Sashe 115
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
yauma hira kadan sukayi tanamai jadadda mai yakula da lafyarsa tareda masa alkwarin bazata gayawa javeed ba inde zaina kulawa da shan magani, ayan cikin wnn kwanakin da basufi 8 da tafiyar javeed sosai suka shaku da alhaj attah har yana ji aransa inama ace ya haifi ya mace arayuwarsa msmn ma kamar nur firdaus.
**********
Ata daya bangaren kuwa rayuwa a Abuja yazo ma mrs haseena da yarta layla da wani irin sabon salon da haryau basu iya fayyace shi ba.
Dan tun ranar da sukayi waya da nur firdaus akan batun aurenta, sassafen washe gari aka kirasu haka mrs haseena datake saka ran zataje kadunan taji labarin meyafaru, wa nur ta aura? snn meyake dashi, dan dai tasan duk tsiya nur bazata taba yin sa'ar miji ba saidai ta samu wanda zai kwasheta a kwantai sabida bataga wani abun yayatawa ba tunda ita din saurace an raping inta tay cikin shege wani gangariyar namijin nema zai kwasheta saidai masu neman rufa mata asiri.
daga ita har laylan they have imagined the worst case scenerio akan rayuwar nur, inda laylan take tsananin jin haushin da ma nur firdaus tasamu wani mashunshuni akan lokaci..
saidai yawan cewa da mrs Haseena take wai nur fanko ce bata da kima yasaka takejin dama dama dan tasan halama wani katon mummunn alhaj me mata uku ne ya aure nur din snn ya cike da ita ana hudu.
aranar auren nur din banda tsinewa da zagin auren babu abunda sukayi mrs haseena duk ta gama yima auren mummnan fata tunma batasan waye nur din ta aura ba...
washe gari sassafe aka kira daga offishin CID ana neman mrs haseena
adan dole ta katse program din, laylah tace sam itakam saita karasa har karshe dan ji take kamar yadda hajy mairam tafara sake mata kudi tana dorata akan harkan siyasa me zafi kamar na mamanta bazata sake tay wasa da wnn daman ba dan shine kawai yanxu yake bata kwanciyar hanki
haka zatay kwana da kwanaki awani waje amma ko by mistake bazakaga adnan ya nemeta ba tun abun yana damunta harta zo takoyi dannewa
bayan wucewar mrs haseena Abuja tun daga airpot agent suka kaita wani special
interogation room
wani sabuwar tashin hankli daba'a samai rana taji ana mata tambayoyi akan mijinta sadaat data jima tana nemansa wanda badan hajya mairam shehuri tana yawan danneta da cewa tasaka ana nemnsa ba da hala batasan ya zatay da ryuwarta ba..
saiyau kuma datazo takejin cewa ai ana tsammanin cewa sadaat din ya mutu ne kuma da alama kashesa akayi
Dan jiya ana bin wasu yaran yan drugs jeji ansamu abubuwa kamar riga da kuma kafar takalminsa daya daya snn sun samu tsillin hakorinsa acikin drum daya gama shedding yanxu haka sunkai lab idan aka gama dubawa za'a nemata don a tabbatar mata cewa shine ko ba shine ba..
tunda mrs haseena taji hakan gabaki daya saita karaya hakanan tadawo gidanta tayita kuka da jin cewa hala dagasken ankashe sadaat ne tunda watanni ynxu sun shude amma an nemesa sama da kasa basu ji labarin komi ba sai yanxu
tun bayan daurin auren nur da kwana daya akafara tuka wnn case din gadan gadan hakanan mrs haseena ta shiga matsanncin damuwa da tashin hankli jin ankashe sadaat ne a cikin ruwan acid anyi dissolving din naman jikinshi inda ko tsillin kashinsa ba a samu ba.
Adan dolenta ta shiga zaman makoki da takaba masu mata jaje sunayi masu tuhuma da kawo suka duk sunayi amma batace musu komi ba ga wani irin zafafa binciken da akayi yau polusawa suxo gobe CID suzo .
acikin wayann mayuyacin kwanakin ne wasu mugayen halin layla ya dinga bayyana mata afili
dan ko kadan layla bata taba zuwa gidan tay mata minti biyar cikkake ba, koda ta dawo abujan ma she just took advantage of mrs haseena's lowest situation na baqin ciki da kuma takaba ta cigaba da bayyana kanta media domin neman wajen xama a xuciyar surkuwanta hajy mairam shehuri
wani irin kaimata rayuwa yake a wnn lokacin dan harta danyi bulbul ta zama fess abu dayane yake bata mamaki yadda tun aka fara case din sadaat marmaza adnan ya tatttara yabar kasa batare da yasanar da ita komi ba kuma basu waya kota kirasa baya daukawa ahaka har saida tay satikai...
can bayan ya tabbata cewa shida abokansa sun bibbiye relevant authourities an rufe case din snn ya dawo gida.
tun bayan dawowar san itama laylan tafara shiga wani sabuwar ha'ula'i dan wani sabon tsanarta take gani a idanun Adnan kowani rana batare da tasan meita aiakata masa ba
gashi yanxu ko hada gado da ita bayayi bare ya saurare wani abu dazatana furtawa agidan shidai ya zuba mata idone ya barta tana yawon siyasarta dan wani binma laylah sosai take son tafi mrs haseena zakewa Dan da wuya zakaga tana nitsuwa agida tay abubuwan daya danganci aurenta bare kuma zuwa duba lafyar mrs haseena datake cikin makokin da ciwon kai na rade raden mutuwar mijinta da wasu yan jarida suke yayataw
gashi haryau ana bincike akan rayuwar sadaat ana son lallai agane menene asalin sa snn daga inda ya fito kuma su wayene suka kashesa Duk dama yanxu case din yafarayin sanyi sosai saboda adnan da abokansa sun tura anyi bribing officials sosai dan a danne case din a rufeshi gabaki daya..
Mrs haseena dake takaba acikin kadaici da damuwa inbanda mahaifyarta didi datake yawan kirarta batajin sanyi aranta ko kadan wanda duk tasan da aminiyarta dr surayya na nan da wasu abun sun ragu mata a zuciyrta,saidai yanxu haka Dr surayya ita kanta bata cikin yanayi me kyau, dan tana zama ne a wheel chair a egypt gabaki daya bangaren jikinta yabi ya shanye bata iya magana sabida ta samu wani irin complicated neurological retardations hasalima idanunta da bakinta ne kawai suke dan motsi dakyar, dats in zataci abinci ko in zata kalle mutum da idon tay masa alama da wani abu datake bukatar kamar yunwa bacci kishin ruwa da sauran su ..
Bayan kamar satikai da shigewar mrs haseena takaba tareda zagewar layla akan siyasa Adnan ya tsiro da wata sabuwar hali dan sai layla taje ta dawo agajiye zata zo ta samesa da wata budurwa agidan suna sha'aninsu, daga ta budi baki kuma sai duka haka zai daketa snn yaki kwana da ita.
tun tana bori da barazanar zata kai kararsa gida har tazo ta saduda sabida wani irin zagi na cin mutunci da hajy mairam din tamata on her first attempt dataje mata da maganan abunda adnan yake mata
saidai haryanxu layla ta kasa yadda cewa akwai uwar da zata ga danta ya kawo karuwa gidansa yana rayuwar fasikanci da ita snn uwarsa ta goya mai baya tareda cewa ai laylan ce ma ta jawo sabida yawon siyasa bata bawa adnan lkci kuma ita danta ba dutsine bane, tunda ba hotel ko bayan gari yake zuwa ita bataga wani aibu dan ya kawo kawarsa gidan tana tayashi zama ba, kai koda zai gyara sai anbasa lkci ita sam danta baya laifi.
laylah tanaji tana gani tafara zaman dole da karuwa a gidanta da ake cemata Khaleesa
itama khalesar yar gidan masu shine kuma kyakkwa ta krshe data fita komi da komi anma irin sangartattu lalattu ne dan gabaki daya ta kwashe agaban iyayenta tadawo dakin adnan da zama tana yadda taga dama a gidansa snn matarsa layla bata isa tay mata wani abu ba.
wann yanayin da adnan ya tsiro mata dashi kwanan nan shiya mugun dagula mata lissafi ya jefata cikin rudani da damuwa sosai, gashi tun bayan case din mutuwar sadat tay ma mrs haseena rashin mutunci batama kulawa da ita yanxu har tsoron zuwa kai kukanta wajen mrs haseenan takeji..
hakanan ta dinga daukar wann cin kashin agidanta, adnan yana rayuwa da karuwarsa khaleesa a idonta suke wani irin soyayyarsu me zafi dan khaleesar ce ta fara sakashi dawowa cikin hayyacinshi ya fara kkrin cire nur a kwakwalrsa yasoma tada rayuwarsa na yan gayu abaya.
kafin kace wani abu har yafara warwarewa yana cin abincin gina jiki suna zuwa gym tare da khalesarsa suna rayuwarsu ta yan gayu within few days adnan yay fresh ya kara kyau
dan tsabar an raina layla an maidata banza jaka har gidan hjya mairam adnan yake kai karuwarsa khalesa sugaisa da mum dinsa amma sai taga babu mai masa fada ko hanashi.
haryazamo khaleesa zata zauna har sai laylah taje yawon siyasa tadawo gidan agajiye snn tace wai adafa mata abinci kota tara wankin inner wears dinta dana adnan a washing machine haka adnan zaizo ya tursasa layla ta wanke musu kuma in ya bushe ta kawo..
a dakin nasu kuwa babu kalar sex toys da bata gani ba, wanda ko ba afada ba tasan suna aikata zina dan tasha jin sauti da ihun khaleesa da dare haka nan zata kirar sunan adnan da karfi tana sumbatu tasha kama su a falo yana shan cocaine yana kuma kwakwuleta ko tana shan dick dinsa suna wasar banza amma bata isa tay magana ba.
within short time layla tafara developing wani serious mental problem, idan abun ya isheta tay bori tay korafi ko tay masa kuka sai yace mata ita ai itace ta lalatamai rayuwarsa, kuma bazai taba yafe mata data hanashi auren nur firdaus, kuma har ta mutu bazata taba jin dadin zama dashi ba kuma bazai taba saketa ba yadda rayuwrsa ya lalace haka itama nata zai lalace kuma zata cigaba da zama dashi cikin wahala da kunci har abada.
wann maganan nasa yafi komi sakata kara zulmuwa cikin ciwon kwakwalwa. she to with time adnan zai mance da komi ya amsheta amma inaa
it seems like she is paying a bigger price na abunda tayma ma rayuwar nur firdaus abaya..
gata da adnan din ta sameshi amma ko sau daya basu taba zaman aminci dashi ba.
**********
Ata daya bangaren kuwa rayuwa a Abuja yazo ma mrs haseena da yarta layla da wani irin sabon salon da haryau basu iya fayyace shi ba.
Dan tun ranar da sukayi waya da nur firdaus akan batun aurenta, sassafen washe gari aka kirasu haka mrs haseena datake saka ran zataje kadunan taji labarin meyafaru, wa nur ta aura? snn meyake dashi, dan dai tasan duk tsiya nur bazata taba yin sa'ar miji ba saidai ta samu wanda zai kwasheta a kwantai sabida bataga wani abun yayatawa ba tunda ita din saurace an raping inta tay cikin shege wani gangariyar namijin nema zai kwasheta saidai masu neman rufa mata asiri.
daga ita har laylan they have imagined the worst case scenerio akan rayuwar nur, inda laylan take tsananin jin haushin da ma nur firdaus tasamu wani mashunshuni akan lokaci..
saidai yawan cewa da mrs Haseena take wai nur fanko ce bata da kima yasaka takejin dama dama dan tasan halama wani katon mummunn alhaj me mata uku ne ya aure nur din snn ya cike da ita ana hudu.
aranar auren nur din banda tsinewa da zagin auren babu abunda sukayi mrs haseena duk ta gama yima auren mummnan fata tunma batasan waye nur din ta aura ba...
washe gari sassafe aka kira daga offishin CID ana neman mrs haseena
adan dole ta katse program din, laylah tace sam itakam saita karasa har karshe dan ji take kamar yadda hajy mairam tafara sake mata kudi tana dorata akan harkan siyasa me zafi kamar na mamanta bazata sake tay wasa da wnn daman ba dan shine kawai yanxu yake bata kwanciyar hanki
haka zatay kwana da kwanaki awani waje amma ko by mistake bazakaga adnan ya nemeta ba tun abun yana damunta harta zo takoyi dannewa
bayan wucewar mrs haseena Abuja tun daga airpot agent suka kaita wani special
interogation room
wani sabuwar tashin hankli daba'a samai rana taji ana mata tambayoyi akan mijinta sadaat data jima tana nemansa wanda badan hajya mairam shehuri tana yawan danneta da cewa tasaka ana nemnsa ba da hala batasan ya zatay da ryuwarta ba..
saiyau kuma datazo takejin cewa ai ana tsammanin cewa sadaat din ya mutu ne kuma da alama kashesa akayi
Dan jiya ana bin wasu yaran yan drugs jeji ansamu abubuwa kamar riga da kuma kafar takalminsa daya daya snn sun samu tsillin hakorinsa acikin drum daya gama shedding yanxu haka sunkai lab idan aka gama dubawa za'a nemata don a tabbatar mata cewa shine ko ba shine ba..
tunda mrs haseena taji hakan gabaki daya saita karaya hakanan tadawo gidanta tayita kuka da jin cewa hala dagasken ankashe sadaat ne tunda watanni ynxu sun shude amma an nemesa sama da kasa basu ji labarin komi ba sai yanxu
tun bayan daurin auren nur da kwana daya akafara tuka wnn case din gadan gadan hakanan mrs haseena ta shiga matsanncin damuwa da tashin hankli jin ankashe sadaat ne a cikin ruwan acid anyi dissolving din naman jikinshi inda ko tsillin kashinsa ba a samu ba.
Adan dolenta ta shiga zaman makoki da takaba masu mata jaje sunayi masu tuhuma da kawo suka duk sunayi amma batace musu komi ba ga wani irin zafafa binciken da akayi yau polusawa suxo gobe CID suzo .
acikin wayann mayuyacin kwanakin ne wasu mugayen halin layla ya dinga bayyana mata afili
dan ko kadan layla bata taba zuwa gidan tay mata minti biyar cikkake ba, koda ta dawo abujan ma she just took advantage of mrs haseena's lowest situation na baqin ciki da kuma takaba ta cigaba da bayyana kanta media domin neman wajen xama a xuciyar surkuwanta hajy mairam shehuri
wani irin kaimata rayuwa yake a wnn lokacin dan harta danyi bulbul ta zama fess abu dayane yake bata mamaki yadda tun aka fara case din sadaat marmaza adnan ya tatttara yabar kasa batare da yasanar da ita komi ba kuma basu waya kota kirasa baya daukawa ahaka har saida tay satikai...
can bayan ya tabbata cewa shida abokansa sun bibbiye relevant authourities an rufe case din snn ya dawo gida.
tun bayan dawowar san itama laylan tafara shiga wani sabuwar ha'ula'i dan wani sabon tsanarta take gani a idanun Adnan kowani rana batare da tasan meita aiakata masa ba
gashi yanxu ko hada gado da ita bayayi bare ya saurare wani abu dazatana furtawa agidan shidai ya zuba mata idone ya barta tana yawon siyasarta dan wani binma laylah sosai take son tafi mrs haseena zakewa Dan da wuya zakaga tana nitsuwa agida tay abubuwan daya danganci aurenta bare kuma zuwa duba lafyar mrs haseena datake cikin makokin da ciwon kai na rade raden mutuwar mijinta da wasu yan jarida suke yayataw
gashi haryau ana bincike akan rayuwar sadaat ana son lallai agane menene asalin sa snn daga inda ya fito kuma su wayene suka kashesa Duk dama yanxu case din yafarayin sanyi sosai saboda adnan da abokansa sun tura anyi bribing officials sosai dan a danne case din a rufeshi gabaki daya..
Mrs haseena dake takaba acikin kadaici da damuwa inbanda mahaifyarta didi datake yawan kirarta batajin sanyi aranta ko kadan wanda duk tasan da aminiyarta dr surayya na nan da wasu abun sun ragu mata a zuciyrta,saidai yanxu haka Dr surayya ita kanta bata cikin yanayi me kyau, dan tana zama ne a wheel chair a egypt gabaki daya bangaren jikinta yabi ya shanye bata iya magana sabida ta samu wani irin complicated neurological retardations hasalima idanunta da bakinta ne kawai suke dan motsi dakyar, dats in zataci abinci ko in zata kalle mutum da idon tay masa alama da wani abu datake bukatar kamar yunwa bacci kishin ruwa da sauran su ..
Bayan kamar satikai da shigewar mrs haseena takaba tareda zagewar layla akan siyasa Adnan ya tsiro da wata sabuwar hali dan sai layla taje ta dawo agajiye zata zo ta samesa da wata budurwa agidan suna sha'aninsu, daga ta budi baki kuma sai duka haka zai daketa snn yaki kwana da ita.
tun tana bori da barazanar zata kai kararsa gida har tazo ta saduda sabida wani irin zagi na cin mutunci da hajy mairam din tamata on her first attempt dataje mata da maganan abunda adnan yake mata
saidai haryanxu layla ta kasa yadda cewa akwai uwar da zata ga danta ya kawo karuwa gidansa yana rayuwar fasikanci da ita snn uwarsa ta goya mai baya tareda cewa ai laylan ce ma ta jawo sabida yawon siyasa bata bawa adnan lkci kuma ita danta ba dutsine bane, tunda ba hotel ko bayan gari yake zuwa ita bataga wani aibu dan ya kawo kawarsa gidan tana tayashi zama ba, kai koda zai gyara sai anbasa lkci ita sam danta baya laifi.
laylah tanaji tana gani tafara zaman dole da karuwa a gidanta da ake cemata Khaleesa
itama khalesar yar gidan masu shine kuma kyakkwa ta krshe data fita komi da komi anma irin sangartattu lalattu ne dan gabaki daya ta kwashe agaban iyayenta tadawo dakin adnan da zama tana yadda taga dama a gidansa snn matarsa layla bata isa tay mata wani abu ba.
wann yanayin da adnan ya tsiro mata dashi kwanan nan shiya mugun dagula mata lissafi ya jefata cikin rudani da damuwa sosai, gashi tun bayan case din mutuwar sadat tay ma mrs haseena rashin mutunci batama kulawa da ita yanxu har tsoron zuwa kai kukanta wajen mrs haseenan takeji..
hakanan ta dinga daukar wann cin kashin agidanta, adnan yana rayuwa da karuwarsa khaleesa a idonta suke wani irin soyayyarsu me zafi dan khaleesar ce ta fara sakashi dawowa cikin hayyacinshi ya fara kkrin cire nur a kwakwalrsa yasoma tada rayuwarsa na yan gayu abaya.
kafin kace wani abu har yafara warwarewa yana cin abincin gina jiki suna zuwa gym tare da khalesarsa suna rayuwarsu ta yan gayu within few days adnan yay fresh ya kara kyau
dan tsabar an raina layla an maidata banza jaka har gidan hjya mairam adnan yake kai karuwarsa khalesa sugaisa da mum dinsa amma sai taga babu mai masa fada ko hanashi.
haryazamo khaleesa zata zauna har sai laylah taje yawon siyasa tadawo gidan agajiye snn tace wai adafa mata abinci kota tara wankin inner wears dinta dana adnan a washing machine haka adnan zaizo ya tursasa layla ta wanke musu kuma in ya bushe ta kawo..
a dakin nasu kuwa babu kalar sex toys da bata gani ba, wanda ko ba afada ba tasan suna aikata zina dan tasha jin sauti da ihun khaleesa da dare haka nan zata kirar sunan adnan da karfi tana sumbatu tasha kama su a falo yana shan cocaine yana kuma kwakwuleta ko tana shan dick dinsa suna wasar banza amma bata isa tay magana ba.
within short time layla tafara developing wani serious mental problem, idan abun ya isheta tay bori tay korafi ko tay masa kuka sai yace mata ita ai itace ta lalatamai rayuwarsa, kuma bazai taba yafe mata data hanashi auren nur firdaus, kuma har ta mutu bazata taba jin dadin zama dashi ba kuma bazai taba saketa ba yadda rayuwrsa ya lalace haka itama nata zai lalace kuma zata cigaba da zama dashi cikin wahala da kunci har abada.
wann maganan nasa yafi komi sakata kara zulmuwa cikin ciwon kwakwalwa. she to with time adnan zai mance da komi ya amsheta amma inaa
it seems like she is paying a bigger price na abunda tayma ma rayuwar nur firdaus abaya..
gata da adnan din ta sameshi amma ko sau daya basu taba zaman aminci dashi ba.