Sashe 82
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Watau abu ne da zai sameka da baya yi maka shawara, hakan ya sa gaba daya du irin karfi da irin yadda bawan Allahn nan ya iya rike jikinsa dan kare kansa fadawa ko menene sai gashi ya yi tangal tangal ya hade bayansa da jikin garu da karfin da ya saka shi sauke ajiyar zuciya yana sake zarro idannuwansa da zuba mata ido yana kallonta
Kukan da take yi shine abinda ya fi hargitsa dukkan wani kuzarinsa, da dukkan wani tunani nasa
A jikinta ko pant babu bale a kai ga maganar bra, ta gama tube dukan wani abinda zai iya tarewa ne zata shiga wanka ya shigo, kuma a halin da take ciki burinta a rarasheta ba a karra firgitata ba, sai gashi ya mata ihun nan da ta ji zata haukace gaba Daya
A hankali ya kai hannunsa bayanta dan ya cireta a jikinsa jama'a rasululahi sallalahu alaihi wa salam yarinyar nan da bata da hankali?, Ya salam, ya salam yaya zata halaka shi bayan babu laifin da ya yi mata? Meye haka? Menene wannan take yi bayan shi tambaya kawai ya mata dan ya ga ai dai idan iyayen nata ne gasu sun bayana menene kuma ya hadata yiwa wancen katon magana da shagwaba me dinta ne? Shine zata auka masa??????
Jama'a ku raba😂😂😂💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 4️⃣6️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
*Aunty ni so nake na yi kiba, nima na ringa juyi ina yada hannu😂, Uhum kanwata kennan ba zaki kasheni da dariya ba, a gaskiya ni dan radin kaina ba zan yi sha'awar na yi kiba ba, kin ga motsawa nake yi sosai dan na zube, domin ita kiba bata da wani dadi, idanma ta yi yawa shikenan ke da kanki kin kashe kanki ne, idan dan mai gidan ne zaki zame masa kaya ne, komai sai ya yi......., Idan dan kawayenki ne zaki dawo abar tausayi domin ko kaya ba zaki saka ki ji dadi yadda kike so ba, sai idan kibar nan ta zame maki dole watau kin yi kin yi aman ina kin yita, to irin wannan zan iya cewa dole ce, ki yi kokari kar ki zaune ki koyi motsawa da dukan karfinki ta yadda kibarki ba zata hanna ki komai ba,aman kin ga? Yin kibar nan ko ga lafiyarki bata da wani kyai, domin shekaru na dan karuwa kin bani kennan, Allah ya daidaita mana yannayin jikinmu....., Aman kuma idan muguwar ramar nan ce ki dan gwada wannan, in sha Allah zaki ga cenji a kwana bakwai ........ Madara ta ruwa ki zuba kopi daya, ki fasa kwai ki yi anfani da yelow din dake cikinsa ki saka cikin madarar ki dan juya sai sun hade jikinsu sai ki zuba cokali daya na zuma ki motsa, ki sha kofi daya kafin ki kwonta barci, daga kin farka ki sha kofi daya, sati daya ki gani idan baki yi jiki ba to gaskiya ki yi hakuri😂*
Hannunsa ya kai kusa da kafadarta da niyar cirota daga jikinsa, a hankali ya dora hannun nasa ya dan nemi janyeta daga jikin nasa, sai dai kamar cingan maimakun ta bambaru daga jikin nasa sai ta kara shigewa tana girgiza kanta da muryar kuka sannan shakakiyar murya ta ce" Abanah ne, ka ga tunda muka zo anguwarsu yake tsaye a kan rayuwarmu, yana mana nasiha sannan shine madaurin aurena, wani abin ne ya same shi shima??????"
Fahimtar da ya yi cewar ta fa shiga hali na kidima ne ya saka shi dan sauke ajiyar zuciya a hankali ya ce" Ur nude"
Da rarume rarumen ta dan dakata, a hankali ta sake maimaita abinda ya fada a cen kasan zuciyarta
Da sauri ta rintse idannuwanta, gabanta ya fadi, tsoro da kunya da mamaki suka cikata, mene? Yana nufin ba komai a jikinta?
Sai a yanzu ta tuna tawul din da ta rike a hannayenta bata rigai ta daura shi a kirjin nata ba, kennan faduwa ya yi? Aman yaya aka yi bata ji sanyi na dukan jikinta ba? Shin ya salam, ya salam, sai kuma ta yi gagawar dago kanta daga jikinsa sukai ido hudu da idannuwansa da ta kasa tantance jan bacin ran da ta saba ganninsa da su ne ko na menene?
Da karfi ta dan saka ihu kadan ta cika gaban rigarsa da gudu ta yi bayi a haka din domin bata tunanin zata iya kuma daukan tawul din da ya fadi, kafin ta dauka gani take yi dukkan wani asirin jikinta ya idasa bayana kennan, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, yau itace tube zigidir a gaban namiji harma a jikinsa? Ai wayewarta bata kai cen ba, babu namijin da ya taba gannin jikinta haka a bude a bayane, babu shi
Da ido ya raka ukunta dake sama sunna kasa har ta bacewa ganninsa kafin ya maido dubansa a hankali a kan bed din Mama
A hankali ya iya daga kafarsa ya cirata ya koma bakin bed din ya zauna yana hadiye wani abu a wuyansa ya kawo hannunsa ya dafe gaban goshinsa a hankali ya furta" Mahaukaciya ce, ya salam bata da hankali yarinyar nan ko daya"
Gaba daya gannin al'amarinsa na sake hauhawa ya saka shi mikewa da dan hanzari ya fito yana rufo mata dakin sanan ya shiga bin falon da kallo dan sake tabatar da abinda ya gani a shigowarsa shin ana nan ko an fita? Dan idan ana nan ba zai barta da su ba, babu abinda ba zai iya faruwa ba duba da su sun dage a kan son gannin bayansa, ita kuma a irin wannan lokacin ya kula ta samu tabuwar hankali
Sai da ya gama duba ko'ina kafin ya rufe ya fice da ky din falon ya nufo bangarensa dan shima yana so ya cenza kayansa
Ta jima a dakin nata sai da ta gama shiryawa cikin bak'ar abaya da nikaf dinta a hannunta, da kyar ta iya fitowa daga fakin dan wata irin kunya da tunanin yaya zasu iya hada ido da shi ya hannata fitowa kanta tsaye har sai da ta ga lokaci na karra tafiya gashi ko karri basu yi ba sannan ta iya fitowa daga dakin nata
Tunda ta fito kanta sade ta nufi wajen table din da aka jera abinci
A hankali taa ringa bubudewa tana dubawa, har sai da ta gama gannin wanda zata tafi da shi sannan ta shiga warewa gefe tana dan satar kallonsa
Gannin tamkar bai san da ita a wajen ba ya sakata sauke ajiyar zuciya ta dan saki karinta harma ya ware plat ta zuba masa abincin ta dauki ruwa ta dora ta karasa ta ajiye masa ta mike ta yi cikin kicin din dan dauko abinda zata zuba abincin
Da ido ya rakata har ta bacewa ganninsa kafin ya maido idannuwan nasa kan abincin
A hankali ya samu kansa da jin mararin cin abincin domin ba yinwar bace baya ji dama, hakan ya sa ya dauka ya shiga dan ci yana kuma hankalce da shige da fitarta da irin kayan da ta jibgo tamkar wace zata kaura asibitin ko a tunaninta zasu barta ta kwana a cen ne?
Bakinsa ya tabe bai ce komai ba, ya dai kula tun dazu bata kuma kallon fuskarsa ba, bayan ita din ba kunya ce da ita ba, bale jikin nata yau aka fara ganninsa ne ba komai a jiki da zata ringa masa wani iya yi? Dadin abin shima kamar yadda ya rike kansa shekara da shekaru a gaskiya ba zai yarda yar hannu ta bude shi a ledarshi ba, gaskiya sai sabuwa.....a kai kasuwa baya so!
Bayan ta gama daga inda take tsaye a kusan table tana hangensa dan bai gama cin abincin ba ta afka a duniyar tunani, shin a ina ya gansu?, Yaya aka yi ya gane sunne? Ya sanmu ne? Dama yana iya gannin mutun ya taimaka masa?, Dama soja na taimako ko menene ? , Tana ta tunani da sakar zuci har ya gama ya mike ya fita, kafin ta gane ta tabe bakinta ta fita ta kirawo masu aikin Maman sauka dauko mata kayan sannan suka fito ta rufe bangaren tanaa sakawa a yar jakarta sukai ido hudu da matar da aka yi dambe da ita jiya a matsayin matarsa
A hankali ta cire dubanta a kanta tana maidawa bakin hanyar da zata bi ta yi gaba, abinda ya tsaye mata a rai irin abinda ta ji a kan matar wanda ta rasa gane me ta yi mata ita kuma da ta ji haushinta haka?, Sai dai ta ajiye hakan a irin kallon wawancin da matar ke yi mata, dama ita ta tsani irin kallon nan sosai, dan bata ga anfanibsa ba gaskiya, kallo kamar na mahaukata a tsareka da ido har a saka ka fadi?
Kukan da take yi shine abinda ya fi hargitsa dukkan wani kuzarinsa, da dukkan wani tunani nasa
A jikinta ko pant babu bale a kai ga maganar bra, ta gama tube dukan wani abinda zai iya tarewa ne zata shiga wanka ya shigo, kuma a halin da take ciki burinta a rarasheta ba a karra firgitata ba, sai gashi ya mata ihun nan da ta ji zata haukace gaba Daya
A hankali ya kai hannunsa bayanta dan ya cireta a jikinsa jama'a rasululahi sallalahu alaihi wa salam yarinyar nan da bata da hankali?, Ya salam, ya salam yaya zata halaka shi bayan babu laifin da ya yi mata? Meye haka? Menene wannan take yi bayan shi tambaya kawai ya mata dan ya ga ai dai idan iyayen nata ne gasu sun bayana menene kuma ya hadata yiwa wancen katon magana da shagwaba me dinta ne? Shine zata auka masa??????
Jama'a ku raba😂😂😂💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 4️⃣6️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
*Aunty ni so nake na yi kiba, nima na ringa juyi ina yada hannu😂, Uhum kanwata kennan ba zaki kasheni da dariya ba, a gaskiya ni dan radin kaina ba zan yi sha'awar na yi kiba ba, kin ga motsawa nake yi sosai dan na zube, domin ita kiba bata da wani dadi, idanma ta yi yawa shikenan ke da kanki kin kashe kanki ne, idan dan mai gidan ne zaki zame masa kaya ne, komai sai ya yi......., Idan dan kawayenki ne zaki dawo abar tausayi domin ko kaya ba zaki saka ki ji dadi yadda kike so ba, sai idan kibar nan ta zame maki dole watau kin yi kin yi aman ina kin yita, to irin wannan zan iya cewa dole ce, ki yi kokari kar ki zaune ki koyi motsawa da dukan karfinki ta yadda kibarki ba zata hanna ki komai ba,aman kin ga? Yin kibar nan ko ga lafiyarki bata da wani kyai, domin shekaru na dan karuwa kin bani kennan, Allah ya daidaita mana yannayin jikinmu....., Aman kuma idan muguwar ramar nan ce ki dan gwada wannan, in sha Allah zaki ga cenji a kwana bakwai ........ Madara ta ruwa ki zuba kopi daya, ki fasa kwai ki yi anfani da yelow din dake cikinsa ki saka cikin madarar ki dan juya sai sun hade jikinsu sai ki zuba cokali daya na zuma ki motsa, ki sha kofi daya kafin ki kwonta barci, daga kin farka ki sha kofi daya, sati daya ki gani idan baki yi jiki ba to gaskiya ki yi hakuri😂*
Hannunsa ya kai kusa da kafadarta da niyar cirota daga jikinsa, a hankali ya dora hannun nasa ya dan nemi janyeta daga jikin nasa, sai dai kamar cingan maimakun ta bambaru daga jikin nasa sai ta kara shigewa tana girgiza kanta da muryar kuka sannan shakakiyar murya ta ce" Abanah ne, ka ga tunda muka zo anguwarsu yake tsaye a kan rayuwarmu, yana mana nasiha sannan shine madaurin aurena, wani abin ne ya same shi shima??????"
Fahimtar da ya yi cewar ta fa shiga hali na kidima ne ya saka shi dan sauke ajiyar zuciya a hankali ya ce" Ur nude"
Da rarume rarumen ta dan dakata, a hankali ta sake maimaita abinda ya fada a cen kasan zuciyarta
Da sauri ta rintse idannuwanta, gabanta ya fadi, tsoro da kunya da mamaki suka cikata, mene? Yana nufin ba komai a jikinta?
Sai a yanzu ta tuna tawul din da ta rike a hannayenta bata rigai ta daura shi a kirjin nata ba, kennan faduwa ya yi? Aman yaya aka yi bata ji sanyi na dukan jikinta ba? Shin ya salam, ya salam, sai kuma ta yi gagawar dago kanta daga jikinsa sukai ido hudu da idannuwansa da ta kasa tantance jan bacin ran da ta saba ganninsa da su ne ko na menene?
Da karfi ta dan saka ihu kadan ta cika gaban rigarsa da gudu ta yi bayi a haka din domin bata tunanin zata iya kuma daukan tawul din da ya fadi, kafin ta dauka gani take yi dukkan wani asirin jikinta ya idasa bayana kennan, Innalilahi wa inna ilaihi raj'une, yau itace tube zigidir a gaban namiji harma a jikinsa? Ai wayewarta bata kai cen ba, babu namijin da ya taba gannin jikinta haka a bude a bayane, babu shi
Da ido ya raka ukunta dake sama sunna kasa har ta bacewa ganninsa kafin ya maido dubansa a hankali a kan bed din Mama
A hankali ya iya daga kafarsa ya cirata ya koma bakin bed din ya zauna yana hadiye wani abu a wuyansa ya kawo hannunsa ya dafe gaban goshinsa a hankali ya furta" Mahaukaciya ce, ya salam bata da hankali yarinyar nan ko daya"
Gaba daya gannin al'amarinsa na sake hauhawa ya saka shi mikewa da dan hanzari ya fito yana rufo mata dakin sanan ya shiga bin falon da kallo dan sake tabatar da abinda ya gani a shigowarsa shin ana nan ko an fita? Dan idan ana nan ba zai barta da su ba, babu abinda ba zai iya faruwa ba duba da su sun dage a kan son gannin bayansa, ita kuma a irin wannan lokacin ya kula ta samu tabuwar hankali
Sai da ya gama duba ko'ina kafin ya rufe ya fice da ky din falon ya nufo bangarensa dan shima yana so ya cenza kayansa
Ta jima a dakin nata sai da ta gama shiryawa cikin bak'ar abaya da nikaf dinta a hannunta, da kyar ta iya fitowa daga fakin dan wata irin kunya da tunanin yaya zasu iya hada ido da shi ya hannata fitowa kanta tsaye har sai da ta ga lokaci na karra tafiya gashi ko karri basu yi ba sannan ta iya fitowa daga dakin nata
Tunda ta fito kanta sade ta nufi wajen table din da aka jera abinci
A hankali taa ringa bubudewa tana dubawa, har sai da ta gama gannin wanda zata tafi da shi sannan ta shiga warewa gefe tana dan satar kallonsa
Gannin tamkar bai san da ita a wajen ba ya sakata sauke ajiyar zuciya ta dan saki karinta harma ya ware plat ta zuba masa abincin ta dauki ruwa ta dora ta karasa ta ajiye masa ta mike ta yi cikin kicin din dan dauko abinda zata zuba abincin
Da ido ya rakata har ta bacewa ganninsa kafin ya maido idannuwan nasa kan abincin
A hankali ya samu kansa da jin mararin cin abincin domin ba yinwar bace baya ji dama, hakan ya sa ya dauka ya shiga dan ci yana kuma hankalce da shige da fitarta da irin kayan da ta jibgo tamkar wace zata kaura asibitin ko a tunaninta zasu barta ta kwana a cen ne?
Bakinsa ya tabe bai ce komai ba, ya dai kula tun dazu bata kuma kallon fuskarsa ba, bayan ita din ba kunya ce da ita ba, bale jikin nata yau aka fara ganninsa ne ba komai a jiki da zata ringa masa wani iya yi? Dadin abin shima kamar yadda ya rike kansa shekara da shekaru a gaskiya ba zai yarda yar hannu ta bude shi a ledarshi ba, gaskiya sai sabuwa.....a kai kasuwa baya so!
Bayan ta gama daga inda take tsaye a kusan table tana hangensa dan bai gama cin abincin ba ta afka a duniyar tunani, shin a ina ya gansu?, Yaya aka yi ya gane sunne? Ya sanmu ne? Dama yana iya gannin mutun ya taimaka masa?, Dama soja na taimako ko menene ? , Tana ta tunani da sakar zuci har ya gama ya mike ya fita, kafin ta gane ta tabe bakinta ta fita ta kirawo masu aikin Maman sauka dauko mata kayan sannan suka fito ta rufe bangaren tanaa sakawa a yar jakarta sukai ido hudu da matar da aka yi dambe da ita jiya a matsayin matarsa
A hankali ta cire dubanta a kanta tana maidawa bakin hanyar da zata bi ta yi gaba, abinda ya tsaye mata a rai irin abinda ta ji a kan matar wanda ta rasa gane me ta yi mata ita kuma da ta ji haushinta haka?, Sai dai ta ajiye hakan a irin kallon wawancin da matar ke yi mata, dama ita ta tsani irin kallon nan sosai, dan bata ga anfanibsa ba gaskiya, kallo kamar na mahaukata a tsareka da ido har a saka ka fadi?