Sashe 174
Mafari Hargitsin Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"idanun ki suna da kyau idan kina kallon Mutum da su Fatima , lokacin da basu da Lafiya kyan su bai kai haka bayyana ba , kina da sassanyan kallo Mai cike da nutsuwa ,
Murmushi tayi kaɗan , kafin ta ƙira sunan sa ,
"Baban Mama ,
Sai kuma tayi shiru ,
Kamo hannunta da yake kusa da shi yayi ya riƙe ,
"Ummh ina jinki menene ?
" daman nace ko zamu je ni ɗin a gwada ni ?
"gwaji Fatima wanne irin gwaji , akwai damuwa ne ga lafiyar jikin ki ?
Sunkui da kan ta ta sake yi tana jin nawin zancen akan harshen ta , sai dai tana jin zata iya yin kome domin ganin Mama ta samu lafiya , muryar ta a ciki tace ,
"ko Allah zai sa a dace un-un ko wai a jikina akwai abunda da za'a iya amfani da shi wajen yiwa Mama maganin ,
Kiris ya rage Biyamuradi Youssouf ya kwashe da dariya , sai dai ya gintse saboda yana son jaan ta ,
" Fatima kin manta likita yace ke baki iya bada jinin ki ?
Cikin sauri ta katse shi ,
" ai ba jini na ba , wai a auna ko akwai cikin ?
" ciki aina ?
Yace da dariya a cikin sautin sa,
Ɗago kanta tayi tana iya hango hasken haƙoransa da yake dariya,
" un-un a jikina ko ?
Dariya ya kwashe da ita , cikin ransa ƙaunar ta na sake yawaita , kunya da kawaicinta yana burge shi haɗi da salon rashin wayewarta da baya sa ta fidda tsagoron ƙauyencin ta .
"Fatima ciki ai sai ya nuna Alamunsa tukun ake zouwa ayi gwaji , hakanan bai yiwuwa aje ga gwajji sai a mouna dariya ,
Shiru Falmata tayi tana ganin wautar kan ta , to ita ya zata yi ne ? Ta matsu Mama ta warke ta samu lafiya kamar sauran Yara , tsintar kanta tayi da addu'ar Allah ya nufe ta da samun ciki nan kurkusa domin lafiyar Mama ,
Daren ranar basu samu bacci ba saboda jikin Mama da ya tsananta idan banda nishe-nishe da ƙananun kuka babu abunda take yi , hankalinsu baki ɗaya a tashe , Falmata ta rungume ta anjima Youssouf ya ɗauke ta ya ɗora a jikinsa , haka suka yi ta fama .
Asubar farko a cikin tsananin sanyi suka nufi asibiti a take likitocin ta suka shiga bata kulawa ,
Ba'a fi awa guda ba ciwon ya lafa ta samu bacci , tana rungume a jikin Falmata
Ƙarar wayar sa ya sanya shi miƙewa daga kujerar da yake zaune ya ɗan taka zuwa wajen ɗakin yana ɗaga ƙiran da ake masa wanda yake daga Tafeeda ,
" Youssoufa akwai Al'amari maigirma da muni da yake tunkaro ka ,
Sune kalaman da Yaji Tafeeda ya furta masa ba tare da sun ko gaisa ba ,
Ji yayi ya cigaba da cewa ,
"Bayan tsawon shekarun da ka kwashe kana ɓoye kuskuren da ka aikata yanzu kome yana daf da bayyanuwa batare da ka farga ba mutanen da suka ɗau lokaci suna bibiyar sawun duk wani motsi naka ba tare da ka kai ga hankalta ba gaf suke da cimma nasara akan ka ,
"Ya zama dole ku dawo tare da kai da 'yar taka da matar da ka aurawa kan ka kafin kome ya lalace , mafi girman lamarin shine nan da kowanne lokaci Maimartaba tare da Hajiya umma zuwa kan iyalai tare da 'yan uwanka zasu iya sanin Mummunar Fuskar ka ,
" Maƙiya kuma zasu samu damar kassara ka , wanda kafi kowa sanin me hakan ke nufi ??
"Ta-Tafeeda , meke Faruwa ne yi gaugawar sanar min ,
"ni a matsayina na 'dan ouwa a gareka zan yi dukkanin bakin ƙokarina wajen ganin lamura basu munana fiye da ƙima ba , duk kuwa da cewa ni ai ba bakin koume nake gareka ba ,
ÆŠut-É—ut !
Yaji ƙarar Alamun yankewar ƙiran
Tashin hankalin da ya zo masa a lokacin maigirma ne , me Tafeeda duk ya faÉ—a masa ??
"Tayaya ya san cewa tare yake da Fatima da Mama ?Â
"Su waye maƙiyansa masu bibiyar rayuwar sa ?
"Fallasuwar Asirinsa a gurin iyayensa hakan na nufin ɗebe ƙaunar sa daga zukatan su ,
"wai shin me yake shirin faruwa ko kuwa ya ma riga ya faru ??
Ya zama dole ya koma gida ,
Da sauri ya shiga neman layin Tafeeda sai dai har ta gama ƙara bai ɗauka ba , ya sake gwada ƙira a karo na biyu nan ma ba'a ɗauka ba ,
Tashin hankalin sa ya yawaita da har Falmata ma ta kai ga Fahimta , damuwar sa ta ƙara mata damuwa , sau biyu tana tambayar sa ko me yake damunsa ? Yana ce mata ba kome .
Kafin dare Mama ta warware dan haka suka koma gida ,
"Falmata ta haÉ—a ruwa mai zafi ta yiwa Mama wanka ta shirya ta cikin jibga-jibgan kayan sanyi , kasantuwar cikin magunguna da Alluran da aka yi mata akwai masu sa bacci bata jima ba bacci ya sake É—auketa ,
Itama wankan tayi ta shirya cikin wondo wide-leg da Rigar sanyi ribbed sweater ta É—aura hular sanyi akanta ,
Ta fito ta cimma masa yana zaune a ƙasa ya jingina bayan sa da kujera , hannun sa biyu tallafe da ƙeyarsa ,
Babu wadatar haske a falon saboda duhun dare da ya shigo fitilar falon kuma É—aya ce a kunne , kasantuwar idanun nata ba gani suke sosai ba , ya sa bata ma kai ga ganin sa a wajen ba sai duhu-duhu take gani ,
"Fatima ,
Ya ƙira sunan ta lokacin da ya ga ta kashe ƙafa daga ƙofar ɗakin , alamun tana buƙatar ɗan jagora ,
"zo nan ,
Yace da ita
Inda take iya hango duhun sa ta nufa a hankali ,
kallo yake bin ta da shi ganin yadda kayan suka karɓi jikinta musamman ɗan wondon da bai kai ga sauka ƙasa ba , daga ƙungunta ya zauna ɗas saboda ɗaura shi da tayi akan rigar .
Hannun ta ya kama ya ƙarasa zaunar da ita akan jikinsa yana jin yadda ƙamshin daddaɗan turaren da ta fesa yana ratsa hancin sa ,
Lamo tayi a jikin sa tana jin damuwar rashin walwalar sa na damun ta ,
" Alhamdulillah Mama ta samu sauƙi ko ?
Tace da shi da dabarar son jin maƙasudin damuwar sa ,
"Mama ta samu sauƙi Alhamdulillah ,
Ya ce yana ƙanƙameta a jikin sa ,
"Har hankalin mu ya kwanta , bana son ciwon Mama ina tausayinta ,
"Fatima zamou kassance cikin shiri zouwa wassu kwanaki nan gaba zamou koma gida ,
" É—ago kanta tayi da son ganin fuskar ko Allah zai sa ta fahimci damuwar sa ,
"Baban Mama na É—auka sai an samu lafiyar Mama ?
Zai yi Magana wayar sa tayi ƙara ,
Ganin sunan Hajiya Umma a fuskar wayar ya sa zuciyar sa tsinkewa ,
Da sallama ya É—au wayar , sai dai yadda ya ji ta amsa masa ya sa jin hankalinsa ya sake tashi ,
Sama-sama ta amsa gaisuwar sa , bayan nan abunda ta sanar da shi shine kawai duk me yake ya nemi izni ya taho gida cikin kwanakin nan kusa .
Shiru yayi bayan ya ajiye wayar , tabbas akwai abunda ke wakana game da shi a gida .
"Baban Mama...
Ya katse hanzarin ta
"Fatima zamou kouma gida , a gaba zamou dawo neman lafiyar Mama ,
Sai ta mayar da kan ta jikin sa tayi shiru , baki ɗaya walwalar da ta ɗan samu na murnar samun sauƙin Mama ta kau ,
Daren ranar babu wani armashi agare su musamman ma Falmata da damuwar da take ciki ta haifar mata da zazzaɓi da ɗan ciwon kai , dan haka washegari ta tashi haka sukuku ,
Karin kumallo ma sama-sama suka yi ,
Bayan sun gama karin kumallo su dukkanin su biyun sun yi shiru sai mama ce take É—an wasan ta ,
" J'ai réservé notre vol, nous rentrerons à la maison le 18 le mois prochain , ( nayi mana tanadin jirgin komawa , zamu tafi ranar sha takwas ga watan gobe , )
Muryar sa ratso shirun wajen ,
"Allah ya kaimu Baban Mama , ko zaka sanarwar da Hajja itama ta fara shiri ko ?
"Eh zan sanar da ita idan ya ragge kwanaki goma mu tafi sai tayi shiru cikin kwanaki biyar , idan ya rage kwanaki biyar da tafiyar mu sai direba ya É—aukota daga Nigeria ,
"To Allah ya kaimu ,
****
Wasa gaske cikin 'Yan kwanakin Youssouf ya gaza samun kwanciyar hankali tsoro ne cike taf a ransa , duk kuwa da cewa babu wanda ya sake neman sa kan wani batu sai dai yana tsoro ne kar ko tana ƙasa tana dabo .
Falmata har ta gaji da tambayar sa akan yadda ya zama koyaushe cikin tunani babu nutsuwar kirki , 'yar soyayyar da yake gwada mata mai sanyi da shiga zuci duk ya rage a wasu lokutan ma raba dare yake tunani , da juye-juye ,
Kasantuwar daman ita mace ce marar hayaniya mai kammalewa sai bata tsananta shisshige masa ba ta É—an janye jikinta itama ta maida hankalinta baki É—aya kan Mama ,
da kuma fama da kanta da take yi saboda wani ciwon kai marar daɗi da yake addabar ta tare da bugun zuciya fiye da ƙima duk tayi wata 'yar hidima sai ta ji mummunar gajiya da bugun numfashi sun taso mata ,
Mama da kanta ta san cewa Babanta ya rage kula da dararrakin ta sosai saboda duk ta dame shi zai samu ya zameta ya shiga É—aki ya rufe ,
Murmushi tayi kaɗan , kafin ta ƙira sunan sa ,
"Baban Mama ,
Sai kuma tayi shiru ,
Kamo hannunta da yake kusa da shi yayi ya riƙe ,
"Ummh ina jinki menene ?
" daman nace ko zamu je ni ɗin a gwada ni ?
"gwaji Fatima wanne irin gwaji , akwai damuwa ne ga lafiyar jikin ki ?
Sunkui da kan ta ta sake yi tana jin nawin zancen akan harshen ta , sai dai tana jin zata iya yin kome domin ganin Mama ta samu lafiya , muryar ta a ciki tace ,
"ko Allah zai sa a dace un-un ko wai a jikina akwai abunda da za'a iya amfani da shi wajen yiwa Mama maganin ,
Kiris ya rage Biyamuradi Youssouf ya kwashe da dariya , sai dai ya gintse saboda yana son jaan ta ,
" Fatima kin manta likita yace ke baki iya bada jinin ki ?
Cikin sauri ta katse shi ,
" ai ba jini na ba , wai a auna ko akwai cikin ?
" ciki aina ?
Yace da dariya a cikin sautin sa,
Ɗago kanta tayi tana iya hango hasken haƙoransa da yake dariya,
" un-un a jikina ko ?
Dariya ya kwashe da ita , cikin ransa ƙaunar ta na sake yawaita , kunya da kawaicinta yana burge shi haɗi da salon rashin wayewarta da baya sa ta fidda tsagoron ƙauyencin ta .
"Fatima ciki ai sai ya nuna Alamunsa tukun ake zouwa ayi gwaji , hakanan bai yiwuwa aje ga gwajji sai a mouna dariya ,
Shiru Falmata tayi tana ganin wautar kan ta , to ita ya zata yi ne ? Ta matsu Mama ta warke ta samu lafiya kamar sauran Yara , tsintar kanta tayi da addu'ar Allah ya nufe ta da samun ciki nan kurkusa domin lafiyar Mama ,
Daren ranar basu samu bacci ba saboda jikin Mama da ya tsananta idan banda nishe-nishe da ƙananun kuka babu abunda take yi , hankalinsu baki ɗaya a tashe , Falmata ta rungume ta anjima Youssouf ya ɗauke ta ya ɗora a jikinsa , haka suka yi ta fama .
Asubar farko a cikin tsananin sanyi suka nufi asibiti a take likitocin ta suka shiga bata kulawa ,
Ba'a fi awa guda ba ciwon ya lafa ta samu bacci , tana rungume a jikin Falmata
Ƙarar wayar sa ya sanya shi miƙewa daga kujerar da yake zaune ya ɗan taka zuwa wajen ɗakin yana ɗaga ƙiran da ake masa wanda yake daga Tafeeda ,
" Youssoufa akwai Al'amari maigirma da muni da yake tunkaro ka ,
Sune kalaman da Yaji Tafeeda ya furta masa ba tare da sun ko gaisa ba ,
Ji yayi ya cigaba da cewa ,
"Bayan tsawon shekarun da ka kwashe kana ɓoye kuskuren da ka aikata yanzu kome yana daf da bayyanuwa batare da ka farga ba mutanen da suka ɗau lokaci suna bibiyar sawun duk wani motsi naka ba tare da ka kai ga hankalta ba gaf suke da cimma nasara akan ka ,
"Ya zama dole ku dawo tare da kai da 'yar taka da matar da ka aurawa kan ka kafin kome ya lalace , mafi girman lamarin shine nan da kowanne lokaci Maimartaba tare da Hajiya umma zuwa kan iyalai tare da 'yan uwanka zasu iya sanin Mummunar Fuskar ka ,
" Maƙiya kuma zasu samu damar kassara ka , wanda kafi kowa sanin me hakan ke nufi ??
"Ta-Tafeeda , meke Faruwa ne yi gaugawar sanar min ,
"ni a matsayina na 'dan ouwa a gareka zan yi dukkanin bakin ƙokarina wajen ganin lamura basu munana fiye da ƙima ba , duk kuwa da cewa ni ai ba bakin koume nake gareka ba ,
ÆŠut-É—ut !
Yaji ƙarar Alamun yankewar ƙiran
Tashin hankalin da ya zo masa a lokacin maigirma ne , me Tafeeda duk ya faÉ—a masa ??
"Tayaya ya san cewa tare yake da Fatima da Mama ?Â
"Su waye maƙiyansa masu bibiyar rayuwar sa ?
"Fallasuwar Asirinsa a gurin iyayensa hakan na nufin ɗebe ƙaunar sa daga zukatan su ,
"wai shin me yake shirin faruwa ko kuwa ya ma riga ya faru ??
Ya zama dole ya koma gida ,
Da sauri ya shiga neman layin Tafeeda sai dai har ta gama ƙara bai ɗauka ba , ya sake gwada ƙira a karo na biyu nan ma ba'a ɗauka ba ,
Tashin hankalin sa ya yawaita da har Falmata ma ta kai ga Fahimta , damuwar sa ta ƙara mata damuwa , sau biyu tana tambayar sa ko me yake damunsa ? Yana ce mata ba kome .
Kafin dare Mama ta warware dan haka suka koma gida ,
"Falmata ta haÉ—a ruwa mai zafi ta yiwa Mama wanka ta shirya ta cikin jibga-jibgan kayan sanyi , kasantuwar cikin magunguna da Alluran da aka yi mata akwai masu sa bacci bata jima ba bacci ya sake É—auketa ,
Itama wankan tayi ta shirya cikin wondo wide-leg da Rigar sanyi ribbed sweater ta É—aura hular sanyi akanta ,
Ta fito ta cimma masa yana zaune a ƙasa ya jingina bayan sa da kujera , hannun sa biyu tallafe da ƙeyarsa ,
Babu wadatar haske a falon saboda duhun dare da ya shigo fitilar falon kuma É—aya ce a kunne , kasantuwar idanun nata ba gani suke sosai ba , ya sa bata ma kai ga ganin sa a wajen ba sai duhu-duhu take gani ,
"Fatima ,
Ya ƙira sunan ta lokacin da ya ga ta kashe ƙafa daga ƙofar ɗakin , alamun tana buƙatar ɗan jagora ,
"zo nan ,
Yace da ita
Inda take iya hango duhun sa ta nufa a hankali ,
kallo yake bin ta da shi ganin yadda kayan suka karɓi jikinta musamman ɗan wondon da bai kai ga sauka ƙasa ba , daga ƙungunta ya zauna ɗas saboda ɗaura shi da tayi akan rigar .
Hannun ta ya kama ya ƙarasa zaunar da ita akan jikinsa yana jin yadda ƙamshin daddaɗan turaren da ta fesa yana ratsa hancin sa ,
Lamo tayi a jikin sa tana jin damuwar rashin walwalar sa na damun ta ,
" Alhamdulillah Mama ta samu sauƙi ko ?
Tace da shi da dabarar son jin maƙasudin damuwar sa ,
"Mama ta samu sauƙi Alhamdulillah ,
Ya ce yana ƙanƙameta a jikin sa ,
"Har hankalin mu ya kwanta , bana son ciwon Mama ina tausayinta ,
"Fatima zamou kassance cikin shiri zouwa wassu kwanaki nan gaba zamou koma gida ,
" É—ago kanta tayi da son ganin fuskar ko Allah zai sa ta fahimci damuwar sa ,
"Baban Mama na É—auka sai an samu lafiyar Mama ?
Zai yi Magana wayar sa tayi ƙara ,
Ganin sunan Hajiya Umma a fuskar wayar ya sa zuciyar sa tsinkewa ,
Da sallama ya É—au wayar , sai dai yadda ya ji ta amsa masa ya sa jin hankalinsa ya sake tashi ,
Sama-sama ta amsa gaisuwar sa , bayan nan abunda ta sanar da shi shine kawai duk me yake ya nemi izni ya taho gida cikin kwanakin nan kusa .
Shiru yayi bayan ya ajiye wayar , tabbas akwai abunda ke wakana game da shi a gida .
"Baban Mama...
Ya katse hanzarin ta
"Fatima zamou kouma gida , a gaba zamou dawo neman lafiyar Mama ,
Sai ta mayar da kan ta jikin sa tayi shiru , baki ɗaya walwalar da ta ɗan samu na murnar samun sauƙin Mama ta kau ,
Daren ranar babu wani armashi agare su musamman ma Falmata da damuwar da take ciki ta haifar mata da zazzaɓi da ɗan ciwon kai , dan haka washegari ta tashi haka sukuku ,
Karin kumallo ma sama-sama suka yi ,
Bayan sun gama karin kumallo su dukkanin su biyun sun yi shiru sai mama ce take É—an wasan ta ,
" J'ai réservé notre vol, nous rentrerons à la maison le 18 le mois prochain , ( nayi mana tanadin jirgin komawa , zamu tafi ranar sha takwas ga watan gobe , )
Muryar sa ratso shirun wajen ,
"Allah ya kaimu Baban Mama , ko zaka sanarwar da Hajja itama ta fara shiri ko ?
"Eh zan sanar da ita idan ya ragge kwanaki goma mu tafi sai tayi shiru cikin kwanaki biyar , idan ya rage kwanaki biyar da tafiyar mu sai direba ya É—aukota daga Nigeria ,
"To Allah ya kaimu ,
****
Wasa gaske cikin 'Yan kwanakin Youssouf ya gaza samun kwanciyar hankali tsoro ne cike taf a ransa , duk kuwa da cewa babu wanda ya sake neman sa kan wani batu sai dai yana tsoro ne kar ko tana ƙasa tana dabo .
Falmata har ta gaji da tambayar sa akan yadda ya zama koyaushe cikin tunani babu nutsuwar kirki , 'yar soyayyar da yake gwada mata mai sanyi da shiga zuci duk ya rage a wasu lokutan ma raba dare yake tunani , da juye-juye ,
Kasantuwar daman ita mace ce marar hayaniya mai kammalewa sai bata tsananta shisshige masa ba ta É—an janye jikinta itama ta maida hankalinta baki É—aya kan Mama ,
da kuma fama da kanta da take yi saboda wani ciwon kai marar daɗi da yake addabar ta tare da bugun zuciya fiye da ƙima duk tayi wata 'yar hidima sai ta ji mummunar gajiya da bugun numfashi sun taso mata ,
Mama da kanta ta san cewa Babanta ya rage kula da dararrakin ta sosai saboda duk ta dame shi zai samu ya zameta ya shiga É—aki ya rufe ,