Sashe 245
Mafari Hargitsin Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gefe guda kuma ga ciwon da take ji kan yadda zuciyar ta ke ƙenƙesa mata rashin so da shi kan sa Doctor Hamza ya fara gwada mata banda haka ita ta wuni da yunwa ƙarƙashin horon Matar sa , shi kuma tunda ya dawo banda nan-nan da matar tasa da yake yi suna naniƙar juna baya ta tata da take baƙuwa a tsakanin su dan saboda tsabar cin zarafi ma daga zuwa ya ƙira ta shine.'...
Ai ita ba yarinya ƙarama bace ta san abunda ya tsaya yi da matar sa , duk da tasan yana son Matar sa amma bata san son da yake yi mata ya kai ya mayar da ita wofi ba a dararen su na farko a rayuwar aure , tun yanzu ma kenan Sofi ta fara janye shi lokacin da yakamata ace da ita yake tare ina kuma a gaba ?
Kalaman Sofia suka fara dawo mata da take gargaÉ—in ta kan haÉ—a shimfiÉ—a da mijinta "to a yadda ta ishe shi É—in nan ma ita yaushe zai wani kula ta ?
Ita dai ai kawai zata zauna ne ta ga yadda rayuwa zata mata amma bata tunanin wani farin-ciki irin wanda ake samu a rayuwar aure .
Ko da ya fito tsayuwa yayi a kan ta bayan ya sanya riga da wondo na kwanciya bacci , a hankali cikin tausasa murya ya ƙira sunan ta "Wafaa , shiru tayi kamar bata ji shi ba .
Jikin sa ya ba shi idanun ta biyu tana jin sa dan haka ya taka a hankali ya matsa tare da zama a bayan ta jikin sa na gugar nata .
"Wafaa nasan kina jina ta shi muje na baki abincin nima yunwa nake ji .
Shiru ta sake yi , ganin haka ya sa hannu ya juyo da ita bayan ya janye hijabin da ta rufu , idanun ta da suke ƙasa-ƙasa yake son kallo amma taƙi da kyar ta iya cewa "yaya dacta nifa naci abinci na ƙoshi .
"Meyasa kika ci kika barni ? Daga yau idan ba bana gida ba kar ki sake cin abinci ke kaÉ—ai ba tare da ni na baki ba kin ji ?
Shiru tayi masa .
Sake sassauta murya yayi saboda ya fara fahimtar kamar fushi take yi da shi abunda kuma ba halinta bane ita mace ce ma'abociyar fara'a da yawan murmushi.
"To yanzu muje ki zuba min ni na É—an ci ko kaÉ—an ne kin ga yunwa nake ji sosai .
ÆŠan jim tayi kafin tace "to .
Tsayawa yayi yana kallon fuskar ta da ta É—an kumbura kumatun sai ya ga kamar daÉ—a kyau tayi "Wafaa kome kika yi sai kiyi kyau da kike fushi kamar kar kiyi dariya idan kina murmushi kuma bana so ki daina saboda fara'ar ki haÉ—e take da farin-ciki na
ÆŠago kai tayi ta É—an kalle shi tana jin tasirin kalaman sa har a cikin ran ta , a hankali tace "mu tafi ka ci abincin .
Da suka koma falon ta zuba masa abincin dai-dai cikin sa yana ci yana É—an kallon ta da tayi shiru tamkar mai tunani kafin ya fahimci gyangyaÉ—i take yi .
Bata san lokacin da ya gama cin abincin har ya Sha shayin sa ba saboda kwantar da kai tayi a jikin kujera sosai take bacci .
A hankali ta ji ya taɓa ta da yasa ta firgit ta buɗe idanun ta da suke cike da bacci ta kalle shi ,
"Mu je ki kwanta Wafaa dare yayi sosai .
Kama hannun ta yayi suka shiga É—aki bayan ya kashe wutacen falon da duk wasu na'ura .
Sofia wacce duk abunda suke tana falon a laɓe daga lungun kitchen da yake da ɗan duhu ta saɗaɗo ta fito ,
Wani ƙaramin ɗaki da yake matsayin na 'yan aiki nan ta buɗe ta shiga bayan ta ɗau kwanon miyar da sauran miya da nama yake ciki ,
Tana buÉ—e É—akin Sam da yake kwance ya taso da gudun sa yana É—an gurnani , shafa kan sa tayi kafin ta ajiye masa kwanon a gaban sa .
Wani irin ɓacin rai take ji bata ƙi ba ta ɓace ta ɓulla cikin ɗakin Doctor Hamza ta ga me suke yi shi da Yakaka ? Duk da dai tasan ba shi da buƙata amma ita fa ko kallon Yakaka bata so ya dunga yi
"Ya zama dole nayi wani abu akai ba zan iya zuba ido haka ina kallon su ba kissa kaÉ—ai ba zata gamsar da ni ba kar na tsaya galala shegiyar yarinyar nan ta min shigar basaja .
Ta furta hakan a sarari lokacin da take barin ɗakin ta jaa ƙofar ta kulle tana nufar ɗakin ta .
Duk yadda Yakaka ta so Doctor Hamza ya ƙyale ta ta kwanta kan kujera ƙi yayi dan dolen ta da kuma baccin da ya riga ya ci ƙarfin ta ta dawo kan katifar daga can ƙarshe ta kwanta .
Tana kwanciya kuwa bacci ya É—auke ta , fahimta da yayi baccin ya mata nawi ya sa shi jaan jiki a hankali ya matsa ya haÉ—a ta jikin sa , yana jin wani irin nutsuwa ta musamman tana bin jijiyoyin jikin sa yayi musu addu'a yana rufe ido bacci mai daÉ—in gaske ya É—auke shi .
Da asuba shi ya riga ta tashi , motsin da yayi da kuma fitsari da ya matse ta yasa ta buÉ—e ido a hankali .
Cikin nutsuwa ta fara fahimtar a inda take kwance kan ƙirjin Doctor Hamza .
Wani irin bugu nata ƙirjin yayi abu na farko da ya fara safkowa kwakwalwarta gargaɗin Sofi .
Kamar an soke ta ta miƙe daga jikin sa ta fara ƙoƙarin matsawa ta sauƙa daga gadon .
Idanun sa ya mayar ya rufe yana sake riƙo ta da ɗan tsauri ya jawo ta ta dawo kan sa "gudun me kike yi bayan kin kwana kin hantse kina bacci mai daɗin da baki taɓa yin irin sa ba .
Ya furta hakan muryar sa a ƙasa sosai .
Yakaka cikin yanayi na tsoro tace "Yaya Dacta dan Allah ka kyale ni kar Auntie Sofi ta shigo ta gan ni .
Da sauri ya buÉ—e idanun sa jin abunda tace .
"Sofi kuma ? Me zai kawo Sofi É—akin nan war haka ?
Shiru Yakaka tayi tana kwantar da kai
, "kin cika shirme Wafaa ke Matata ce ko Sofi ta gan mu ba abunda zai faru .
"Yaya Dacta kar a shiga Sallah .
Ta tunasar da shi cike da son ya kyale ta .
Yana rungume da ita ya miƙe zaune yana zaunar da ita a cinyar sa yace "zan tafi Masallaci na dawo kar kiji tsoron kome kin ji ko ?
"To tace tana miƙewa daga kan shi .
Shima miƙewa yayi ya shiga banɗaki yayi alwala ya fita masallaci .
Yana fita ita ma ta shiga banÉ—akin dan ta kintsa jikin ta .
Lokacin da ta fito kan ta yana ƙasa tana gyara jikin ta bata ankara akwai mutum a ɗakin ba sai da ta zo tsakiyar ɗakin ta ɗago kai .
Idanun ta suka faÉ—a cikin na Sofi wacce take mata wani irin kallon da ya firgita ta.
Assalam Alaikum Masu karatu tare da fatan alkhairi .
Kuyi haƙuri da wannan bai kai yawan yadda aka saba ba , jimawar ne nima bata min daɗi shi yasa na baku wanda ya sauwaƙa .
Idan dama ta samu zaku iya sake ganin cigaba nan da kwanaki uku insha Allah .
Nagode .
[3/19, 5:14 PM] +234 706 503 6187: Mafari.
. ( Hargitsin Rayuwa )
Umm'muaz
53
Tsayuwar minti ɗaya zuwa biyu tayi tana kallon ta kafin ta ƙaraso gaban gadon ta zauna ba tare da tace mata ƙala ba .
Hakan da tayi ya sake ƙular da Sofia dan haka a fusace tace " zaɓi na zo baki ko dai yini tare da Sam ko kuwa ki fice daga gidan nan ki tafi can inda kika saba zuwa yawon ki a garin nan idan shi da ya ajiye ki ya dawo kin dawo dan yinin ki da ni a gidannan bana jin zan iya jurewa .
Yakaka wacce kan ta ke ƙasa har Sofia ta gama bayanin ta bata ce mata kome ba tamkar dai bata jin yaren da Sofia take yi ta miƙa hannu a hankali ta ɗau wayar ta ta fara dannawa ba tare da tasan me take yi ba '
Hakan da tayi ba ƙaramin tunzura Sofi tayi ba a fusace tace "Dan Ubanki watau ga mahaukaciya tana magana kin wani yi banza dan....'
Kamar an safure ta Yakaka ta miƙe daf da Sofi ta zo ta tsaya idanun ta ƙyar akan ta cikin muryar ta da bata cika ƙarfi ba tace "Duk wani cin mutumci da zage-zagen ki ya tsaya a iyakar kaina , kar domin kin ga ina yin shiru kiyi zaton za ki iya zagin iyayena na ƙyale ki .
" ban ajiye iyayena kurkusa ba idan ke kin raina naki iyayen na.....
Turo ƙofar da aka yi yasa su duk biyun waigawa .
Doctor Hamza turus yayi yana kallon su kafin ya ƙaraso fuskar sa cike da mamaki ya tattara ganin sa kan Sofi wacce har kawo lokacin bata farfaɗo ba daga ruɗanin da ta shiga kan ji da tayi Yakaka ta mayar mata da Martani har ma tana ƙoƙarin rama zagin da ta mata.
"Sofia me ya faru ? Me kika zo ...
Sai yaƙi ƙarasawa ya ɗan riƙo hannun ta ganin wani irin huci da take yi ,so yake ya jaa ta waje .
Amma sai ta ƙi da ƙarfi ta warce hannun ta kafin ta fashe da wani irin kukan baƙin-ciki .
"Na shiga ukuna Yakaka ni kike zagi ? Iyayena kike zagi Ni-ni kika zaga ? Yakaka uwata da ubana kike zagi ? Daga kawai na shigo na tayar da ku Sallah ?
Ai ita ba yarinya ƙarama bace ta san abunda ya tsaya yi da matar sa , duk da tasan yana son Matar sa amma bata san son da yake yi mata ya kai ya mayar da ita wofi ba a dararen su na farko a rayuwar aure , tun yanzu ma kenan Sofi ta fara janye shi lokacin da yakamata ace da ita yake tare ina kuma a gaba ?
Kalaman Sofia suka fara dawo mata da take gargaÉ—in ta kan haÉ—a shimfiÉ—a da mijinta "to a yadda ta ishe shi É—in nan ma ita yaushe zai wani kula ta ?
Ita dai ai kawai zata zauna ne ta ga yadda rayuwa zata mata amma bata tunanin wani farin-ciki irin wanda ake samu a rayuwar aure .
Ko da ya fito tsayuwa yayi a kan ta bayan ya sanya riga da wondo na kwanciya bacci , a hankali cikin tausasa murya ya ƙira sunan ta "Wafaa , shiru tayi kamar bata ji shi ba .
Jikin sa ya ba shi idanun ta biyu tana jin sa dan haka ya taka a hankali ya matsa tare da zama a bayan ta jikin sa na gugar nata .
"Wafaa nasan kina jina ta shi muje na baki abincin nima yunwa nake ji .
Shiru ta sake yi , ganin haka ya sa hannu ya juyo da ita bayan ya janye hijabin da ta rufu , idanun ta da suke ƙasa-ƙasa yake son kallo amma taƙi da kyar ta iya cewa "yaya dacta nifa naci abinci na ƙoshi .
"Meyasa kika ci kika barni ? Daga yau idan ba bana gida ba kar ki sake cin abinci ke kaÉ—ai ba tare da ni na baki ba kin ji ?
Shiru tayi masa .
Sake sassauta murya yayi saboda ya fara fahimtar kamar fushi take yi da shi abunda kuma ba halinta bane ita mace ce ma'abociyar fara'a da yawan murmushi.
"To yanzu muje ki zuba min ni na É—an ci ko kaÉ—an ne kin ga yunwa nake ji sosai .
ÆŠan jim tayi kafin tace "to .
Tsayawa yayi yana kallon fuskar ta da ta É—an kumbura kumatun sai ya ga kamar daÉ—a kyau tayi "Wafaa kome kika yi sai kiyi kyau da kike fushi kamar kar kiyi dariya idan kina murmushi kuma bana so ki daina saboda fara'ar ki haÉ—e take da farin-ciki na
ÆŠago kai tayi ta É—an kalle shi tana jin tasirin kalaman sa har a cikin ran ta , a hankali tace "mu tafi ka ci abincin .
Da suka koma falon ta zuba masa abincin dai-dai cikin sa yana ci yana É—an kallon ta da tayi shiru tamkar mai tunani kafin ya fahimci gyangyaÉ—i take yi .
Bata san lokacin da ya gama cin abincin har ya Sha shayin sa ba saboda kwantar da kai tayi a jikin kujera sosai take bacci .
A hankali ta ji ya taɓa ta da yasa ta firgit ta buɗe idanun ta da suke cike da bacci ta kalle shi ,
"Mu je ki kwanta Wafaa dare yayi sosai .
Kama hannun ta yayi suka shiga É—aki bayan ya kashe wutacen falon da duk wasu na'ura .
Sofia wacce duk abunda suke tana falon a laɓe daga lungun kitchen da yake da ɗan duhu ta saɗaɗo ta fito ,
Wani ƙaramin ɗaki da yake matsayin na 'yan aiki nan ta buɗe ta shiga bayan ta ɗau kwanon miyar da sauran miya da nama yake ciki ,
Tana buÉ—e É—akin Sam da yake kwance ya taso da gudun sa yana É—an gurnani , shafa kan sa tayi kafin ta ajiye masa kwanon a gaban sa .
Wani irin ɓacin rai take ji bata ƙi ba ta ɓace ta ɓulla cikin ɗakin Doctor Hamza ta ga me suke yi shi da Yakaka ? Duk da dai tasan ba shi da buƙata amma ita fa ko kallon Yakaka bata so ya dunga yi
"Ya zama dole nayi wani abu akai ba zan iya zuba ido haka ina kallon su ba kissa kaÉ—ai ba zata gamsar da ni ba kar na tsaya galala shegiyar yarinyar nan ta min shigar basaja .
Ta furta hakan a sarari lokacin da take barin ɗakin ta jaa ƙofar ta kulle tana nufar ɗakin ta .
Duk yadda Yakaka ta so Doctor Hamza ya ƙyale ta ta kwanta kan kujera ƙi yayi dan dolen ta da kuma baccin da ya riga ya ci ƙarfin ta ta dawo kan katifar daga can ƙarshe ta kwanta .
Tana kwanciya kuwa bacci ya É—auke ta , fahimta da yayi baccin ya mata nawi ya sa shi jaan jiki a hankali ya matsa ya haÉ—a ta jikin sa , yana jin wani irin nutsuwa ta musamman tana bin jijiyoyin jikin sa yayi musu addu'a yana rufe ido bacci mai daÉ—in gaske ya É—auke shi .
Da asuba shi ya riga ta tashi , motsin da yayi da kuma fitsari da ya matse ta yasa ta buÉ—e ido a hankali .
Cikin nutsuwa ta fara fahimtar a inda take kwance kan ƙirjin Doctor Hamza .
Wani irin bugu nata ƙirjin yayi abu na farko da ya fara safkowa kwakwalwarta gargaɗin Sofi .
Kamar an soke ta ta miƙe daga jikin sa ta fara ƙoƙarin matsawa ta sauƙa daga gadon .
Idanun sa ya mayar ya rufe yana sake riƙo ta da ɗan tsauri ya jawo ta ta dawo kan sa "gudun me kike yi bayan kin kwana kin hantse kina bacci mai daɗin da baki taɓa yin irin sa ba .
Ya furta hakan muryar sa a ƙasa sosai .
Yakaka cikin yanayi na tsoro tace "Yaya Dacta dan Allah ka kyale ni kar Auntie Sofi ta shigo ta gan ni .
Da sauri ya buÉ—e idanun sa jin abunda tace .
"Sofi kuma ? Me zai kawo Sofi É—akin nan war haka ?
Shiru Yakaka tayi tana kwantar da kai
, "kin cika shirme Wafaa ke Matata ce ko Sofi ta gan mu ba abunda zai faru .
"Yaya Dacta kar a shiga Sallah .
Ta tunasar da shi cike da son ya kyale ta .
Yana rungume da ita ya miƙe zaune yana zaunar da ita a cinyar sa yace "zan tafi Masallaci na dawo kar kiji tsoron kome kin ji ko ?
"To tace tana miƙewa daga kan shi .
Shima miƙewa yayi ya shiga banɗaki yayi alwala ya fita masallaci .
Yana fita ita ma ta shiga banÉ—akin dan ta kintsa jikin ta .
Lokacin da ta fito kan ta yana ƙasa tana gyara jikin ta bata ankara akwai mutum a ɗakin ba sai da ta zo tsakiyar ɗakin ta ɗago kai .
Idanun ta suka faÉ—a cikin na Sofi wacce take mata wani irin kallon da ya firgita ta.
Assalam Alaikum Masu karatu tare da fatan alkhairi .
Kuyi haƙuri da wannan bai kai yawan yadda aka saba ba , jimawar ne nima bata min daɗi shi yasa na baku wanda ya sauwaƙa .
Idan dama ta samu zaku iya sake ganin cigaba nan da kwanaki uku insha Allah .
Nagode .
[3/19, 5:14 PM] +234 706 503 6187: Mafari.
. ( Hargitsin Rayuwa )
Umm'muaz
53
Tsayuwar minti ɗaya zuwa biyu tayi tana kallon ta kafin ta ƙaraso gaban gadon ta zauna ba tare da tace mata ƙala ba .
Hakan da tayi ya sake ƙular da Sofia dan haka a fusace tace " zaɓi na zo baki ko dai yini tare da Sam ko kuwa ki fice daga gidan nan ki tafi can inda kika saba zuwa yawon ki a garin nan idan shi da ya ajiye ki ya dawo kin dawo dan yinin ki da ni a gidannan bana jin zan iya jurewa .
Yakaka wacce kan ta ke ƙasa har Sofia ta gama bayanin ta bata ce mata kome ba tamkar dai bata jin yaren da Sofia take yi ta miƙa hannu a hankali ta ɗau wayar ta ta fara dannawa ba tare da tasan me take yi ba '
Hakan da tayi ba ƙaramin tunzura Sofi tayi ba a fusace tace "Dan Ubanki watau ga mahaukaciya tana magana kin wani yi banza dan....'
Kamar an safure ta Yakaka ta miƙe daf da Sofi ta zo ta tsaya idanun ta ƙyar akan ta cikin muryar ta da bata cika ƙarfi ba tace "Duk wani cin mutumci da zage-zagen ki ya tsaya a iyakar kaina , kar domin kin ga ina yin shiru kiyi zaton za ki iya zagin iyayena na ƙyale ki .
" ban ajiye iyayena kurkusa ba idan ke kin raina naki iyayen na.....
Turo ƙofar da aka yi yasa su duk biyun waigawa .
Doctor Hamza turus yayi yana kallon su kafin ya ƙaraso fuskar sa cike da mamaki ya tattara ganin sa kan Sofi wacce har kawo lokacin bata farfaɗo ba daga ruɗanin da ta shiga kan ji da tayi Yakaka ta mayar mata da Martani har ma tana ƙoƙarin rama zagin da ta mata.
"Sofia me ya faru ? Me kika zo ...
Sai yaƙi ƙarasawa ya ɗan riƙo hannun ta ganin wani irin huci da take yi ,so yake ya jaa ta waje .
Amma sai ta ƙi da ƙarfi ta warce hannun ta kafin ta fashe da wani irin kukan baƙin-ciki .
"Na shiga ukuna Yakaka ni kike zagi ? Iyayena kike zagi Ni-ni kika zaga ? Yakaka uwata da ubana kike zagi ? Daga kawai na shigo na tayar da ku Sallah ?