Sashe 56
Alkalamin Kaddara ta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Idannuwansa ya cire a cikin nata ya maida gefe yana sauraron maganarsu da Father dinsa ya sake maidowa ba wai dan wani abu ba sai dan ya fahimci yarinyar nan da irin nata salon haukan
Idan ba idannuwansa ne ke masa gizo ba kamar ita dayama harare take yi, sai ya samu kansa da ayana' ta yiwu aljannun nata ke sakata abubuwa, may be na dazuma da ta yi aljannun nata suka sakata, ga aljannu gaa hali sun hadu? Gaskiya ne Dad ya iya hadi'
"Kana jina kuwa?" CHIEF OF ARMY ya fada bayan ya dire maganarsa a kan korafin da Mahaifiyarsa ta kawo kan bata san me yake faruwa da zumuncinsa da yar uwarta ta jinni ba
Dan muzgutawa ya yi ya mike ya nufi hanyar ficewa kafin ya tsaya a nutse ya ce" Father, bana so ne abinda yake bayanane a gareni ya bayana a wajen Mamanah, ina ta kaucewa bacin ran Mamanah a kan haka, dan Allah ta yi hakuri ta daina min maganar nan"
Gaban CHIEF OF ARMY ne ya ringa faduwa har ya so ya nuna a gaban matarsa dake jira ya gama ta ji yaya suka yi da yaron nata
Dan kauda kansa ya yi yana mikewa ya nufi ciki, lokaci daya kuma ya juyo yana kallonta da hannunsa ya nuna mata ta dakata sannan ya shige ciki
A nutse ya ce" Ka gane, ba wai yaren da ka bani a rufe bane damuwata a yanzun, zan iya ce maka gaba daya tunanina ne ya daukeni ya maka ni wani wajen daban, wanda idan har haka to fa lalle duniya zata bani tsoron da bata taba bani ba, domin ba zan yi uzuri ko na dubi dalili komai girmansa ba, dan kuwa abinda ake neman nuna bashi da mahinmanci harma ake son nuna saboda wani dalili na nan gidan duniya ne aka aikata haka na iyaa hanna kaina dauka, Son kunnayena na son jin ka ce min lallaalalalla ba abinda nake tunani bane ke damun matsalar da Mahaifiyarka ke fama da ita ka ji?" ...................bayannuear shirun MUHYIDEEN ya saka CHIEF OF ARMY bakinsa na rawa ya ce" Talk to me plz, tall me tunani ne da shedan ke sakawa mutun a rai"
Idannuwansa ya sake lumshewa kansa na sara masa,
CHIEF OF ARMY ya kai zaune yana fifita da hannunsa lokaci daya kansa ya fara cazuwa da ciwo wanda ke sukarsa har cikin idannuwansa
A birkice ya ce" Menene gaskiyar MUHAY ?"
Kirjinsa ne ya shiga bugawa d karfin gaske wanda hakan ya saka shi rintse idannuwansa muryarsa a cen ciki ya ce" I'm sorry Father "
Yannayin muryarsa ya sake saka zuciyar CHIEF OF ARMY a cikin zulumin da Tsoron jin abinda zai iya fitowa
Watau abin ya yi masa munin da bai san ta inda zai kama ba
Shin a cikin aikin shedan din wanene ya yiwa zuciyarsa galaba da mugun karfin da baki ba zai iya furta halin da zuciya ke ciki ba
A sanyaye ya ce" Ina so ka zo karshen watan nan, ba zan karbi uzurin komai ba, ina so ka zo ka fada min dukan abinda yake faruwa dan na san ta hanyar da zan bi na sanar da mamanka, domin a duniya bana son abinda zai cenza farin cikinta da walwalarta da sukuninta wa zuwa bacin rai, kai ka san wacece ita, idan kana neman sanyi, farin ciki, annuri ka zo kan mahaifiyarka ka ja ka tsaya, ina so na san shin abinda nake tunanin nan menene dalilinsa? Kudi ne ko kishin mu'amala ne na yau da gobe wanda yake samuwa ta hanyar rufewar ido ruf?, Ya Allah"
Shima ajiyar zuciyar yake saukewa a sanyaye ya ce" In sha Allah Dad"
Da kyar ya iya cicibawa ya nufi falon
Yana fitowa sukai kicibus tana tsaye sai kallon kofar take
Dan murmushi ya sakar mata cike da tausayinta, duka duka zamantakewarsu da ita da shi bata dauki lokaci mai tsayi ba domin rasuwar aminin nasa kanta bataa fi shekaru goma sha biyu ba, bayan rasuwarsa kuwa ta shekara uku kafin ta yarda ya aureta, aman halayanta da sanyinta da biyayarta ya saka zai iya rantsewa bai taba zama da mace ya masa dadin da yake ji da ita ba a dukan rayuwar da ya yi da mata a rayuwarsa, sai dai kuma abu daya da ya sani bayanane shine a kan yaronta takan rikice wani lokacin, har sai ya goronta mata sai kuma kunya ta sakata fara biyayoniya da shi
Kai ta sada tana murza hannayenta , har kunnenta suka ji mata yana fadin " Ga mamanka nan Son"
Duda ta kula kamar jikinsa ya yi sanyi a kan kafin ya shige ciki da eayar, sai bata saka komai a ranta ba ta ajiye hakan a matsayin yannayi na dan Adam ta amshi wayar ta dan koma falon a nutse ta shiga amsa gaisuwarsa kafin ta dan saurara tana jin muryoyin su NAHIDT ta ce" Baki ba kuka yi?"
Sai a lokacin ya sake juyawa ya ga gardama cw ta kacame Hamza ya ce sai dai Nahidht ta bi shi ita kuma tana kokarin son nuna masa ita bata jin dadin yannayin shirunsu
Dann ajiyar zuciya ta sauke a rarabe ya ce" Eh inaga wai ko yayanta ne yake neman yayarta"
Gaba daya mama bata fahimci inda yarensa ya nufa ba, amayb ta san ita din da ya fada yana nufin matarsa hakan ya sa ta ce" Bani ita mana mu gaisa?"
Dan tsai ya sake yi yana dubansu gaba dayansu ya ce" Ku gaisa kuma?"
Mama ta dake tana amsawa da eh
Dan shiru ne ya sake biyo baya kamar wanda yake karantar sunnayensu a jikinsu gaba dayansu daidai lokacin da NAHIDT ta ce ita sai dai idan gidanta zai kaita, SHUWWA ta dubeta a tsanake tana fadin" Walahi ba zaki koma gidan nan ke kadai ki rayu ba, da muna tare da kema yaya muka kare da mutanen anguwar nan bale ke kadai? Wai ba zaki saurara bayanina na dazu ba? Yaya ka ga kawai ka barmin ita a nan ni na riketa idan ya salameni sai mu koma gidanka tare ka ga ita fa ba zata iya zaman gidan naka ba wai bakwa surutu , ka san dama Fauziya fa ba cika surutu ta yi ba, ta fi gane murmushi , dama idan ina nan ne muke wuni muna yi , plz ka fahimta"
Mama dake sauraro ta yi tsitttt tana jin muryar yarinyar da yannayi na sanyi aman kamar a dan harzuke take, sannan tana kalkaltu a furucinta duda hausa take yi aman hakan zai saka ka gane cewar akoy wani yare mai kakaltu a harshenta ta ce" Muhay, balabiya ce?"
MUHAY ya sake yin zuru yana sauraron mamansa da wata tambaya kuma har sai da ta sake maimaitawa kamar wace ke nuna sannin wannan gyadi gyadin nada mahinmanci a rayuwarta
A hankali ya ce" Ban sani ba nima"
Mama ta waigo Wajen CHIEF OF ARMY da ya afka a damuwa ta tunani tana fadin" Abansa wai ka ji wani bakon rashin kirki a wajen yaron nan? Fisabililahi wai bai san wani yare bace matarsa?"
Muhay ya sauke ajiyar zuciya yana so ya ce da ita zai sake kira idan ya hau sama ya ji Abansa na bada takaitacen tarihin yarinyar cen, hakan ya saka shi dan yin gyaran murya da niyar yi masu salama ya sake ji ta maimaita kalmar ya ba Shuwwa waya hakan ya saka shi yin tsai kasa kasa sosai ya ce" Mama na fa fada maki bata da lafia fa"
Mama ta ce" Subahannalah, Son zazabi ke damunta ne ko mene"
A kasan zuciyarsa ya shiga maiamaita' Kai zazabi kuma? Mama me na maki ne da daren nan?'
A bayane kuwa sai ya daka fuska ya karasa wajen da suke zaune wanda yana dawowa sukai tsittt kamar wasu munafukai da zancen da suke yi su dukansu bayan ya ji a kan fadan da suka afka dan sun kwatanta su basa so ta koma cen ita daya ne dan kar ta samu kanta wa aikata tuban muzuru
Wayar kawai ya mika mata , ita kuma ta amsa tana kallonsa ta ce" Na kai maka daki ne?"
Da mamaki ya juyo yana kallonta, ta kai masa me daki? Kamar wani wanda suke da wani mu'amala da junna?
"Ke SHUWWA kira ne fa" Hamza ya fada yana nuna mataa alamun dake nuni da kira ne hakan ya sa ta duba da sauri bayan ta danna
*FATHER* Din da ta gani ya sakata zaro ido da sauri ta dora wayar a kan cinyar Nahidht tana fadin" Babansa ne"
NAHIDTma ta zarro ido tana dagawa ta karra mata a kunnenta tana mata nuni da ta yi magana tana taa zarro mata idannuwa dan ta yi maganar aman ta kasa gaba dayama sai ta gaza motsin kirki ga waya a kunnenta
A nutse mama ta furta maganarta kamar Haka" ASALAMU ALAIKUM WARAHAMATULAH WA BARAKATUHU"
Ido SHUWWA taa lumshe sanadiyar jin wataa lalausar murya na nema mata amincin ubangijinta
A sanyaye ta budi bakinta ta ce"💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 3️⃣0️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618
Idan ba idannuwansa ne ke masa gizo ba kamar ita dayama harare take yi, sai ya samu kansa da ayana' ta yiwu aljannun nata ke sakata abubuwa, may be na dazuma da ta yi aljannun nata suka sakata, ga aljannu gaa hali sun hadu? Gaskiya ne Dad ya iya hadi'
"Kana jina kuwa?" CHIEF OF ARMY ya fada bayan ya dire maganarsa a kan korafin da Mahaifiyarsa ta kawo kan bata san me yake faruwa da zumuncinsa da yar uwarta ta jinni ba
Dan muzgutawa ya yi ya mike ya nufi hanyar ficewa kafin ya tsaya a nutse ya ce" Father, bana so ne abinda yake bayanane a gareni ya bayana a wajen Mamanah, ina ta kaucewa bacin ran Mamanah a kan haka, dan Allah ta yi hakuri ta daina min maganar nan"
Gaban CHIEF OF ARMY ne ya ringa faduwa har ya so ya nuna a gaban matarsa dake jira ya gama ta ji yaya suka yi da yaron nata
Dan kauda kansa ya yi yana mikewa ya nufi ciki, lokaci daya kuma ya juyo yana kallonta da hannunsa ya nuna mata ta dakata sannan ya shige ciki
A nutse ya ce" Ka gane, ba wai yaren da ka bani a rufe bane damuwata a yanzun, zan iya ce maka gaba daya tunanina ne ya daukeni ya maka ni wani wajen daban, wanda idan har haka to fa lalle duniya zata bani tsoron da bata taba bani ba, domin ba zan yi uzuri ko na dubi dalili komai girmansa ba, dan kuwa abinda ake neman nuna bashi da mahinmanci harma ake son nuna saboda wani dalili na nan gidan duniya ne aka aikata haka na iyaa hanna kaina dauka, Son kunnayena na son jin ka ce min lallaalalalla ba abinda nake tunani bane ke damun matsalar da Mahaifiyarka ke fama da ita ka ji?" ...................bayannuear shirun MUHYIDEEN ya saka CHIEF OF ARMY bakinsa na rawa ya ce" Talk to me plz, tall me tunani ne da shedan ke sakawa mutun a rai"
Idannuwansa ya sake lumshewa kansa na sara masa,
CHIEF OF ARMY ya kai zaune yana fifita da hannunsa lokaci daya kansa ya fara cazuwa da ciwo wanda ke sukarsa har cikin idannuwansa
A birkice ya ce" Menene gaskiyar MUHAY ?"
Kirjinsa ne ya shiga bugawa d karfin gaske wanda hakan ya saka shi rintse idannuwansa muryarsa a cen ciki ya ce" I'm sorry Father "
Yannayin muryarsa ya sake saka zuciyar CHIEF OF ARMY a cikin zulumin da Tsoron jin abinda zai iya fitowa
Watau abin ya yi masa munin da bai san ta inda zai kama ba
Shin a cikin aikin shedan din wanene ya yiwa zuciyarsa galaba da mugun karfin da baki ba zai iya furta halin da zuciya ke ciki ba
A sanyaye ya ce" Ina so ka zo karshen watan nan, ba zan karbi uzurin komai ba, ina so ka zo ka fada min dukan abinda yake faruwa dan na san ta hanyar da zan bi na sanar da mamanka, domin a duniya bana son abinda zai cenza farin cikinta da walwalarta da sukuninta wa zuwa bacin rai, kai ka san wacece ita, idan kana neman sanyi, farin ciki, annuri ka zo kan mahaifiyarka ka ja ka tsaya, ina so na san shin abinda nake tunanin nan menene dalilinsa? Kudi ne ko kishin mu'amala ne na yau da gobe wanda yake samuwa ta hanyar rufewar ido ruf?, Ya Allah"
Shima ajiyar zuciyar yake saukewa a sanyaye ya ce" In sha Allah Dad"
Da kyar ya iya cicibawa ya nufi falon
Yana fitowa sukai kicibus tana tsaye sai kallon kofar take
Dan murmushi ya sakar mata cike da tausayinta, duka duka zamantakewarsu da ita da shi bata dauki lokaci mai tsayi ba domin rasuwar aminin nasa kanta bataa fi shekaru goma sha biyu ba, bayan rasuwarsa kuwa ta shekara uku kafin ta yarda ya aureta, aman halayanta da sanyinta da biyayarta ya saka zai iya rantsewa bai taba zama da mace ya masa dadin da yake ji da ita ba a dukan rayuwar da ya yi da mata a rayuwarsa, sai dai kuma abu daya da ya sani bayanane shine a kan yaronta takan rikice wani lokacin, har sai ya goronta mata sai kuma kunya ta sakata fara biyayoniya da shi
Kai ta sada tana murza hannayenta , har kunnenta suka ji mata yana fadin " Ga mamanka nan Son"
Duda ta kula kamar jikinsa ya yi sanyi a kan kafin ya shige ciki da eayar, sai bata saka komai a ranta ba ta ajiye hakan a matsayin yannayi na dan Adam ta amshi wayar ta dan koma falon a nutse ta shiga amsa gaisuwarsa kafin ta dan saurara tana jin muryoyin su NAHIDT ta ce" Baki ba kuka yi?"
Sai a lokacin ya sake juyawa ya ga gardama cw ta kacame Hamza ya ce sai dai Nahidht ta bi shi ita kuma tana kokarin son nuna masa ita bata jin dadin yannayin shirunsu
Dann ajiyar zuciya ta sauke a rarabe ya ce" Eh inaga wai ko yayanta ne yake neman yayarta"
Gaba daya mama bata fahimci inda yarensa ya nufa ba, amayb ta san ita din da ya fada yana nufin matarsa hakan ya sa ta ce" Bani ita mana mu gaisa?"
Dan tsai ya sake yi yana dubansu gaba dayansu ya ce" Ku gaisa kuma?"
Mama ta dake tana amsawa da eh
Dan shiru ne ya sake biyo baya kamar wanda yake karantar sunnayensu a jikinsu gaba dayansu daidai lokacin da NAHIDT ta ce ita sai dai idan gidanta zai kaita, SHUWWA ta dubeta a tsanake tana fadin" Walahi ba zaki koma gidan nan ke kadai ki rayu ba, da muna tare da kema yaya muka kare da mutanen anguwar nan bale ke kadai? Wai ba zaki saurara bayanina na dazu ba? Yaya ka ga kawai ka barmin ita a nan ni na riketa idan ya salameni sai mu koma gidanka tare ka ga ita fa ba zata iya zaman gidan naka ba wai bakwa surutu , ka san dama Fauziya fa ba cika surutu ta yi ba, ta fi gane murmushi , dama idan ina nan ne muke wuni muna yi , plz ka fahimta"
Mama dake sauraro ta yi tsitttt tana jin muryar yarinyar da yannayi na sanyi aman kamar a dan harzuke take, sannan tana kalkaltu a furucinta duda hausa take yi aman hakan zai saka ka gane cewar akoy wani yare mai kakaltu a harshenta ta ce" Muhay, balabiya ce?"
MUHAY ya sake yin zuru yana sauraron mamansa da wata tambaya kuma har sai da ta sake maimaitawa kamar wace ke nuna sannin wannan gyadi gyadin nada mahinmanci a rayuwarta
A hankali ya ce" Ban sani ba nima"
Mama ta waigo Wajen CHIEF OF ARMY da ya afka a damuwa ta tunani tana fadin" Abansa wai ka ji wani bakon rashin kirki a wajen yaron nan? Fisabililahi wai bai san wani yare bace matarsa?"
Muhay ya sauke ajiyar zuciya yana so ya ce da ita zai sake kira idan ya hau sama ya ji Abansa na bada takaitacen tarihin yarinyar cen, hakan ya saka shi dan yin gyaran murya da niyar yi masu salama ya sake ji ta maimaita kalmar ya ba Shuwwa waya hakan ya saka shi yin tsai kasa kasa sosai ya ce" Mama na fa fada maki bata da lafia fa"
Mama ta ce" Subahannalah, Son zazabi ke damunta ne ko mene"
A kasan zuciyarsa ya shiga maiamaita' Kai zazabi kuma? Mama me na maki ne da daren nan?'
A bayane kuwa sai ya daka fuska ya karasa wajen da suke zaune wanda yana dawowa sukai tsittt kamar wasu munafukai da zancen da suke yi su dukansu bayan ya ji a kan fadan da suka afka dan sun kwatanta su basa so ta koma cen ita daya ne dan kar ta samu kanta wa aikata tuban muzuru
Wayar kawai ya mika mata , ita kuma ta amsa tana kallonsa ta ce" Na kai maka daki ne?"
Da mamaki ya juyo yana kallonta, ta kai masa me daki? Kamar wani wanda suke da wani mu'amala da junna?
"Ke SHUWWA kira ne fa" Hamza ya fada yana nuna mataa alamun dake nuni da kira ne hakan ya sa ta duba da sauri bayan ta danna
*FATHER* Din da ta gani ya sakata zaro ido da sauri ta dora wayar a kan cinyar Nahidht tana fadin" Babansa ne"
NAHIDTma ta zarro ido tana dagawa ta karra mata a kunnenta tana mata nuni da ta yi magana tana taa zarro mata idannuwa dan ta yi maganar aman ta kasa gaba dayama sai ta gaza motsin kirki ga waya a kunnenta
A nutse mama ta furta maganarta kamar Haka" ASALAMU ALAIKUM WARAHAMATULAH WA BARAKATUHU"
Ido SHUWWA taa lumshe sanadiyar jin wataa lalausar murya na nema mata amincin ubangijinta
A sanyaye ta budi bakinta ta ce"💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*ALK'ALAMIN K'ADDARA TA*
💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥💔❤🔥
*The Hero writer*
*SAJIDA*
_Bismillahir rahamanir rahim_
PAGE:. 3️⃣0️⃣
*P͓̽R͓̽E͓̽S͓̽E͓̽N͓̽T͓̽*
*S̉T̉ỎR̉Ỷ ẢN̉D̉ W̉R̉ỈT̉ỈN̉G̉ B̉Ỷ*
*S͞͞A͞͞J͞͞I͞͞D͞͞A͞͞*
*T͞͞H͞͞E͞͞ H͞͞E͞͞R͞͞O͞͞ W͞͞R͞͞I͞͞T͞͞E͞͞R͞͞'S͞͞ 👇🏻*
1 *yar mahaukaciya*
2 *Banida zabi*
3 *Duk karyar kada*
4 *Baka ce*
5 *Daga tafiya daukar soja*
6 *Kutkale*
7 *Makauniya ce*
8 *Mage mai kwanciyar daukar rai*
9 *Duk nisan jifa*
10 *Dutse*
11 *Idan Ka Raina Inda Kake*.
12 *Neman Na Kaina*
13 *WATA KOKOWAR*
*The Latest Qualitative New Book ALKALAMIN KADARRATA*
*WANNAN BOOK NA KUDI NE BA FREE BANE, IDAN KINA DA RA'AYIN KARANTASHI KI GARZAYO KI BIYA KUDINKI YAR UWA ZAKI SAMU BONUS NA DUKAN LITATAFAINA CIKI HARDA NA KUDIN DA NA GAMA KWANAN NAN, KI GANE................ALKALAMI NA DORA, NA ZUBA RUBUTU......IN SHA ALLAH ZAKI NISHADANTU SANNAN KI KARU💓💓💓*
Zaku biya kuɗin ku ta wannan account numbern 0225962748
Amina Maikudi Abdullahi
GTBank Naira 300 ne kacal zaku biya anyi araha an hana bashi.
Ko ku turo Recharge card ta wannan numbern wayar
08038856944 banda vtu hoton katin zaki ɗauka ki turo.
Sannan Sai ku tura shaidar biya ta wannan no din +22793811618