige min matata zan tayar da abina ne"
Jama'a idan ciwo ne ke damun IBTISAM a kan maganar aure ku sake tabatar da cewa ciwon nan ba karami bane bata kuma tunanin idan har ciwon nan zai iya barinta wata rana ta sarara
Samun kanta ta yi da kokowa da tunaninta hadi da dantse lebenta ta rufe kanta a saman cinyarta irin ta ji matsananciyar kunyar nan bayan hanna kanta take da karfi da yaji tanaiwa kanta fada kamar haka' Kar ki zama daga gannin sarkin fawa sai miya ta yi zaki mana SHUWWAR?, Ki yiwa Allah kar ki tambayeshi yaushe zai turo magabatansa, ki yi hakuri ki tabatar idan da gaske yake sai ki masa maganar idan auren yake so a yi, idan kuwa shegantaka ta kawo shi ya karra gaba, SHUWWAR ba haka ake aure ba sha nawa Fauziya ke fada maki tana karra fada maki cewar ba kowani namiji ake rika a matsayin mijin da za'a aura ba, a cikin maza ko wani iri ne ya iya tausasawa a gaban mace idan ya zo neman aurenta, da zarar ya samu kuma yana iya mayar da rayuwarta tamkar ukubarta, sauke numfashi SHUWWAR sauke numfashinki, tauna kalamanki, tausasa muryarki, nuna masa bakya so, zaki iya, zaki iya SHUWWAR nuna masa bakya so wani irin aure daga haduwa? Fatatakeshi ki bude motar ki yi tafiyarki zai biyo ki ne yana magiya, oh yeah ke fa mace ce, kina da sarauta SHUWWAR, ke din sarauniya ce SHUWWAR maza maza yar albarka ja zarenki na mata murda kambunki na mace go, go SHUWWARIN NAHIDT DA ABA'
Dagowa ta yi a lokacin da ya cika da farin cikin irin kunyarta har ya budi baki yana fadin" Kunyar nan ba zata gyara ni ba SHUWWAR, ki sani a maganar neman aure babu irin haka, kar ki sako kunya a gaba ki cuce ni ki kuma cuci kanki, ki bani dama na gabatar da ke a gidanmu a nema min aurenki, idan hakan ya samu kin taimake ni, SHUWWAR ko dai ban maki ba? Ko dogo fari kyakyawa kike son aura ba ni baki ba? Ko dai kin fi son mai kyau kamar su sharukhan ba ni bahaushe mai muni ba?"
Maimakun ta dauki shawarar da ta gama yankewa cewar ta nuna ita mace ce mai aji, sai ta ji bakinta har da yar gagawar nan ya bude yana fadin" Wani irin bakai min ba kuma Sudais, wace mace ce zata ganka ta ce bata sonka?, Ni kam ka min sosaima......."
Tsit ta yi tana fifitar da idannuwanta lokaci daya kuma tana rufe bakinta da hannayenta kafin ta sada kanta tana ala wadai da dabi'u irin nata
A birkice ta so lalata masa fara'ar da ta kwonta a kan fuskarsa tana fadin" Sai dai ban san ko yayata zata aminta da kai a matsayin mijina ba"
Fara'ar dake saman fuskarsa ce ta fara gushewa lokaci daya kuma yana ayana 'yayarki? To ina iyayenki da furucin yayarki zai fara fitowa a matsayin wace zata iya hanna ki aurena?'
A bayane kuma sai ya ce" Ai da sauki idan dai ba su Aba bane suka ki hakan"
SHUWWAR ta juyo da duke duken kan da take yi tana kallonsa ta ce" Su Aban, ai sun rasu, ita kadai ce ta rage min, ita ce take da wannan damar"
Har ga Allah sai da wani irin tausayinta ya kama Sudais harma ya kasa boyewa a bayane ya yi ta yi masu adu'ar kwonciya hutawa da gafara a wajen Allah sannan ya nemi da ta kwatanta masa gidan nasu su karasa
Wannan karron ba ja ta kwatanta masan suka dauki hanya suka nufi gidansu
A takaice a ranar nan sai da ya jima sosai a kofar gidansu kafin yake tafia inda ta tsaya tana hangen motarsa har sai da ta bacewa ganninta kafin take sauke ajiyar zuciya ta juya da sauri ta zarro ky dinta tana budewa tana fatan Allah ya sa wannan din shine mijinta, wanda zai zauna da ita da zuciya daya
Zuciyarta fessss ta fada saman gadonta tana sauraron jiran kiran sallah daga Abanta, liman din anguwar, wanda shine ya siyar masu da gidan nan ciniki mai kama da kyauta kyauta a lokacin da suka bukaci siyan bayan mutane da yawa suka so yi masu bukulu ta yadda zai ki siyarwa, sai dai Allah ya yi shi din mutun ne dake tsaye a kan kafafuwansa mai aiwatar da dukan dabi'u da mu'amalarsa domin Allah ba dan tsoron wani ba
Sake yin shiru ta yi dan tana jira ta ji liman ya yi kira ta yi sallah sannan ta je ta yi jiransa ya fito ta fada masa ta samu wani mijin , domin shine mai daura mata aure, shine mai yi masu nasiha, shine mai yiwa mutanen anguwa nasiha kan su shafa masu lafia, shine mai jin kansu yana basu daraja irin ta kowasu y'aya masu yanci a duniya, shine ya sake kwadaita mata ladan aure da kaunar yin aure a zuciyarta domin ya kwatanta mata a bayane cewar rayuwar y'a mace ta yita a karkashin ikon mijin aurenta shine darajarta duniya da kiyama
_________________________________
Da mamakin ganninta a irin wannan lokacin bayan a barinsa da ita bayan ya bata sadakinta ne ya mata nasiha yake amsa gaisuwarta yana sake gyara zamansa a saman dardumarsa kafin ya ce" Aa, IBTISAM har kin fara fita ne a gidanki da wuri haka ?"
SHUWWAR ta sake sada kanta a sanyaye ta ce" Aba ya sake ni ne fa Elhajin"
A hankali ya ce" Bai dace ki zauna a nan yar kyakyawa ba bayan motar soja ce ta kade ki? Na so ki ba sojan cen wahala ki saka shi daukan ki da kai ki asibiti , ki langwabe ki saka shi daukan ki a hannunsa ba a cikin kujerar tuki ba, shima mu saka shi yin gumi kamar yadda yake son gannin ya wahalar da mu a duniya......ko kina son ce min bakya sha'awar ganninsa yana tafe yana share gumi a gaban goshinsa?"
Tunda ya dukan bata dago ta dube shi ba sai yanzu da ya gama karewa soja wulakanci
Da murmushin da ya subuce mata ta dube shi tana shirin yin wata maganar ya yi gagawar fadin" Wauh, masha Allah, ur splendid yar budurwa , kin ga I'm Sudais ke fa?, Na san sunnanki ba zai wuce Zahra'u ba domin kin hasken idannuna tunda na kyalo ki a wajen nan a zaune"
Kanta ta dan cire a kansa a kasan zuciyata tana ayana' Ba dai surutu ba shi wannan'
A bayane kuma sai ta furta" Am SHUWWAR "
" SHUWWAR, unik, magnifique, SHUWWAR, ko zaki taimaka min na samu na kaiki likita ya duba min kafarkin nan da kika dingiso da ita daga cen har zuwa nan?"
Watau ba zaku gane ba, a duniyar SHUWWAR tana matukar kaunar ta ga ana caring dinta, idan ta ga mutun ya bayana a gareta da wannan espri din, gaba daya tafia yake yi da imaninta, 'shin idanma ba maza ba akoy abinda ya kai ku bi maganar Allah ne a kan matayenku? Ku kula da mu, domin mu din halita ne masu rauni mana.....ama da yake kawunanku na daidai da jikinku sai kunna daga mana kai' ta samu kanta da ayanawa sannan ta wani shagwabe fuska irin an samu abinda ake so din nan ta mula kai a hankali ta ce" Ba zan iya tashi ba, kuma gashi bana kama hannun namijin da ba muharamina ba"
Murmushi ya sake yi yana karra kallon yarinyar a kasan zuciyarsa yana ayana' Tabas wannan ta yi, abana da yake faman na fitar da mace gata Allah ya bani sai hankalinsa ya kwonta, ka ji malan bama zata iya bari na tabata ba, a gaban idannuwana kuma ta ki police din cen ya tabata, wannan ita zata kasance uwar y'ayana, ta zamto a kilace a fadata, na juya abina son raina domin da ganni wannan irinsu ne basu da ummm basu da ummm, ni dama burina na zamto sarki a cikin gidana , idan mu ba sarakai bane a duniya ai dole mu mulki mace ko dan yayan bankin da muka malaka zata yi mana biyaya ne'
Mikewa ya yi bayan ya ce da ita yana zuwa, ya shiga dube dube a anguwar
Da kyar ya samu dalbejiya ya kama da kyar ya karyo reshenta ya fige ya dawo yana fatan Allah ya sa bata gudu ba duda da gangan ya ajiye wayarsa a gefenta yana tunanin a inocent face dinta ba zata saci wayarsa ba, haka kuma ba zata tashi ta bar wayar a nan ba
Ai kam murmushi ya saki a lokacin da ya ga tana nan zaune ya karaso a hankali yana dukawa ya mika mata icen irin na gentle man din nan ya kashe mata ido daya yana furta" Bismillah madame"
Murmushi ta kuma sakar masa ta amshi icen ta kama a hankali ta mike ta shiga dan dogarawa ta nufi motarsa
Sai da ya gyara mata mayafinta ya ajiye jakarta a gaban motar sannan ya zagaya ya shiga ya tada ya kama hanya
A lokacin da suka nufi wajen likita ya dubata suka fito ya tsaya a pharmacy ya siya mata magungunna sannan suka sake shiga motar yake tambayarta ina ne gidansu a lokacin ta shiga tunanin abinda zata iya fada masa amsa
A sanyaye ta ce" Me zai hanna na shiga adaidaita sahu na karasa gida ne? Malan Sudais sai wahala nake baka bayan ba kai ka bige ni ba?"
Sudais da irin nasa salo ya yi murmushi yana furta" Dama sai kai ka bige matarka zaka tayar da ita ne? Ai ko wa ya bige min matata zan tayar da abina ne"
Jama'a idan ciwo ne ke damun IBTISAM a kan maganar aure ku sake tabatar da cewa ciwon nan ba karami bane bata kuma tunanin idan har ciwon nan zai iya barinta wata rana ta sarara
Samun kanta ta yi da kokowa da tunaninta hadi da dantse lebenta ta rufe kanta a saman cinyarta irin ta ji matsananciyar kunyar nan bayan hanna kanta take da karfi da yaji tanaiwa kanta fada kamar haka' Kar ki zama daga gannin sarkin fawa sai miya ta yi zaki mana SHUWWAR?, Ki yiwa Allah kar ki tambayeshi yaushe zai turo magabatansa, ki yi hakuri ki tabatar idan da gaske yake sai ki masa maganar idan auren yake so a yi, idan kuwa shegantaka ta kawo shi ya karra gaba, SHUWWAR ba haka ake aure ba sha nawa Fauziya ke fada maki tana karra fada maki cewar ba kowani namiji ake rika a matsayin mijin da za'a aura ba, a cikin maza ko wani iri ne ya iya tausasawa a gaban mace idan ya zo neman aurenta, da zarar ya samu kuma yana iya mayar da rayuwarta tamkar ukubarta, sauke numfashi SHUWWAR sauke numfashinki, tauna kalamanki, tausasa muryarki, nuna masa bakya so, zaki iya, zaki iya SHUWWAR nuna masa bakya so wani irin aure daga haduwa? Fatatakeshi ki bude motar ki yi tafiyarki zai biyo ki ne yana magiya, oh yeah ke fa mace ce, kina da sarauta SHUWWAR, ke din sarauniya ce SHUWWAR maza maza yar albarka ja zarenki na mata murda kambunki na mace go, go SHUWWARIN NAHIDT DA ABA'
Dagowa ta yi a lokacin da ya cika da farin cikin irin kunyarta har ya budi baki yana fadin" Kunyar nan ba zata gyara ni ba SHUWWAR, ki sani a maganar neman aure babu irin haka, kar ki sako kunya a gaba ki cuce ni ki kuma cuci kanki, ki bani dama na gabatar da ke a gidanmu a nema min aurenki, idan hakan ya samu kin taimake ni, SHUWWAR ko dai ban maki ba? Ko dogo fari kyakyawa kike son aura ba ni baki ba? Ko dai kin fi son mai kyau kamar su sharukhan ba ni bahaushe mai muni ba?"
Maimakun ta dauki shawarar da ta gama yankewa cewar ta nuna ita mace ce mai aji, sai ta ji bakinta har da yar gagawar nan ya bude yana fadin" Wani irin bakai min ba kuma Sudais, wace mace ce zata ganka ta ce bata sonka?, Ni kam ka min sosaima......."
Tsit ta yi tana fifitar da idannuwanta lokaci daya kuma tana rufe bakinta da hannayenta kafin ta sada kanta tana ala wadai da dabi'u irin nata
A birkice ta so lalata masa fara'ar da ta kwonta a kan fuskarsa tana fadin" Sai dai ban san ko yayata zata aminta da kai a matsayin mijina ba"
Fara'ar dake saman fuskarsa ce ta fara gushewa lokaci daya kuma yana ayana 'yayarki? To ina iyayenki da furucin yayarki zai fara fitowa a matsayin wace zata iya hanna ki aurena?'
A bayane kuma sai ya ce" Ai da sauki idan dai ba su Aba bane suka ki hakan"
SHUWWAR ta juyo da duke duken kan da take yi tana kallonsa ta ce" Su Aban, ai sun rasu, ita kadai ce ta rage min, ita ce take da wannan damar"
Har ga Allah sai da wani irin tausayinta ya kama Sudais harma ya kasa boyewa a bayane ya yi ta yi masu adu'ar kwonciya hutawa da gafara a wajen Allah sannan ya nemi da ta kwatanta masa gidan nasu su karasa
Wannan karron ba ja ta kwatanta masan suka dauki hanya suka nufi gidansu
A takaice a ranar nan sai da ya jima sosai a kofar gidansu kafin yake tafia inda ta tsaya tana hangen motarsa har sai da ta bacewa ganninta kafin take sauke ajiyar zuciya ta juya da sauri ta zarro ky dinta tana budewa tana fatan Allah ya sa wannan din shine mijinta, wanda zai zauna da ita da zuciya daya
Zuciyarta fessss ta fada saman gadonta tana sauraron jiran kiran sallah daga Abanta, liman din anguwar, wanda shine ya siyar masu da gidan nan ciniki mai kama da kyauta kyauta a lokacin da suka bukaci siyan bayan mutane da yawa suka so yi masu bukulu ta yadda zai ki siyarwa, sai dai Allah ya yi shi din mutun ne dake tsaye a kan kafafuwansa mai aiwatar da dukan dabi'u da mu'amalarsa domin Allah ba dan tsoron wani ba
Sake yin shiru ta yi dan tana jira ta ji liman ya yi kira ta yi sallah sannan ta je ta yi jiransa ya fito ta fada masa ta samu wani mijin , domin shine mai daura mata aure, shine mai yi masu nasiha, shine mai yiwa mutanen anguwa nasiha kan su shafa masu lafia, shine mai jin kansu yana basu daraja irin ta kowasu y'aya masu yanci a duniya, shine ya sake kwadaita mata ladan aure da kaunar yin aure a zuciyarta domin ya kwatanta mata a bayane cewar rayuwar y'a mace ta yita a karkashin ikon mijin aurenta shine darajarta duniya da kiyama
_________________________________
Da mamakin ganninta a irin wannan lokacin bayan a barinsa da ita bayan ya bata sadakinta ne ya mata nasiha yake amsa gaisuwarta yana sake gyara zamansa a saman dardumarsa kafin ya ce" Aa, IBTISAM har kin fara fita ne a gidanki da wuri haka ?"
SHUWWAR ta sake sada kanta a sanyaye ta ce" Aba ya sake ni ne fa Elhajin"