← Book details Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 100 OF 138

Sashe 100

Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Murmushi ya masu yana girgiza kansa ya ce" ba maganar fushi, dama na yarda na amsa dan a lokacin shekarunsa basu kai daukan wasu lalurorin ba, ya kuma nuna tsoroma yake ace shine da makakar dukiyar nan, aman a yanzun shekarunsa sun kawo wajen da ya dace ya zama jajirtace, Maman Umi kika ce aiki na ajiye? Dama ai inaga kudin gwamnati kawai nake ci, ina aikin? Kulun ina gida ina nishi kuna hade ni, ku kun san na tsufa da aikin nan , sannan maganar da zan fada maku kun ga rabona da aikata maku Wani anfani na gidan nan da aljihuna har naa manta, cinmu, shanmu, wutar lantarkinmu, komai shine a tsaye a kai, kun ga kangon gidan ne kawai na samu na gina aman shine a tsaye a kanmu, daga yau shikenan sai ya shigo a matsayinsa na d'ana ya kawo wanda yake so a lokacin da yake so ba tare da na fuskanci wata rigima ba, kumu yi masa adu'ar fatan alkhairi kun ji? "
Ya juya wajen su Malan dake dubansa gaba daynsu da su Aba ya ce" Ku saka min a adu'a dan Allah"
Sannan ya salami gaba daya y'ayansa na cikinsa da kuma su SHUWWA wa'inda yawanci da murna da tsale suka bar falon domin su a wajensu daya ne sun san ko abansu ko yayansu yake dauke da matsayin du daya ne, wasunsu kuwa kumar zasu saka kuka da ihu , chok din abin ya dake su sosai sun cika da al'ajabin abin nan har cikin kwakwaluwarsu , sai dai rabonsu jin haushin ne dan sun san ba zai taba yiwuwa su bayanar ba, ciki kuwa harma Uma wace aurensu bai fi kwana goma sha daya ba domin ranar da Father ya saka matsowa take yi sosai duda mamanta ita bata shirin komai, aman shi ranar da ya saka tana matsowa da kamar wuya kuma ya kasa aiwatar da abinda ya yi niya, yanzun shikenan ba uba ba mijinta a masu dauke da wannan daraja? Ta tabata abinda mamansu ta yi ne ya saka Father aikata wannan abin, shikennan mamansu ta jaza masu , su shuwwa kam sun so tarewa bangaren Mama, sai dai Nahidht ta nuna ko daya maza SHUWWA ta je ta yi jiran mijinta, idan har ya bata dama su yi magana a kan halin da yake ciki, ta kamanta sanyaya masa zuciyarsa ko yayane
Har ta so ta yi gardama da nata dalilin suka ki bata damar hakan

Jiki a mace ya shigo bangarensa
Dadadan kanshin turaren wutar da yanzu baya rabo da sashinsa ne ke tashi, haka kuma idannuwansa suka sauka a saman wannan kyakyawar budurwa da bata shayinsa, bata kuma jin tsoronsa tanaa tsaye da turaran wutar ga dukan alamu daga dakin barcinsa ta fito da shi

A hankali yake binta da kallo har ta ajiye kafin ta juyo inda yake tsayen nan ta zuba masa idon itama tana tunanin shin tsayuwar nan tasa mai kama da cogiya me yake so ne?, Wai me yake so a cen cikin zuciyarsa ne?

A hankali ta karasa gabansa kadan ta tsaya, ta sauke dubanta a saman galolin dake jikinsa, da irin girman kirjinsa kafin ta dauki hannunta a hankali ta dora saman galolin ta dan shafa sai kuma ta zubawa fuskarsa ido, a hankali ta kuma nufar fuskar tasa da hannun nata dan ta shafa sajen fuskar , aman sai ya dan kauce fuskar tasa kadan Yana lumshe idannuwansa hadi da fatan samun kwarin gwuiwar kin barinta aikata haka, domin zuciyarsa a karairaye take sosai baya tunanin idan ta bashi dama ba zai iya kasa fin karfin zuciyarsa a kanta ba yau
Dan murmushi ta sauke ta sake kallon fuskar tasa da ya kawar a hankali sosai ta furta" Welcm *CHIEF OF ARMY*"

juyowa ya yi saman dan bakin nata da ta furta CHIEF OF ARMY din, wanda ya ji shi daban da furucin sauran, domin nata kamar sai da aka saka shi a studio aka tace shi sosai kafin a ciro shi
A hankali ya dan saki ajiyar zuciya yana kallon fuskarta, sai kuma ya gaa ta juya zata yi tafiyarta , domin a tunabinsa tafiyarta ne zata yi

Da sauri ya saka hannunsa yana sakin abinda ke hannun nasa ya damko nata hannun sannan ya yi saurin janyota ta haka ya hadeta da jikinsa ta bayanta
A hankali ya dora habarsa a saman gashin kanta mai launin baki sannan ya ringa tafiya da ita a jikinsa har ya kai saman kujera ya zauna yana dorata a saman cinyarsa ya rungume bayanta sanann ya yi shiru
Da farko tsorata ta yi sosai, daga baya kuma sai ta lumshe idannuwanta tana jinsa a jikinta irin rungumar da ya yiwa bayanta irin sosai din nan ne

Muryarsa cen ciki sosai ya iya furta kalamai kamar haka yana sake nanukarta yana murza sajensa a doron wuyanta" *TSORO NAKE JIHHHHHHH, YINWA NAKE JIHHHHHHH, ISHRIRWA NAKE JIHHHHHHHHHHHH*"💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
‍💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥💔❤‍🔥

*The Hero writer*

*SAJIDA*

_Bismillahir rahamanir rahim_

PAGE:. 5️⃣9️⃣

*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*

*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*

*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*

*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*

1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*

*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*

*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*

Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.

Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.

Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618

Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din

Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰

A hankali ya sake dago jajayen idannuwansa ya dora a saman lebenta da take cicijewa tana tunanin me ya dace ta bashi amsa ne?

A hankali ya dora kansa a saman kirjinta ya lumshe idannuwansa yana shakar kamshin dake wajen
Wani irin abu ya sake tuko shi mai rawa da bari ya dake yin sama sama da shi ya nemi maka shi a kasa a zaunen nan da yake
Ba zaku gane bane, daba ce a kule a jikinsa mai neman hanyar da zata bale ta yi yawo tun karfinta, tareta yake yi tunda ya n tana iya mikewa harma ta nemi abinci a jikin jinsin da ba irin nasa ba, kakau yake yi mata yana sake daureta tam da dukan karfinsa, sai gata tunda ya hadu da wannan yarinyar karama, yar ficiciya, mai halaya irin na mahaukata, mai aljannu, take sake hauda farashin lafiyar jikinsa, ya sani halalinsa ne sai dai gaba daya idan ya tuna mazan da ta aura daya na bin daya kowane yana zuwa wajen nan dole ya ji zuciyarsa na kuna da tunanin a kan me? Me yasa ta ringa gagawa a rayuwarta ne? Me yasa bata kasance mai hakuri bane? Ya salam abin nan ma ci masa tuwo a kwarya, yana hargitsa tunaninsa da zaman lafiyarsa sosai , shi yasa ya gwamace nesa da ita fiye da kasancewa haka da ita, aman a irin ranar nan da zuciyarsa ta babale ta rikice ta haukace da irin umarnin da mahaifiyarsa ta bashi na ya amshi dukiyarsa ya ba wanda yake so ya kula da abinsa ya bar mijinta ya huta hakannan, sannan ta bashi umarnin ya kama aikin da ak damka masa da hannu bibiyu ta yafe masa duniya da kiyama, sanadiyar haka kishiyarta ta yanke jiki ta fadi sumamamiya shi kuma ya fice a dakin ido rufe ya nufo bangaren mamansa yana nemanta, gannin bai sameta ba da sasarfa ya nufo bangarensa ya bude dan nemanta, sai gatan kuwa a gabansa tana turara muhalinsa baban bukatarsa ya samu dan moment da ita, ta rike shi a jikinta ko yayane, ta bashi abincin nan da yake so sannan ta shayar da shi da ruwan nan a bakinsa, ya zuka ya masa shan da sai ya kusan karar da shi kaf din ya jima da kishirwar nan a makoshinsa

A hankali ya talabo kumatunta ya rike sosai a hannunsa kafin ya sake matse kisancin da ya raba fuskarsa da tata sannan ya rike da kyau ya shiga shakar numfashin da take furzowa daga hancinta da bakinta har ya hade lebenta da nasa
Da mugun saurin balaki ta cire bakinta tana zazaro ido da sake kura masa ido da son gane shi din ne kuwa? Me yake damunsa ne yau?, harma ta saka hannunta da dan sauri ta dauke nasa dake saman rigarta ta gaba dardar abinsa hankali kwonce tana ture hannun nasa a hankali ta ce" Dan Allah ka bari....." Sai kuma ta juya da niyar sauka a samansa dan gaba daya yau wani iri ya zame mata
Chapter 100 · 0% Book details