Sashe 74
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mamaki ne ya kama shi, wai yanzun tana nufin kasuwa ce suka je da kansu hada kaya? Kayan da tana iya sakawa a hada mata in daaga wata kasa take so duda ya san a garinsu sunna da kaya na kece raini wanda ko yar waye zata iya anfani da shi, masu kyau masu tsada iya kudinka iya shagalinka, aman ai ba sai sun fita da kansu ba, dan tunani ya shiga yi na ita kuma wannan marar jin maganar me ta saka kafin ta fitan?
Kansa ya girgiza ya ce" Mahmahna, dama so nake ki saka a sayo min kaya na maza haka datijo da kuma na mata datijuwa masu laushi zan turo a amsa, tunda kunna kasuwar ku siya"
Mama ta amsa shi ta kashe wayarta ta ci gaba da kallon yan matan tana murmushi da farin cikin yadda bayan ta masu gargadin su saki jiki da iya bata son yadda suke wani yin shiru da zarar sun ganta ta tirsasa su zabar kayan da kansu hakan ya sa suka fara sakin jiki da ita, tana gannin irin yadda suka san kan kaya hakan ua sakata tunanin son sannin su wanene su, aman kuma ta barawa ranta har ko zuwa gobe haka dan ba zata bari a jima sosai bata tambayesu ba kar ya daga bai yi shawara ya tafi da su ba
Karar shigowar message wayarta ya sakata budawa tana dubawa, domin a shagon nan da suke na Elhaji Mustapha mai naira ne, mutumen CHIEF OF ARMY ne, tunda suka zo komai yake tsaye da kansa da yarensa zagaye da su, du abinda tace sunna so da kansa yake bada damar a zo da abin idan ta ce da yawa sosai suke so sai ya shiga gaba a je da su , watau yana tsaye kan motsinsu da dukan bukatunsu a cikin kasuwar
*Mamahnah idan zata sayi abayoyin nan plz ba damamu ba, ba kuma masu botira ba*
Mesage din da ta karanta kennan daga number son dinta
A hankali ta dago dubanta ta sauke kan IBTISAM dake gwada wani takalmi mai ruwan orange a kafarta tana kyakyatawa NAHIDT dariya wace ta saka wani tana kai kawo tana fadin yaya ta ganta a gaban Malan
Samun kanta ta yi da sakin wadatacen murmushi tana ayana abubuwa a kasan zuciyarta, ciki harda tunanin kennan ba maza ke birge shi ba? Kennan zata ga irin ranar nan itama? To Allah ta tuba ai sai inda karfinta ya kare a kyautatawa yarinyar nan, hakan ya sa ta mike ta yi wahen Elhajin ta fada masa kayan barci na yan matan take so masu yawan gaske, ta sanar masa a hada masu kaya masu sunnan kaya, sanann ta bada sakon MUHAY din na kayan datijai da yace yana so a siyo masa ta tabata zai yi talafi ne , nan ta shiga zabar lesuka a layin VIP lesh
Sun yi yama sosai a cikin kasuwa , sun kuma loda kayan a bayan mota Elhaji Mustapha ya ce za'a kai gidan, sun sayi jerin akwatuna masu masifar kyau wa'inda suka ruda yan matan sosai kafin suke shigewa motarsu a jasu da sojawan dake biye da su suka dauki hanyar wajen aikinsa domin ta tambaya an ce mata yana cen
Nahidt ta cenza harshe zuwa yaren buzanci ta ce" Ibtin Abanta kayan nan har mu mutu ba zamu sanye su duka ba, ni kam abin nan ya tsayar da dukan wani tunanina, ashe alkhairi ke kiranmu da ya bayar da kayanmu"
IBTISAM ta dubeta ta ce" wai meye zaki kama ce min IBTISAM bayan kin san bana son sunnan, kuma ki daina cenza harshe a gaban mutanen da basu iya yarenki ba, ba kyau kin sani sarai, kuma mamansa ce fa kar ta yi tunanin muna yi da ita ne NAHIDT "
NAHIDT ta gyada kanta da hausa ta ce" Santin kayan ne sun kasa barina, Mama Allah ya kara budi duniya da kiyama"
Mama ta yi murmushi still tana kallon yan matan da fasara komai idan suka yi a zuciyarta, Buzanci yarenta ne na mahaifiya, ta iya yaren tamkar yadda ta iya yaren Hausa domin a lokacin yar uwar mahaifiyarta ke daukanta ta tafi da ita domin itace bata da kiywa koda sunna jarirai, ga yar uwarta da kuka kamar me, wannan ya sa ake daukar mata dayar a taimaka mata dan ta samu sasaucin aikace aikacenta ga aikin gwamnati, hakan ya sa ita ta iya buzanci sosai.....aman kuma bata koyawa MUHAY ba, asalima yaren na yi mata missing a harshenta dan bata da wanda zasu zabta da shi da yaren a kusa kusan nan,
Murmushi ta sake yi tana kallon baban yaron MUHAY, watau yaron amanarsa na hannun damarsa da ya zo yana gaishe su bayan an bude masu motar
Da mutunci da mutuntawa ta amsa shi sannan ta bashi umarnin sauke kayan dake wajen sojawan motar baya
Ana saukewa suka yi tafiyarsu basu shiga ba, domin dama ai kayan suka kawo, ba shiga suka zo yi ba............
🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 4️⃣1️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Ba shi ya bar wajen aikin nan ba sai da dare, harta abinci a nan ya ci , sai da ya gamsu da kular da suke samu , da karin ruwan da aka jona masu saboda yinwa, da result din gwaje gwajensu, da treatment din da aka shiga yi masu na rashin lafiyar da aka gani tare da su, ya ajiye masu tsaro a kofarsu, sannan ya tafi da niyar sai da safe in sha Allah zai dawo
Tun kayan da ya kwana da su ne a jikinsa , hakan ya sa babar bukatarsa ya yi wanka ya cenza, duda son da yake ya je ya ga da abinda ta je kasuwa , idan har wannan abayar tata ce sai ya bala mata kai, dan ya kula sam bata gane yarensa, aman kuma yana so ya cire datin jikinsa sosai
Ya jima yana kula da tsaftar jikinsa har ya yi ya gama, ya saka jalabiya a saman gajeran wandonsa sannam ya fito dan ya budewa wanda ya buga masa tun shigowarsa
Yana budewa ya juya ya koma saman kujera ya zauna yana kallonta
Ta sha ado na gani na fada masha Allah
Ba laifi yarinyar kyakyawace sannan ta iya kwaliya dan kuwa ta iya bata lokaci tana tsara kwaliyarta abinta
Ajiye abinda ta shigo da shi ta yi saman table a gabansa, sanann ta duka har kasa gabanta na faduwa ta gaishe shi da tsoron abinda ke iya zuwa ya dawo
Idannuwansa ya dauke a kanta ya amsa gaisuwarta a gajarce sannan ya sake maidawa saman kular abincin da ta shigo da ita
Sake kallonta ya yi yana lumshe idannuwansa a hankali ya ce" Zuba"
Wani irin farin ciki ne ya kamata jin ya ce ta zuba masa abincin,
Mikewa ta yi ta shiga zubawar har hannunta na rawa, sai dai bayan t zuba rice din da ta yiwa wata dahuwa mai kyau sai hannunta ya gaza bude miyar
Gaba daya yannayinta ya nuna rashin gaskiyar dake tatare da miyar, sannan karara alamu suka nuna kansu na yanzu ne wani abin ya cenza mata ra'ayin da ta shigo da shi
Ajiyar zuciya ya sauke ya mike yana daukan ky dinsa ya ce" Dauke"
Jikinta ne ya fara rawa tana kallonsa , muryarta na rawa ta ce" Ganaral "
Juyowa ya yi ya sauke manyan idannuwansa a saman fuskarta hakan ya saka ta fashe da kuka tana ajiye plate din saman table din ta ce" Ganaral har gori ake yi min cewar da ni da banza du daya a gidan nan, Ganaral aure ka kara a gabana kana jan hannunta, ita kana sonta ko? Ganaral nima ai matarka ce me yasa ba zaka mayar da ni matarka mai sunnan matarka ba? Ganaral ko ban cencenci hakan ba?"
Idannuwansa ya lumshe a hankali ya taka ya karasa gabanta ya tsaya
Kanta da ta sada ya saka lalausan hannunsa ya dago habarta yana kallon fuskarta ya shiga fadin" kina da kyau Masha Allah, sannan kina da kannanun shekaru masha Allah, sai dai na riga na kamu da rashin yarda da ke, wanda hakan na nufin ina iya zama da ke aman koda yaushe da tsamtsamcinki a zuciyata, u see na san komai tunda aka fara, na so kwarai ki yi kokari ki ci jarabawar da ake kawo maki, na kara matse maki lamba dan ba zan yi wasan raba shinfidata da wanda da zarar na bata masa yake iya daukan mataki mai muni a kaina ba, duda ina son gwadawa duniya cewar Mata sunne ababen rayuwata ba maza ba, ina son gannin masu kirana da Papah dan na haifa, sai dai yannayin rayuwata ya zo da hatsarin da sai na auna, ba dan na isa na kare abinda Allah ya kadarto min ba, aman kuma kakin dake jikina ce ke sakani bincike ba ji ba gani........."
Kansa ya girgiza ya ce" Mahmahna, dama so nake ki saka a sayo min kaya na maza haka datijo da kuma na mata datijuwa masu laushi zan turo a amsa, tunda kunna kasuwar ku siya"
Mama ta amsa shi ta kashe wayarta ta ci gaba da kallon yan matan tana murmushi da farin cikin yadda bayan ta masu gargadin su saki jiki da iya bata son yadda suke wani yin shiru da zarar sun ganta ta tirsasa su zabar kayan da kansu hakan ya sa suka fara sakin jiki da ita, tana gannin irin yadda suka san kan kaya hakan ua sakata tunanin son sannin su wanene su, aman kuma ta barawa ranta har ko zuwa gobe haka dan ba zata bari a jima sosai bata tambayesu ba kar ya daga bai yi shawara ya tafi da su ba
Karar shigowar message wayarta ya sakata budawa tana dubawa, domin a shagon nan da suke na Elhaji Mustapha mai naira ne, mutumen CHIEF OF ARMY ne, tunda suka zo komai yake tsaye da kansa da yarensa zagaye da su, du abinda tace sunna so da kansa yake bada damar a zo da abin idan ta ce da yawa sosai suke so sai ya shiga gaba a je da su , watau yana tsaye kan motsinsu da dukan bukatunsu a cikin kasuwar
*Mamahnah idan zata sayi abayoyin nan plz ba damamu ba, ba kuma masu botira ba*
Mesage din da ta karanta kennan daga number son dinta
A hankali ta dago dubanta ta sauke kan IBTISAM dake gwada wani takalmi mai ruwan orange a kafarta tana kyakyatawa NAHIDT dariya wace ta saka wani tana kai kawo tana fadin yaya ta ganta a gaban Malan
Samun kanta ta yi da sakin wadatacen murmushi tana ayana abubuwa a kasan zuciyarta, ciki harda tunanin kennan ba maza ke birge shi ba? Kennan zata ga irin ranar nan itama? To Allah ta tuba ai sai inda karfinta ya kare a kyautatawa yarinyar nan, hakan ya sa ta mike ta yi wahen Elhajin ta fada masa kayan barci na yan matan take so masu yawan gaske, ta sanar masa a hada masu kaya masu sunnan kaya, sanann ta bada sakon MUHAY din na kayan datijai da yace yana so a siyo masa ta tabata zai yi talafi ne , nan ta shiga zabar lesuka a layin VIP lesh
Sun yi yama sosai a cikin kasuwa , sun kuma loda kayan a bayan mota Elhaji Mustapha ya ce za'a kai gidan, sun sayi jerin akwatuna masu masifar kyau wa'inda suka ruda yan matan sosai kafin suke shigewa motarsu a jasu da sojawan dake biye da su suka dauki hanyar wajen aikinsa domin ta tambaya an ce mata yana cen
Nahidt ta cenza harshe zuwa yaren buzanci ta ce" Ibtin Abanta kayan nan har mu mutu ba zamu sanye su duka ba, ni kam abin nan ya tsayar da dukan wani tunanina, ashe alkhairi ke kiranmu da ya bayar da kayanmu"
IBTISAM ta dubeta ta ce" wai meye zaki kama ce min IBTISAM bayan kin san bana son sunnan, kuma ki daina cenza harshe a gaban mutanen da basu iya yarenki ba, ba kyau kin sani sarai, kuma mamansa ce fa kar ta yi tunanin muna yi da ita ne NAHIDT "
NAHIDT ta gyada kanta da hausa ta ce" Santin kayan ne sun kasa barina, Mama Allah ya kara budi duniya da kiyama"
Mama ta yi murmushi still tana kallon yan matan da fasara komai idan suka yi a zuciyarta, Buzanci yarenta ne na mahaifiya, ta iya yaren tamkar yadda ta iya yaren Hausa domin a lokacin yar uwar mahaifiyarta ke daukanta ta tafi da ita domin itace bata da kiywa koda sunna jarirai, ga yar uwarta da kuka kamar me, wannan ya sa ake daukar mata dayar a taimaka mata dan ta samu sasaucin aikace aikacenta ga aikin gwamnati, hakan ya sa ita ta iya buzanci sosai.....aman kuma bata koyawa MUHAY ba, asalima yaren na yi mata missing a harshenta dan bata da wanda zasu zabta da shi da yaren a kusa kusan nan,
Murmushi ta sake yi tana kallon baban yaron MUHAY, watau yaron amanarsa na hannun damarsa da ya zo yana gaishe su bayan an bude masu motar
Da mutunci da mutuntawa ta amsa shi sannan ta bashi umarnin sauke kayan dake wajen sojawan motar baya
Ana saukewa suka yi tafiyarsu basu shiga ba, domin dama ai kayan suka kawo, ba shiga suka zo yi ba............
🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 4️⃣1️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Ga ƴan Niger zaku biya kuɗin ku ta wannan layin +22793811618 katin sahelcom ko AIRTEL ta dala DARI ne ( 500 francs cefa) sai ku tura shaidar ta layin nawa sannan na saka ku a grup din
Sai kun zo🥰🥰🥰🥰🥰
Ba shi ya bar wajen aikin nan ba sai da dare, harta abinci a nan ya ci , sai da ya gamsu da kular da suke samu , da karin ruwan da aka jona masu saboda yinwa, da result din gwaje gwajensu, da treatment din da aka shiga yi masu na rashin lafiyar da aka gani tare da su, ya ajiye masu tsaro a kofarsu, sannan ya tafi da niyar sai da safe in sha Allah zai dawo
Tun kayan da ya kwana da su ne a jikinsa , hakan ya sa babar bukatarsa ya yi wanka ya cenza, duda son da yake ya je ya ga da abinda ta je kasuwa , idan har wannan abayar tata ce sai ya bala mata kai, dan ya kula sam bata gane yarensa, aman kuma yana so ya cire datin jikinsa sosai
Ya jima yana kula da tsaftar jikinsa har ya yi ya gama, ya saka jalabiya a saman gajeran wandonsa sannam ya fito dan ya budewa wanda ya buga masa tun shigowarsa
Yana budewa ya juya ya koma saman kujera ya zauna yana kallonta
Ta sha ado na gani na fada masha Allah
Ba laifi yarinyar kyakyawace sannan ta iya kwaliya dan kuwa ta iya bata lokaci tana tsara kwaliyarta abinta
Ajiye abinda ta shigo da shi ta yi saman table a gabansa, sanann ta duka har kasa gabanta na faduwa ta gaishe shi da tsoron abinda ke iya zuwa ya dawo
Idannuwansa ya dauke a kanta ya amsa gaisuwarta a gajarce sannan ya sake maidawa saman kular abincin da ta shigo da ita
Sake kallonta ya yi yana lumshe idannuwansa a hankali ya ce" Zuba"
Wani irin farin ciki ne ya kamata jin ya ce ta zuba masa abincin,
Mikewa ta yi ta shiga zubawar har hannunta na rawa, sai dai bayan t zuba rice din da ta yiwa wata dahuwa mai kyau sai hannunta ya gaza bude miyar
Gaba daya yannayinta ya nuna rashin gaskiyar dake tatare da miyar, sannan karara alamu suka nuna kansu na yanzu ne wani abin ya cenza mata ra'ayin da ta shigo da shi
Ajiyar zuciya ya sauke ya mike yana daukan ky dinsa ya ce" Dauke"
Jikinta ne ya fara rawa tana kallonsa , muryarta na rawa ta ce" Ganaral "
Juyowa ya yi ya sauke manyan idannuwansa a saman fuskarta hakan ya saka ta fashe da kuka tana ajiye plate din saman table din ta ce" Ganaral har gori ake yi min cewar da ni da banza du daya a gidan nan, Ganaral aure ka kara a gabana kana jan hannunta, ita kana sonta ko? Ganaral nima ai matarka ce me yasa ba zaka mayar da ni matarka mai sunnan matarka ba? Ganaral ko ban cencenci hakan ba?"
Idannuwansa ya lumshe a hankali ya taka ya karasa gabanta ya tsaya
Kanta da ta sada ya saka lalausan hannunsa ya dago habarta yana kallon fuskarta ya shiga fadin" kina da kyau Masha Allah, sannan kina da kannanun shekaru masha Allah, sai dai na riga na kamu da rashin yarda da ke, wanda hakan na nufin ina iya zama da ke aman koda yaushe da tsamtsamcinki a zuciyata, u see na san komai tunda aka fara, na so kwarai ki yi kokari ki ci jarabawar da ake kawo maki, na kara matse maki lamba dan ba zan yi wasan raba shinfidata da wanda da zarar na bata masa yake iya daukan mataki mai muni a kaina ba, duda ina son gwadawa duniya cewar Mata sunne ababen rayuwata ba maza ba, ina son gannin masu kirana da Papah dan na haifa, sai dai yannayin rayuwata ya zo da hatsarin da sai na auna, ba dan na isa na kare abinda Allah ya kadarto min ba, aman kuma kakin dake jikina ce ke sakani bincike ba ji ba gani........."