Sashe 91
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
babban kujerar ta bar masa ita ta xauna akan sallaya akasa
kanta a sunkuya da ladabi tahau gaishesa da sanyin murya ya amsata cike da kallon yanayinta da bai gane masa tun safe ba.
kamar da wani abu aransa yazo kai tsaye yafara tambayar naiman ko nur taci abinci, duk naima tarasa me zatace kawai tagyada masa tace masa samosa guda daya da fresh juice din kiwi kawai tasha
batare da bata lkci ba
yace ma naima maza taje ta zubo abincin yanxun nan akawo.
nur batace komi ba har saida naiman ta bar wajen jin ya fara mata fada akan rashin cin abincin yasaka taji komi yafara dawo mata sabo aranta dan ita batasan ya zata sake ranta taji dadin yau din ba bayan tasan javeed yana fushi da ita sosai.
shikuma duk tunanin sa ko dan yanayin da su lady sidd dasu anty suad da matarsa zubaida suke yawan gayawa mata magana ne yasaka tafara dora makanta damuwa.
tun bacewar naima awajen nasiha kawai yake mata da wa'azi akan tacire komi aranta tanacin abinci
shima uba ne mata kuma babu abunda zai sameta agidan inhar yana nan..
ana kawo abincin loma daya takai baki tafara masa kuka sosai
hanklin tsohon ya tashi yafara lallashin ta yace saidai tagaya mai abunda ke damun ta dandama yay tsammanin haka tun akan dinning dayaga yanayinta da safe.
da yaranta da komi nur tagama kukan ta share hawayenta gwanin tausayi kanta na kallon kasa tafara gaya masa cewa ai ita tsoro kawai takeji.
hanklinsa duk ya tashi yace mata wayeke tsorata ta...saida ta kara fashewa da kuka snn da mamakinsa yaji tace masa ai javeed nez dan jimm yayi da daurewar kai sn yace ya miki wani abu ne? da muryan kukan tace mishi a'a, yace toh meye faru ko an gaya maki wani abu akansa ne? ta kara girgiza kai tace masa a'a...cikin taushin murya me tattare da lallami yace toj kartaji tsoronsa kawai ta gaya masa matsalar shizai magance mata shi...
dan shiru tay cikin dedetu nitsuwarta idanunta na zubda hawaye ta shagwabar da murya farace masa ai tay ma javeed din laifine tagaya masa wani abu da bai dace ba shine yayi fushi
tanakai wa nan ta kara fashewa da matsanancin kuka..
cikin muryan mai shake da shirmen yarinta tace Father in law wallh ba haka halina yake ba.. ni fa bansan yaushe na gaya masa haka ba kuma ai naje bashi haquri amma kuma shine haryanxu bai bude kofarsa ba nifa tsoro nakeji bason raina na gaya masa ba aini bansan ma na gaya masa ba..
yadda take magana yasaka yaji kamar yay murmushi kamar yay kuka at the same time ganin yanayinta cike da yarinta dakuma damuwa all at the same time.
saidai kukan datakeyi bakaramin tausayi ta bashi ba...
da kawaici irinna su na manya baiko yunkurin tona zancem dan yaji kan labarin ba dan yasan tsakanin mata da miji akwai sirri amma kodaga yanayinta yasan tay nadama kuma a tsorace take da hukuncin da javeed din zai yanke mata
jimm yay har saida tay shiru ta rage kukan kafin nan yafara rarrashinta da kalamai masu taushi da sanyaya zuciya.......
ya dinga lallabata yace mata karta damu
javeed zai dawo mata bazai kwana awani waje ba kartaji tsoro ai shi mijinta ne dama kuma sabanin fahmta irin haka na shigowa cikin lamarin zaman aure.
shiru tay tanajin lallashinsa me tahowa da nasiha ita duk abu daya ke mata yawo aranta tunda yace wai javeed yana alfahari da halinta shide kawai baison mace me disrespct ne.
ton memakon taji dama dama sai ta karajin ta damu soai sabida tasan inde raini ne to ai jyau tay masa kololowarta da safen nan tunda ta ambace mahaifyarsa.
hakanan yasakata taci abincin agabansa na dole har ta dan sake jikinta ta dena kukan
suna hira kadan har saida aka kira magrib snn suka bar wajen ta koma dakinta domin yin sallah.
bangaren javeed kuwa duk dama yay niyyar kwana ne a Abujan amma koda suka fice shan iska da sultan a undeground club dinsa sai nemi waje yabata shiru akan kujera yana lissafin yadda zai gyara ma nur dinsa zama dan ta nitsu dan harga Allah shide bazai taba iya dora hannunsa akanta ba yasan wnn kam.
yafi awa biyu baice uffan ba yana shiru bayan yagama ayyana abunda zai matan aransa ne ya dingaji kawai gara ya dawo
lagos din komin dare.
baiko tashi dawowar ba sai da karfe goma na dare ya cika snn sukayi sallama da sultan ya tattari guns din daya saya ya kama hanyarsa ya fito within few minutes helicptersa ya dawo dashi lagos cikin dare.
koda ya dawon bai bare kowa daga gidan ya sani ba banda su mr qeel da janet dake taredashi a kowani lokci, dakinsa kawai yanufa yay wanka snn ya hada ruwan alluran bacci yay makansa snn ya kwanta danya samu isashenn baccin da zai saka jikinshi ya warware.
Da kyar ya farka yajeshi sallahn asubh
yasamua har an idar
suna hade ido da alhaj attah yace masa idan yagama sallan yazo ya sameshi a dakinsa yanxu
hakanan yay sallah da tunanin ko yaji labarin mission dinsane but he plan to deny it sabida baison rauni ko tsoron mutuwa ya kwace masa wann babban damar da ya samu na kawar da nagaza brotherhood
wanda sukadai ne in suna raye yasan cewa bai isa yayi sake wani a family musmn ma matarsa tay normal rayuwarta da freedom ba, bai damu da rashin goyon bayan da bai samu daga can sama ba sabida yasan harkace ta gwamnati da kuma siyasa wann shikuma awajen sa shafe tarihin rayuwar nagaza kamar shafe daya daga cikin manyan matsalolin ahalinsa ne shiyasa har ransa yakejin babu abunda zai hanasa zuwa wnn mission din face mutuwarsa.
nur tana idar da sallah ko addua batay ba ta taho sashensan ta samu dede lkcin janet zata shiga ta gyara dakin kenan suna hade ido ta rusuna ta gaisheta kirjin nur na bugawa ahankli tace mata ina javeed yake
janet tace mata ai ya wuce masallaci kuma daganan yace musu training zaije hala sai wajajen karfe goma da rabi kenan ya dawo cikin gida..
wani abu nur taji ya tsaya mata a wuya sai kawai gyada kai ahankli ta koma estate dinta wanda kafin ta isa hawayenta masu sanyi har sun fara zuba wato ma babu ita acikin plans dinsa hmmm...
kan gadonta ta haye tana kukan ahankli cikin saka wasu abubuwa aranta har bacci me nauyi ya kara daukarta.
6:30 am na safiyar na bugawa javeed ya gama shafe adduar sa dayay bayan azhkar sann ya mike ya taho cikin gidan agaggauce
sashen mahaifinsa ya nufa direct ya samesa
yana shan hot coffe a tea mug ya tsuguna da ladabi suka gaisa
babu yabo babu fallasa suka dan fara hira sama sama shide yasha mamaki dan babansa bai taba tuhumarsa inda yaje ba sai yau kawai sai ya fara shigomai da wa'azin cewa aiyanxu yay aure baidace yana barin matarsa acikin damuwa shikuma yana jimawa a wani waje ba.
Da kyar javeed ya fara dago kan maganan
musmn daga yadda babansa yake ta fada wai jiya nur taki cin abinci tanata kuka sabida shi sai ce masa yake ai rainonta zakayi bakomi ne zata fada maka ka na daukawa da zafi ba yarinya ne fa dole ne kabita ahankli
shide shiru yay yana jinsa baice komi ba harya gama sai ya nuna masa kawai shirmen nur ne amma shi ba fushi yakey da ita maybe dan ya tafi bai gaya mata bane.
dahaka ya shashnatar da maganan duk dama yaji mamaki da kuma dadin data gane cewa tay masa lefin tun ajiyan.
koda ya fice a sashen wani bangaren na ransa ce masa yake yaje wajenta kawai su shirya wani bangaren kuma yana tursashi da tunanin nan gaba sabida maganan nata yay masa tsauri sosai duba da mahaifyrsa ta kawo aciki ba wata na daban ba, kai dolene ma kawai ya dauki matakin dayafi haka
da wann tunanin ya fasa zuwa wajenta ya canza kaya ya wuce wajen training dinsan.
har wajajen karfe takwas saura nur tana kan sharar bacci..
naima ce ta shigo silently ta bude dakin da key card sanye da gogaggen uniform din aikita ajikinta ta daure kanta da dankwali
saida tay sallama kamar sau biyu kafin nan ta karaso ciki jikin window straight ta nufa ta bude labulen
nur tay juy akan gadon da gigin bacci jin fresh air da qamshin flower tareda hasken safiyar rana na shigowa
tun bata gama bude ido ba tafara jin wani irin qamshin lemon water da mint aciki
da murmushi me taushi naima ta karaso ta gefen gadon ta dau ruwan mint da lemon din ta mika mata sann tace fatan kin tashi lafiya hajiya? nur bata amsa ba saida ta shanye ruwan which is so refreshing snn ta kalle na'ima tace lfya alhamdullhi naima..
naima ta karbi cup din tana murmushi ta sake mika mata almond guda uku da akayi soaking inshi da kuma dabino guda biyi shima ta karba taci dan tunda suka fara aikin ya zame kowani safe ne ake bata lemon nd mint water da wnn soaked almond and dates din duk dama batasan amfanin me zasu mata ajikinta ba
nur was feeling a bit btter tunda dai ta gane cewa javeed ya dawo gidan kawai de magana ne hala bazai mata ba dan yana fushi daga nan suka fara normal routine tay wanka tazo ta saka kaya me kyau baby pink lace me daukar ido,gown ce da aka masa wani irin high ends celeopatra style akabi jikinsa da wani shimmery silver stones masu aji wanda yay kamar ajikin lace din ya fito
duk wann aikin razia ce, dan ita kanta nur wani bin takan rasa a inane anty raziarta take samun talented designers haka a nigeria da suke musu dinkin zamani me mugun dauke dauke ido shiyasa ko ita duk kayanta da suka dinka babu na yarwa aciki duk high ends decent celeberity styles ne.
kwalliyarta me kyau tay da tunanin javeed zaizo amma sai shiru
hakanan ta danne zuciyarta taje dinning nan ma bata gansa ba
bata kuma ji anyi maganansa awajen ba
kanta a sunkuya da ladabi tahau gaishesa da sanyin murya ya amsata cike da kallon yanayinta da bai gane masa tun safe ba.
kamar da wani abu aransa yazo kai tsaye yafara tambayar naiman ko nur taci abinci, duk naima tarasa me zatace kawai tagyada masa tace masa samosa guda daya da fresh juice din kiwi kawai tasha
batare da bata lkci ba
yace ma naima maza taje ta zubo abincin yanxun nan akawo.
nur batace komi ba har saida naiman ta bar wajen jin ya fara mata fada akan rashin cin abincin yasaka taji komi yafara dawo mata sabo aranta dan ita batasan ya zata sake ranta taji dadin yau din ba bayan tasan javeed yana fushi da ita sosai.
shikuma duk tunanin sa ko dan yanayin da su lady sidd dasu anty suad da matarsa zubaida suke yawan gayawa mata magana ne yasaka tafara dora makanta damuwa.
tun bacewar naima awajen nasiha kawai yake mata da wa'azi akan tacire komi aranta tanacin abinci
shima uba ne mata kuma babu abunda zai sameta agidan inhar yana nan..
ana kawo abincin loma daya takai baki tafara masa kuka sosai
hanklin tsohon ya tashi yafara lallashin ta yace saidai tagaya mai abunda ke damun ta dandama yay tsammanin haka tun akan dinning dayaga yanayinta da safe.
da yaranta da komi nur tagama kukan ta share hawayenta gwanin tausayi kanta na kallon kasa tafara gaya masa cewa ai ita tsoro kawai takeji.
hanklinsa duk ya tashi yace mata wayeke tsorata ta...saida ta kara fashewa da kuka snn da mamakinsa yaji tace masa ai javeed nez dan jimm yayi da daurewar kai sn yace ya miki wani abu ne? da muryan kukan tace mishi a'a, yace toh meye faru ko an gaya maki wani abu akansa ne? ta kara girgiza kai tace masa a'a...cikin taushin murya me tattare da lallami yace toj kartaji tsoronsa kawai ta gaya masa matsalar shizai magance mata shi...
dan shiru tay cikin dedetu nitsuwarta idanunta na zubda hawaye ta shagwabar da murya farace masa ai tay ma javeed din laifine tagaya masa wani abu da bai dace ba shine yayi fushi
tanakai wa nan ta kara fashewa da matsanancin kuka..
cikin muryan mai shake da shirmen yarinta tace Father in law wallh ba haka halina yake ba.. ni fa bansan yaushe na gaya masa haka ba kuma ai naje bashi haquri amma kuma shine haryanxu bai bude kofarsa ba nifa tsoro nakeji bason raina na gaya masa ba aini bansan ma na gaya masa ba..
yadda take magana yasaka yaji kamar yay murmushi kamar yay kuka at the same time ganin yanayinta cike da yarinta dakuma damuwa all at the same time.
saidai kukan datakeyi bakaramin tausayi ta bashi ba...
da kawaici irinna su na manya baiko yunkurin tona zancem dan yaji kan labarin ba dan yasan tsakanin mata da miji akwai sirri amma kodaga yanayinta yasan tay nadama kuma a tsorace take da hukuncin da javeed din zai yanke mata
jimm yay har saida tay shiru ta rage kukan kafin nan yafara rarrashinta da kalamai masu taushi da sanyaya zuciya.......
ya dinga lallabata yace mata karta damu
javeed zai dawo mata bazai kwana awani waje ba kartaji tsoro ai shi mijinta ne dama kuma sabanin fahmta irin haka na shigowa cikin lamarin zaman aure.
shiru tay tanajin lallashinsa me tahowa da nasiha ita duk abu daya ke mata yawo aranta tunda yace wai javeed yana alfahari da halinta shide kawai baison mace me disrespct ne.
ton memakon taji dama dama sai ta karajin ta damu soai sabida tasan inde raini ne to ai jyau tay masa kololowarta da safen nan tunda ta ambace mahaifyarsa.
hakanan yasakata taci abincin agabansa na dole har ta dan sake jikinta ta dena kukan
suna hira kadan har saida aka kira magrib snn suka bar wajen ta koma dakinta domin yin sallah.
bangaren javeed kuwa duk dama yay niyyar kwana ne a Abujan amma koda suka fice shan iska da sultan a undeground club dinsa sai nemi waje yabata shiru akan kujera yana lissafin yadda zai gyara ma nur dinsa zama dan ta nitsu dan harga Allah shide bazai taba iya dora hannunsa akanta ba yasan wnn kam.
yafi awa biyu baice uffan ba yana shiru bayan yagama ayyana abunda zai matan aransa ne ya dingaji kawai gara ya dawo
lagos din komin dare.
baiko tashi dawowar ba sai da karfe goma na dare ya cika snn sukayi sallama da sultan ya tattari guns din daya saya ya kama hanyarsa ya fito within few minutes helicptersa ya dawo dashi lagos cikin dare.
koda ya dawon bai bare kowa daga gidan ya sani ba banda su mr qeel da janet dake taredashi a kowani lokci, dakinsa kawai yanufa yay wanka snn ya hada ruwan alluran bacci yay makansa snn ya kwanta danya samu isashenn baccin da zai saka jikinshi ya warware.
Da kyar ya farka yajeshi sallahn asubh
yasamua har an idar
suna hade ido da alhaj attah yace masa idan yagama sallan yazo ya sameshi a dakinsa yanxu
hakanan yay sallah da tunanin ko yaji labarin mission dinsane but he plan to deny it sabida baison rauni ko tsoron mutuwa ya kwace masa wann babban damar da ya samu na kawar da nagaza brotherhood
wanda sukadai ne in suna raye yasan cewa bai isa yayi sake wani a family musmn ma matarsa tay normal rayuwarta da freedom ba, bai damu da rashin goyon bayan da bai samu daga can sama ba sabida yasan harkace ta gwamnati da kuma siyasa wann shikuma awajen sa shafe tarihin rayuwar nagaza kamar shafe daya daga cikin manyan matsalolin ahalinsa ne shiyasa har ransa yakejin babu abunda zai hanasa zuwa wnn mission din face mutuwarsa.
nur tana idar da sallah ko addua batay ba ta taho sashensan ta samu dede lkcin janet zata shiga ta gyara dakin kenan suna hade ido ta rusuna ta gaisheta kirjin nur na bugawa ahankli tace mata ina javeed yake
janet tace mata ai ya wuce masallaci kuma daganan yace musu training zaije hala sai wajajen karfe goma da rabi kenan ya dawo cikin gida..
wani abu nur taji ya tsaya mata a wuya sai kawai gyada kai ahankli ta koma estate dinta wanda kafin ta isa hawayenta masu sanyi har sun fara zuba wato ma babu ita acikin plans dinsa hmmm...
kan gadonta ta haye tana kukan ahankli cikin saka wasu abubuwa aranta har bacci me nauyi ya kara daukarta.
6:30 am na safiyar na bugawa javeed ya gama shafe adduar sa dayay bayan azhkar sann ya mike ya taho cikin gidan agaggauce
sashen mahaifinsa ya nufa direct ya samesa
yana shan hot coffe a tea mug ya tsuguna da ladabi suka gaisa
babu yabo babu fallasa suka dan fara hira sama sama shide yasha mamaki dan babansa bai taba tuhumarsa inda yaje ba sai yau kawai sai ya fara shigomai da wa'azin cewa aiyanxu yay aure baidace yana barin matarsa acikin damuwa shikuma yana jimawa a wani waje ba.
Da kyar javeed ya fara dago kan maganan
musmn daga yadda babansa yake ta fada wai jiya nur taki cin abinci tanata kuka sabida shi sai ce masa yake ai rainonta zakayi bakomi ne zata fada maka ka na daukawa da zafi ba yarinya ne fa dole ne kabita ahankli
shide shiru yay yana jinsa baice komi ba harya gama sai ya nuna masa kawai shirmen nur ne amma shi ba fushi yakey da ita maybe dan ya tafi bai gaya mata bane.
dahaka ya shashnatar da maganan duk dama yaji mamaki da kuma dadin data gane cewa tay masa lefin tun ajiyan.
koda ya fice a sashen wani bangaren na ransa ce masa yake yaje wajenta kawai su shirya wani bangaren kuma yana tursashi da tunanin nan gaba sabida maganan nata yay masa tsauri sosai duba da mahaifyrsa ta kawo aciki ba wata na daban ba, kai dolene ma kawai ya dauki matakin dayafi haka
da wann tunanin ya fasa zuwa wajenta ya canza kaya ya wuce wajen training dinsan.
har wajajen karfe takwas saura nur tana kan sharar bacci..
naima ce ta shigo silently ta bude dakin da key card sanye da gogaggen uniform din aikita ajikinta ta daure kanta da dankwali
saida tay sallama kamar sau biyu kafin nan ta karaso ciki jikin window straight ta nufa ta bude labulen
nur tay juy akan gadon da gigin bacci jin fresh air da qamshin flower tareda hasken safiyar rana na shigowa
tun bata gama bude ido ba tafara jin wani irin qamshin lemon water da mint aciki
da murmushi me taushi naima ta karaso ta gefen gadon ta dau ruwan mint da lemon din ta mika mata sann tace fatan kin tashi lafiya hajiya? nur bata amsa ba saida ta shanye ruwan which is so refreshing snn ta kalle na'ima tace lfya alhamdullhi naima..
naima ta karbi cup din tana murmushi ta sake mika mata almond guda uku da akayi soaking inshi da kuma dabino guda biyi shima ta karba taci dan tunda suka fara aikin ya zame kowani safe ne ake bata lemon nd mint water da wnn soaked almond and dates din duk dama batasan amfanin me zasu mata ajikinta ba
nur was feeling a bit btter tunda dai ta gane cewa javeed ya dawo gidan kawai de magana ne hala bazai mata ba dan yana fushi daga nan suka fara normal routine tay wanka tazo ta saka kaya me kyau baby pink lace me daukar ido,gown ce da aka masa wani irin high ends celeopatra style akabi jikinsa da wani shimmery silver stones masu aji wanda yay kamar ajikin lace din ya fito
duk wann aikin razia ce, dan ita kanta nur wani bin takan rasa a inane anty raziarta take samun talented designers haka a nigeria da suke musu dinkin zamani me mugun dauke dauke ido shiyasa ko ita duk kayanta da suka dinka babu na yarwa aciki duk high ends decent celeberity styles ne.
kwalliyarta me kyau tay da tunanin javeed zaizo amma sai shiru
hakanan ta danne zuciyarta taje dinning nan ma bata gansa ba
bata kuma ji anyi maganansa awajen ba