← Book details Mafari Hargitsin Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 152 OF 269

Sashe 152

Mafari Hargitsin Rayuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Kallon tsanaki yayi mata bai hango wani alamun rashin gaskiya a tattare da ita ba ,

Ki shiga tana ciki .

Yace yana komawa kan è“·an bencin sa na zama .

Hamdala tayi bayan ta yi masa godiya ta taka tana nufar cikin gidan da bai zamto ba茩o ba a gareta , tsarin sa bai sauya ba illa zuciyar ta da take cike da taraddadin hasashen da irin fuskar da Mutanen gidan zasu 茩arbe ta da hakan ya hana ta kuzarin isa cikin gidan cikin 茩an茩anin lokaci

Da duk takun ta guda kunnuwan ta suke sake kusanto mata tashin muryar ta suke,聽

da bata riga ta manta amonta ba ko dan ita 蓷in tana daga cikin mutanen da suka gwada mata 茩auna a duniyar ta ne ?

Hajja dan dai kince kin manta fuskar maman ta ne amma idanunta sak na mamar ta ne , sosai tana 蓷ibar yanayi da mamarta sai dai ko kamannin Baban ta yafi 茩arfi ,

ai babyn nan 茩arshe ce a kyau wallahi kamar naje Niger na kwato ta nake ji , Allah sarki baby na Allah dai ya baki lafiya , yasa a dace wajen neman maganin nan , Allah kuma ya ji茩an Mamar ki me kirkin nan .

Da murmushi hajja ta amsa da Amin Amin Rahimatu聽

聽聽 A hankali ta sau茩e idanun ta a bayan Rahima lokacin da ta 茩araso 茩ofar falon , wacce ta juya baya tana 茩o茩arin sa茩ala tangamemen hoton Mama cikin jerin hotunan da suke killace a jikin bangon inda aka tanadi sashi na musamman domin ajiyar hotuna ,

茒aya daga cikin hotunan da hajja ta zo da su ne da ta kai aka wanke mata shi zuwa Babban takardan hoto aka yi mata gidan sanya hoto na musamman tare da sanya shi a cikin gilashi .

Ganin ta ta mika kan hoton , fuskar da ta gani jikin hoton ya sauya bugun zuciyar ta nan take , a hankali take wara idanun ta tamkar wacce ta warke daga makanta , kamar yadda take jin zuciyar ta tana bu蓷ewa da wani irin yanayi 茩a茩茩arfa , 茩ofofin gashin jikinta baki 蓷aya suka bu蓷e suna tsattsafo da gumi聽 ,

Taku ta fara yi tana 茩ara kusantar hoton da zuciya da tunaninta baki 蓷aya suka tafi ga fuskar dake jikin sa.

Ha茩i茩a bata ta蓳a ganin ta ba amma kusancin dake聽 tsakanin uwa , mahaifiya da abunda ta haifa daga cikin jikinta ya wuce wasa ya kuma wuce聽 hankalin duk wani me tunani 茩auna ce me rassa da take ya蓷o a dun茩ule da babu me iya ganin zurfn ta bare a iya hasaso iyakar ta聽 ,

Bayan Rahima ta zo daf ta tsaya tana sake nutsar da idanun ta akan fuskar mama wacce tayi 拼ar kyakkyawar dariya a hoton.

Hajja wacce ta mi茩e tsaye daga gefe tayi sororo tana bin Yakaka da ido kafin tace

Ke , Ke , Ke baiwar Allah lafiya kike kuwa ? Zaki shigo mana gida haka sangam-sangam babu sallama bare neman izni ? Kin kuma zo kin yi tsaye 茩ere-re uwa wacce ta ha蓷iyi ta蓳arya ince ko baki da lafiya ne ?

Rahima wacce bata ji tsayuwar Yakaka kusa da ita ba , saboda raggon taku marar sauti da Yakaka tayi a yayin isowa wajen , ta 蓷an waiga sashin hajja lokacin da take gama sar茩afe hoton a inda ya dace tare da janye hannun ta daga jikin hoton ta waigo tana cewa

Hajja da wa kike magana ne ?

Fuskar ta ce ta kusan haè“·uwa da ta Yakaka da ya sa ta è“·an jaa baya

Bismillahi waye ha...

Kalmomin ta ta ha蓷iye mu茩ut , ma茩wallon ma茩ogoron ta ya motsa kamar yadda idanun ta suka firfito da mabayyanin firgici baro-baro a cikin su ,

聽 Shekarun da suka raba ha蓷uwar fuskokin su basu yi yawan da zasu sa su mance da kamannin juna ba .

Ya-Ya-Yakaka ke-ke kece ??

Rahima ta furta muryar ta tana makyarkyata kamar yadda kwakwalwarta take hautsinewa da kokonto ,

Yakaka wacce zuciyar ta ta za茩u da son samun tabbaci akan gudan jinin ta , ba tare da ta janye idanun ta daga kan hoton ba ta lalubo hannuwan聽 Rahima ta dam茩o su da 茩arfi ,

Rahima, Rahima ni ce聽 ,
聽 Ta zarce da tambayar ta
wannan ,?聽 wannan Mama ce ? 瞥a ta Mama ?

聽聽 Rahima wacce tunanin ta ya gama dun茩uluwa waje guda , ta fisge hannuwan ta da matu茩ar 茩arfi bata tsaya ba ta taka da gudun gaske tana nufar 茩ofa , kafin ta 茩arasa ficewa ta 蓷aga murya tana sanar da Hajja .

Hajja ki gudu wallahi Fatalwar Maman Mama ce wannan .

Turus hajja tayi tana bin bayan Rahima da kallo , kafin ta sake waigo Yakaka wacce bata bi ta kan kalaman Rahima ba tamkar ma dai bata kai ga fahimtar me kalaman Rahima ke nufi ba .

Ta saka hannu ta 蓷ago Hoton ta ciro shi daga mazaunin sa , tare da ri茩e shi da hannuwan ta duk biyu , tamkar ta ri茩e yar jaririyar ta .

Kai tsaye ta nufo Hajja da hoton , fuskar ta da wani irin yanayi na chakuè“·uwar tsantsar farinciki da kuma fargaba tace

Wannan 拼ata ce ko ? Mama ce ko ?

Kafin ta 茩araso hajja ta juya da 拼ar sassarfa tana 蓷ingisa kafafun ta da basu cika lafiya ba ,

Un-un-un 拼ar nan , ni kuwa ina zan sani ?
Mutum dai baya 茩in ta Mutane wai ance da 蓳arawo ya gudu聽 , Bi Rahima can dai kin tambaye ta Dan Allah .

Garam !

Hajja ta rufo 茩ofar 蓷akin ta .

Sa茩are tayi a tsaye tana son harha蓷a tunanin ta domin ta kai ga fahimtar meyasa ta ga kamar ana gudun ta ? Ashe girman laifin ta har ya kai ya sa ta zama abun gudu a wajen mutane ?聽

Falmata ina Falmata ? Ta san idan kowa zai guje ta a duniya a zare Falmata a cikin su , Falmata baza ta ta蓳a gudun ta ba , ina take ?

Ta juyo da nufin fitowa ta nufi sashin Baba , sai ga Rahima tare da wani mutum wanda bata kai ga sanin sa ba .

Mallam Kabir ga ta nan , ta nuno Yakaka wacce take tsaye 茩i茩am rungume da hoto .

Dan Allah kana ganin ta ?

Ina ganin ta mana Hajiya Rahima , ai wannan Mutum ce , ba Fatalwa ba ,聽 hala an samu akasi ne wajen jin wani labari akan ta ?

Ke baiwar Allah wacece ke ? Daga ina kike聽 ? Me kuma kika zo yi nan?聽

Zuwa lokacin Yakaka ta fara hasaso abunda yake faruwa , dan haka fuskar ta na bayyana sabon alhini ta matso tana cewa .

Rahima ni ce Yakaka , ba Fatalwa ba ce ni , ban mutu ba , waye yace na Mutu ???? Ina Falmata ?

Ba tare da Rahima ta ce 茩ala ba , bata kuma yadda ta 茩arasa kusa da Yakaka ba ta sake juyawa da 蓷an gudu ta nufi sashin Baba , da daman daga can 蓷in take shine ma ya ha蓷o ta da Mallam kabir 蓷in da ta zo ta same su tare suna ganawa ,

Tana cikin yiwa Baba bayanin dawowar Yakaka 拼ar gudun hijira wanda suke da tabbacin mutuwar ta a wajen haihuwa shekaru kusan shidda da suka wuce ,

Sai ga Mallam kabir tare da Yakaka wacce take biye da shi聽 .

Da ido Baba ya bisu bayan ya amsa sallamar su ,聽 har suka 茩araso cikin falon inda Yakaka ta nemi waje daga can gefe guda ta dur茩usa bisa guiwowin ta ,

Mallam kabir bai zauna ba yayi bankwana da prof tare da juyawa kan takun sa ya bar wajen .

Prof bai yiwa kamannin Yakaka sani na sosai ba amma tabbas ya shaida fuskar ta , saboda ya ta蓳a ganin ta a farkon zuwan ta gidan sa , sannan a 蓷an ta茩aitatcen zaman da tayi a gidan tana zuwa gaishe shi lokaci-lokaci .

Babu alamun firgici a tare da shi yake amsa gaisuwar Yakaka , wacce kan ta ke a sunkuye .

Cikin nutsuwa irin ta manyan mutane da suke da tarin ilmi ya soma da tambayar Yakaka daga ina take ? Me kuma ya faru da ita tsawon shekarun da tayi bata nan ? Bai shigo mata da batun labarin mutuwar ta da yake tabbatacen Al'amari ba a wajen su a tsawon shekarun da tayi bata nan .

Tambayoyin sa suka fargar da Yakaka tare da tuno mata da Malama Maryam da ta baro can a layi fiye da mintoci ishirin ,

Wacce ta san zata taya ta fuskantar mutanen ta da tarin laifukan da suke kan ta ,

Tare muke da ba茩uwa Baba , a min iznin na shigo da ita .

Je ki shigo da ita babu kome .

Bata jima ba suka dawo da tare da Malama Maryam wacce聽har ta fara shiga halin damuwa ganin lokaci ya 蓷an jaa batare da ta ga dawowar Yakaka ba .

Cikin nutsuwa da kamalar da Allah ya hore mata Malama Maryam ta gaishe da prof , sannan ta gabatar da kan ta a matsayin Malamar Yakaka wacce ta è“·au darasi a wajen ta tsawon shekaru biyar da è“·oriyar watanni , a garin Abuja , daga haka ta tsagaita .

A hankali muryar Yakaka ta fara tashi tiryan-tiryan take bada labari tun daga irin Gadar zaren da Samy baby ta ha蓷a mata har kawo ranar barin ta Maiduguri da ta sanyata ta tsallake ta bar Jaririyar ta a ranar da ta haife ta , da zummar zata kai ta Abuja wajen mahaifn 拼ar ta suyi aure ta dawo ta 蓷au yar da 茩anwar ta .

Wacece ita Matar da kika bi ? Menene聽 dangantar ku da ita ?

Tambayar Prof ta katse Yakaka .

Shiru Yakaka tayi na 蓷an wani lokaci , tunowa da tayi da irin rufin asirin da Doctor Hamza ya yi mata a farkon kawo ta gidan ya bayyana ta a matsayin 拼ar gudun hijirar da mijinta ya mutu ya bar ta聽da ciki ,聽
Chapter 152 · 0% Book details