Sashe 71
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
harde ransa yay yace "baby Kin raina niko?wani rau da idanun ta tay zata fashe masa da kuka..
..ya hade ransa yace
"quiet...kika sake bude min baki anan sai na miki abunda baki so din wai meke damun ki?..zaki fita haka kije inaaa kina matar aure
batace uffan ba ta shiga kwace jikin ta tana tuttturasa ,ok fine ya fada mata da sigar irin baki horo ba ko
Bata san yaushe yayi juyi da ita ba gani tayi yasa hannu zai cire towel din ta harzuka tadanna masa ihu...
"i hate this...kadena tabani..i not ur wife kaje kanemo matarka mana meyesa saini ne kawai zaka walakanta ehhh
bai amsata ba saida ya zarge towel din ya kafe kan kirjinta da idanuwansa baiya ko kiftwa takara fashewa da wani irin kuka kmr yar yarinya, acikin shesheka tace Allah zai sakamin mugu kawai haka kawai zaka na bude min jiki na dan kaga karabani da iyayena..
cikin share borin nata yadago fuskarta da karfi suna fuskantar juna tabi ta rutse idonta taki ta kallesa
fuskansa ba asake ba ahankli yace "kee, zaki samu matsala dani if u dont respect this body, bcos is not just urs..it is mine bana son ki sake yunkurin fita waje ahaka koda a marfaki ne...
...and what ever u will do to me in dis Room stays in dis room, my wife must be respectfl bana son na takura mi ki pls do not force me to.
Kafin ta bude baki cikin katseta yace no words, respect is a comand, kinji ko??...
wani irin shiru tay kanta na kallon kasa tana hawaye ahankli batacemai komi ba danko murmushi babu akan face nashi bare sassauci tama rasa me zatace masan gabaki daya.
Wani luiiii yayi da idanunshi yana kallon sunkuyyayen kanta..
bazata taji har ya matso daf, kanta ya dan kama da lallausar hannunsa ahankli ya sauke mata wasu irin summamun kissess asaman goshinta da cikin bakin ta kamar mai shirin hadiye ta..
yana zare bakinsa anata tasakar mishi wani irin hawaye me dumi tare da ajiyan zuciya me karfi.
itade tana tsaye har lokcin babu komi jikin ta sai inda hannunshi yake shafawa wani irin kallon so yake mata dake mugun dagula mata lissafi...
har wani rawa rawa jikinta yake jin laushin hannunshi na yawo akan laushin fuskarta
muryansa kasa kasa kamar na wanda za'a karba mai maganan yace "ur breast is sore babyna zaki iya yin wankan ko natayaki yi??
da muryan kuka tace
"aizan iya..i dont need ur help, nide i just want to be alone can you let me??
tana fadin hakan taga ya saketa atake kuma ahankli wani ajiyan zuciya ta sauke har tajuya zata wuce bathrum din taji ya kara jawota baya
atake suka hade ido hanklinsa adan tashe dan silent kukan datakeyin sosai yake dagamai hankli duk dama bazaka masa kallon haka a fuska ba.
ahankli yace okay
i didn mean to hurt you baby pls kidena kuka haka kinji!?
wani irin kukan ta fashe masa dashi kamar wanda yace mata tay..
zai riketa ta fixge kanta da dan karfi taja baya ta lumshe ido cikin sheshheka tace
"ainasan kana da hanyar da zaka samo anty razia ka aureta kuyi rayuwanku amma dake kafiso ka ajeni anan gidan dan kana walakantani shiyasa ma ka auroni, i am not going to let you used me, i am not your toy kuma in sha Allah bazan taba zamowa ba nide Allah ya isa min mugu kawai..
...tana gama furta hakan taruga a gujje tashiga bathrum din takulle kofar da sauri tanata kuka tabarsa anan atsaye.
ajiyan zuciya kawai ya sauke yabi kofar da kallo tareda kada kai bai kara cewa komi ya fita yakoma sashensa daga nan bata sake ganinsa ko jin duriyar sa ba har tagama kukan tay wankan ta fito ta samu janet ta hado mata breakfast
yauma sama sama taci kafin nan ta sha pain relivers ta saka kaya rashin jin motsin sa ata nan sashen nata yasaka ta huta abunta batako yii yunkurin fita waje gaida uban kowa ba
fannin hajya zubaida kuwa yau da asubahin fari bayan alhaj attah yaje masjid tayi maza ta kira yar uwarta simran awaya.
dakyar ma simran din tadauka sabida dabiar ta na lalaci da tsabar son baccin safe..
badon ma already hajy zubby ta tura mata tex tace mata akwai wani muhimin maganar da zasuyi akan batun ta da javeed mufasa da asuba ba inaga da simran bazata taba iya daukar wayar ba
nan hajya zubaida ta fara mata da lallami tareda bata hope cewa tana tare da ita
a dukkan yanayi
tanayi tana tunatar da ita wasu abubuwan dan kullum itake ke nutsar da simran game da dokokin aure a gidan mufasa dan karta kwafsa ta rasa gurbinta na zama matar javeed na har abada which include being a virgin dan tradition ne na mufasa cewa a newly weded bride must be a virgin no matter what batason garin bori simran taje tay wani kuskure.
tace simran abunda zan gayamiki basan bazai miki dadi ba amma banason kiy amfani da fushi ki lalata mana komi
nan ta fara gayawa simran cewa ai harma baban javeed yabata kyautar asibiti dede nan takagu sosai taji sauran bayanin dan bata kawo auren bane da wuri, saida hajy zuby ta fara fayyace mata komi dalla dalla
ta kuma gaggaya mata yadda komi ya kasance acikin makirci.
jin yadda simran din tawani birkice mata da questions atake yasaka ta dinga bulbula mata karya.
tace ai ma matar da javeed din ya kawo mummuna ce bata rabin kaita kyau ba ai saima tazo taganta zataji karfin gwuwa gashi ma kowa baison yarinyar har alhaj ma baison yarinyar gata yarinya ce yar 15yrs....
dan uban karyan data zubawa simran sosai ya rage wani haukar da simran din take kkrin tayarwa, she make sure ta nuna mata cewa ai bata da wani matsala amaryan javeed is not a competition kawai ta dawo nigeria gobe gobe tanaso suhada kai kafin yarinyar tay wata daya a gidan sun tsinka auren.
da wani irin confident ta rudar da kwakwalr simran harma tasaka wani abun yadan ragu wa simran aranta da tunanin ashema ba razia javeed ya kawo ba, she rmbr cewa akwai kanwar razian, amma kashss bata karanta komi akanta ba gashi file din kuma yana can UK tabar shi, batay wani bori sosai awayar ba duk dama suna gama wayar ta kasa iya daurewa ta dinga kwallara kuka tana zage zage tana neman layin javeed din amma sai shiru zazzabi me mugun zafine ya rufeta....
yau agida ta wuni tana Allah Allah gobe yay ta tattara ta dawo nigeria gani take inhar dagaske ne tafi matar javeed komi da komi kuma yarinyace within a week ma zata iyayi waje road da ita basai anyi wata guda ba.
anan gidan kuma sai can da yamma bayan kowa yafito babban falo ana zaune kafin nan mahaifin javeed yanuna yanason yaji lafyar nur.
wata servant aka aika ta gayawa janet awaya dan ahanasu zuwa sashen, lokcin nur tana kwance akan kujera tana karatu amma dataji mahaifin javeed ke nemanta ya saka ta mike agurguje tay sabon wanka ta shirya tasaka kayanta masu kyau tay lullumi da babban mayafi nan janet tarakota har ta bakin falon kafin ta tsaya tana jiranta
kanta na kasa tay sallama da sanyin murya as usual kowa dake wajen is dressed in the most expensive and fashionable dress musamn ma anty suad.
nur tana shigowa ciki gabanta ya dinga bugawa sabida kallon da suke mata amma bashi ne ya hanata daurewa ba mahaifin javeed din ta gaishar ya tarbeta da sakin fuska sosai suna gama gaisawa ya tashi yafita abunsa sai yabarta da duka matayen gidan su uku
cikin ladabi nur ta fara gaida anty suad sai taga matar tay mata shiru ta kuma harde rai bata amsata ba
ita duk ta dauka bata ji bane sai ta kara gaisheta har suka dan hade ido amma bata amsata ba tawani dauke kai tafara latsa wayarta tay banza da ita.
abunka da zycr yaro sai kawai ta tashi taje ta gaida hajy xuby data amsata ciki tabi tagaida lady saddika wacce itace ma ta dan mata habaici cewa bata fito gaisuwr safe ba ko jiran javeed take ya riko hannunta ya kawota...
itade nur batace komi ba..
suma suka shareta tanaji suna hira sama sama da hajy zuby akan yar uwarta bata da lafya sosai zata dawo gidan gobe anty suad din ne batako sako baki a hirar ba saima latsa wayarta takeyi.
ita kuwa nur ganin sun shareta kowa na famar harkan gabansa yasaka tamike tsaye tare da musu sallama da kallo kawai suka bita basu amsa ba
har ta juya zata bar falon kenan taji an wani irin daka mata tsawa "keeeeee... zo nan.
tsabar karfin tsawar amugun razane nur ta juyo caraf taga anty suad ta mike tsaye cikin matsancin bacin rai da zafin kai tana tunkarota da wani irin muguwar kallo
numfashinta ta dauke cakkkkk tana kallonta jikinta taciki na rawa rawa dan ayadda taganta ta doso ta a fusacen nan bata san me zata ce mata ba...
da sauri ta karaso ta sameta dan rabonta dataga ana mata irin wann muguwar kallo da kuma tsawar tun rabonta da mrs haseena..
nur tana isowa cikin sanyin murya da ladabi tace gani nan mummy..
da wani irin zafin rai ta daga mata hannu a masife tace
A'a A'a, ni ba uwarki bace!!!
"ke haryaushe kika xo gidan nan da zaki gaida uban kowa anan amma kina kallona bazaki gaisheni ba, who d hell did you think you are girl??
[16/05, 19:22] BLUE💙: EPISODE 45
AREWABOOKS@SURAYYAHMS.
Dan shiru nur tay kafin nan tadago kanta cikin kamiya da wata iriyar tsaurin idon da basuyi tsammnin ganinta da irinshi ba dan wnn tsawa da bude idon ba wani sabon abu bane a kwakwalrta, ahnkli tace" ohhh,amma kuwa na gaisheki hajiya anty sai dai in bakiji ba.
tun bata gama rufe bakiba anty suad din ta wani irin daka mata tsawar again har kamar ma zata mareta ganin wai harta amsa mata magana abunda tasan bakowa keda ikon mata ba.
..ya hade ransa yace
"quiet...kika sake bude min baki anan sai na miki abunda baki so din wai meke damun ki?..zaki fita haka kije inaaa kina matar aure
batace uffan ba ta shiga kwace jikin ta tana tuttturasa ,ok fine ya fada mata da sigar irin baki horo ba ko
Bata san yaushe yayi juyi da ita ba gani tayi yasa hannu zai cire towel din ta harzuka tadanna masa ihu...
"i hate this...kadena tabani..i not ur wife kaje kanemo matarka mana meyesa saini ne kawai zaka walakanta ehhh
bai amsata ba saida ya zarge towel din ya kafe kan kirjinta da idanuwansa baiya ko kiftwa takara fashewa da wani irin kuka kmr yar yarinya, acikin shesheka tace Allah zai sakamin mugu kawai haka kawai zaka na bude min jiki na dan kaga karabani da iyayena..
cikin share borin nata yadago fuskarta da karfi suna fuskantar juna tabi ta rutse idonta taki ta kallesa
fuskansa ba asake ba ahankli yace "kee, zaki samu matsala dani if u dont respect this body, bcos is not just urs..it is mine bana son ki sake yunkurin fita waje ahaka koda a marfaki ne...
...and what ever u will do to me in dis Room stays in dis room, my wife must be respectfl bana son na takura mi ki pls do not force me to.
Kafin ta bude baki cikin katseta yace no words, respect is a comand, kinji ko??...
wani irin shiru tay kanta na kallon kasa tana hawaye ahankli batacemai komi ba danko murmushi babu akan face nashi bare sassauci tama rasa me zatace masan gabaki daya.
Wani luiiii yayi da idanunshi yana kallon sunkuyyayen kanta..
bazata taji har ya matso daf, kanta ya dan kama da lallausar hannunsa ahankli ya sauke mata wasu irin summamun kissess asaman goshinta da cikin bakin ta kamar mai shirin hadiye ta..
yana zare bakinsa anata tasakar mishi wani irin hawaye me dumi tare da ajiyan zuciya me karfi.
itade tana tsaye har lokcin babu komi jikin ta sai inda hannunshi yake shafawa wani irin kallon so yake mata dake mugun dagula mata lissafi...
har wani rawa rawa jikinta yake jin laushin hannunshi na yawo akan laushin fuskarta
muryansa kasa kasa kamar na wanda za'a karba mai maganan yace "ur breast is sore babyna zaki iya yin wankan ko natayaki yi??
da muryan kuka tace
"aizan iya..i dont need ur help, nide i just want to be alone can you let me??
tana fadin hakan taga ya saketa atake kuma ahankli wani ajiyan zuciya ta sauke har tajuya zata wuce bathrum din taji ya kara jawota baya
atake suka hade ido hanklinsa adan tashe dan silent kukan datakeyin sosai yake dagamai hankli duk dama bazaka masa kallon haka a fuska ba.
ahankli yace okay
i didn mean to hurt you baby pls kidena kuka haka kinji!?
wani irin kukan ta fashe masa dashi kamar wanda yace mata tay..
zai riketa ta fixge kanta da dan karfi taja baya ta lumshe ido cikin sheshheka tace
"ainasan kana da hanyar da zaka samo anty razia ka aureta kuyi rayuwanku amma dake kafiso ka ajeni anan gidan dan kana walakantani shiyasa ma ka auroni, i am not going to let you used me, i am not your toy kuma in sha Allah bazan taba zamowa ba nide Allah ya isa min mugu kawai..
...tana gama furta hakan taruga a gujje tashiga bathrum din takulle kofar da sauri tanata kuka tabarsa anan atsaye.
ajiyan zuciya kawai ya sauke yabi kofar da kallo tareda kada kai bai kara cewa komi ya fita yakoma sashensa daga nan bata sake ganinsa ko jin duriyar sa ba har tagama kukan tay wankan ta fito ta samu janet ta hado mata breakfast
yauma sama sama taci kafin nan ta sha pain relivers ta saka kaya rashin jin motsin sa ata nan sashen nata yasaka ta huta abunta batako yii yunkurin fita waje gaida uban kowa ba
fannin hajya zubaida kuwa yau da asubahin fari bayan alhaj attah yaje masjid tayi maza ta kira yar uwarta simran awaya.
dakyar ma simran din tadauka sabida dabiar ta na lalaci da tsabar son baccin safe..
badon ma already hajy zubby ta tura mata tex tace mata akwai wani muhimin maganar da zasuyi akan batun ta da javeed mufasa da asuba ba inaga da simran bazata taba iya daukar wayar ba
nan hajya zubaida ta fara mata da lallami tareda bata hope cewa tana tare da ita
a dukkan yanayi
tanayi tana tunatar da ita wasu abubuwan dan kullum itake ke nutsar da simran game da dokokin aure a gidan mufasa dan karta kwafsa ta rasa gurbinta na zama matar javeed na har abada which include being a virgin dan tradition ne na mufasa cewa a newly weded bride must be a virgin no matter what batason garin bori simran taje tay wani kuskure.
tace simran abunda zan gayamiki basan bazai miki dadi ba amma banason kiy amfani da fushi ki lalata mana komi
nan ta fara gayawa simran cewa ai harma baban javeed yabata kyautar asibiti dede nan takagu sosai taji sauran bayanin dan bata kawo auren bane da wuri, saida hajy zuby ta fara fayyace mata komi dalla dalla
ta kuma gaggaya mata yadda komi ya kasance acikin makirci.
jin yadda simran din tawani birkice mata da questions atake yasaka ta dinga bulbula mata karya.
tace ai ma matar da javeed din ya kawo mummuna ce bata rabin kaita kyau ba ai saima tazo taganta zataji karfin gwuwa gashi ma kowa baison yarinyar har alhaj ma baison yarinyar gata yarinya ce yar 15yrs....
dan uban karyan data zubawa simran sosai ya rage wani haukar da simran din take kkrin tayarwa, she make sure ta nuna mata cewa ai bata da wani matsala amaryan javeed is not a competition kawai ta dawo nigeria gobe gobe tanaso suhada kai kafin yarinyar tay wata daya a gidan sun tsinka auren.
da wani irin confident ta rudar da kwakwalr simran harma tasaka wani abun yadan ragu wa simran aranta da tunanin ashema ba razia javeed ya kawo ba, she rmbr cewa akwai kanwar razian, amma kashss bata karanta komi akanta ba gashi file din kuma yana can UK tabar shi, batay wani bori sosai awayar ba duk dama suna gama wayar ta kasa iya daurewa ta dinga kwallara kuka tana zage zage tana neman layin javeed din amma sai shiru zazzabi me mugun zafine ya rufeta....
yau agida ta wuni tana Allah Allah gobe yay ta tattara ta dawo nigeria gani take inhar dagaske ne tafi matar javeed komi da komi kuma yarinyace within a week ma zata iyayi waje road da ita basai anyi wata guda ba.
anan gidan kuma sai can da yamma bayan kowa yafito babban falo ana zaune kafin nan mahaifin javeed yanuna yanason yaji lafyar nur.
wata servant aka aika ta gayawa janet awaya dan ahanasu zuwa sashen, lokcin nur tana kwance akan kujera tana karatu amma dataji mahaifin javeed ke nemanta ya saka ta mike agurguje tay sabon wanka ta shirya tasaka kayanta masu kyau tay lullumi da babban mayafi nan janet tarakota har ta bakin falon kafin ta tsaya tana jiranta
kanta na kasa tay sallama da sanyin murya as usual kowa dake wajen is dressed in the most expensive and fashionable dress musamn ma anty suad.
nur tana shigowa ciki gabanta ya dinga bugawa sabida kallon da suke mata amma bashi ne ya hanata daurewa ba mahaifin javeed din ta gaishar ya tarbeta da sakin fuska sosai suna gama gaisawa ya tashi yafita abunsa sai yabarta da duka matayen gidan su uku
cikin ladabi nur ta fara gaida anty suad sai taga matar tay mata shiru ta kuma harde rai bata amsata ba
ita duk ta dauka bata ji bane sai ta kara gaisheta har suka dan hade ido amma bata amsata ba tawani dauke kai tafara latsa wayarta tay banza da ita.
abunka da zycr yaro sai kawai ta tashi taje ta gaida hajy xuby data amsata ciki tabi tagaida lady saddika wacce itace ma ta dan mata habaici cewa bata fito gaisuwr safe ba ko jiran javeed take ya riko hannunta ya kawota...
itade nur batace komi ba..
suma suka shareta tanaji suna hira sama sama da hajy zuby akan yar uwarta bata da lafya sosai zata dawo gidan gobe anty suad din ne batako sako baki a hirar ba saima latsa wayarta takeyi.
ita kuwa nur ganin sun shareta kowa na famar harkan gabansa yasaka tamike tsaye tare da musu sallama da kallo kawai suka bita basu amsa ba
har ta juya zata bar falon kenan taji an wani irin daka mata tsawa "keeeeee... zo nan.
tsabar karfin tsawar amugun razane nur ta juyo caraf taga anty suad ta mike tsaye cikin matsancin bacin rai da zafin kai tana tunkarota da wani irin muguwar kallo
numfashinta ta dauke cakkkkk tana kallonta jikinta taciki na rawa rawa dan ayadda taganta ta doso ta a fusacen nan bata san me zata ce mata ba...
da sauri ta karaso ta sameta dan rabonta dataga ana mata irin wann muguwar kallo da kuma tsawar tun rabonta da mrs haseena..
nur tana isowa cikin sanyin murya da ladabi tace gani nan mummy..
da wani irin zafin rai ta daga mata hannu a masife tace
A'a A'a, ni ba uwarki bace!!!
"ke haryaushe kika xo gidan nan da zaki gaida uban kowa anan amma kina kallona bazaki gaisheni ba, who d hell did you think you are girl??
[16/05, 19:22] BLUE💙: EPISODE 45
AREWABOOKS@SURAYYAHMS.
Dan shiru nur tay kafin nan tadago kanta cikin kamiya da wata iriyar tsaurin idon da basuyi tsammnin ganinta da irinshi ba dan wnn tsawa da bude idon ba wani sabon abu bane a kwakwalrta, ahnkli tace" ohhh,amma kuwa na gaisheki hajiya anty sai dai in bakiji ba.
tun bata gama rufe bakiba anty suad din ta wani irin daka mata tsawar again har kamar ma zata mareta ganin wai harta amsa mata magana abunda tasan bakowa keda ikon mata ba.