Sashe 9
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
wajajen 11:30 layla tagama shiri tay kyau sosai, ta fito driver yakaita family house dinsu adnan, taje ta samu gidan yadau surutu yaran gidan da surkunaye duk an taru kowa yakure adaka zaa fita sakamakon yan ziyarce ziyarce na sada zumunci da
hajiya mairam din take jagorantarsu suje wanda Already ta maida shi tamkar wani sabon al'ada agidan nasu...
Kowani ran asabar din tskiyar shekara haka kowa zai shirya, layla na zuwa kowa ya zuba mata idanu, daga masu mata rahan karya sai masu mata kallon tsana dana banza a bayyane duk dai tazauna a takure acikinsu har aka yi zuga aka fita.
kusan kowaccen su tasha kyau acikin dressing dinta komin su na Alfarma ne kama daga manyan kaya da mayafai na zamani da lafayoyi wuya da hannunsu yaci ubansa da tsadaddun gwal na kece raini. sai anan ne wajen gaishe gaishe kafin nan layla tay ido biyu da adnan dayay kamar baisan tana wajen ba.
along the way she met few of his cousins hassana da batula da jininsu ya dan hadu duk dama tasan cewa sabida kyaun fuskanta kawai suke kulata,
koba komi yaune ta danji farinciki dan yaune kawai hajiy mariam tayadda ta jawota cikinsu har aka tafi tare da ita cikin yan uwa, yau rawan kai wajen layla wane wane damuwarta baifi taga tasamu karbuwa awajen wasu dangin nasu ba. yadda kasan itace ma yar cikin hajya mairam din din hakata rinka azarbabi tana shishhigewa gaba gaba a duk inda akaje gaisuwa.,gidan sarki, gidan gwamna,gidan manyan masu kudin garin Abuja da suke da alaqar jini da su duk anje dasu, tamkar wata zararriya haka ta dinga musu murmushi wani binma har bata iya boye zakewarta da yarantarta duk inda akaje saitasan yadda za'ayi a sanda ita.
manyan abokansu na arziki da yan uwa da danginsu na Alfarma kowa yakanji dadin zuwansu dan ba karamin karfafa zumunci hakan yake jawowa ba haka za'a cikasu da goma na arziki banda wanda suma suke kaiwa,a lalace dai layla saida ta damke tukuicin miliyan biyar a hannun ta na zallan kyautar da ta samu matsyinta na amarya.
Bayan sun kammala da ziyara suka wuce super market duk wani abunda suke da bukata na jin dadin rayuwarsu da na yan kwamulashe suka dan tsinta.
sai can da yamma suka dawo gida kusan duk cousin dinsu na abuja da akaje ziyar dasu kowa yazo da motarsa ya dauki matarsa da yayansa acikin shaukin soyayya suka koma gidajensu tun kafin magriba, amma itakam a falo ma take zaune ita kadai kamar baquwa dan Adnan baiko kalleta ba bare kuma yace mata su wuce gida.
tun tana daddanna remote din tv tana canja channel hartazo ta gaji tay tagumi...
daga bisani wajajen goma saura snn wata mai aiki tazo ta kirata akan ana nemanta a sashen mahaifin adnan din, daukar mayafinta tay ta rufa har kanta cikin sanyin jiki taje da sassanyar salama aka tarbeta ciki ji tay kafafunta na harhadewa dan bakaramin faduwa gabanta yay dataga adnan zaune akasa kusa da mahaifinsa ba.
babban falo ne iya kallonka like a hall an gyarashi da set din royal chairs sunkai set hudu, kanta akasan har ta shiga ciki itama ta nemi waje kasa ta zauna snn ta dago kai tay gaisuwa baban ya amsa ba yabo ba fallasa hjy mairam kam ciki ciki ta amsata..gashi ko acikin mutane bata taba ambatarta da sunanta ko tace mata matar danta adnan ko surkuwanta, haka ta dingace ma danginsu ganan yar gidan Haseena da hakan ta dinga introducing inta ko yauma da sukaje gaisuwa sunan da take kirarta dashi kenan wai yar gidan haseena .
zamansu anan bada jimawa ba mahaifin adnan ya fara musu nasiha akan zaman aure cikin nitsuwa da dattako ya fadakar dasu sosai akan suyi hakuri da juna, snn su san cewa duk abunda sukayi ba dede ba zai shafe kusan kowa harda kuma sunan familynsu kai harma da tafiyar siyasar mummynsu dan haka
ya gargadesu da suyi hankali sukuma zauna lafya duk wuya duk rintsi.
agabanta tanaji mahaifinshi ya dinga lallabashi kamar dan yaro akan yabawa laylan haqqinta na aure sabida karya zamana yana cutar da ita. uffan shide baice awajen ba har mahaifyrsa ta fara nata maganan wanda duk kamar dokoki ne na cin fuska da ta dinga sawa layla akan rayuwar danta acikin sakayawa.
duk sunyi tsammanin adnan zaiyi maganan komar da layla schl amma sai shiru shide baice komi ba har sukayi sallama suka koma gida wanda ko kallonta baiy ba ya wuce sashensa.
tun daga wann ranan layla tafara saka ran samun sauki daga wajensa tunda ma agabanta babansa ya kawo masa maganan gyara zaman aurensu amma sai shiru, yau kusan kwana biyar kenan da yin maganan
amma sai taji wuya ma kafin take sanin ya dawo gidan, dan da asuba yake fita bazai dawo ba sai tay bacci Abun haryazo ya fara fice mata aranta.
bayan kamar one week babu zatazo babu tsammani layla tana bacci Wajajen daya saura ma dare Adnan ya dawo gidan ba acikin hayyacinshi ba yaje wajen abiknsa yagama shan drugs yazo dakinta straight ya danneta like a rape ya bebbeka mata kaya babu wani romance bakomi ya farmata kamar ya samu bijima
tunda ya fara shigar jikinta bai tsayawa, layla tay kukan azaban da bata tabayi ba dan gabaki daya saida taji kamar babu rai ajikinta yadda adnan yay mata cin yan giya kamar baisan cewa ita yarinya bace bata taba sanin namiji ba haka yadinga durjanta kamar kayan wanki har saida ya tabbata bazata iya motsi ba.
washe gari sai tsintar kanta tay a gadon asibiti batama san waya kawota ba ashe me aikin gadi ne daya dingajin ihunta da
dare kuma sai yaga lkcin da adnan din ya fice da asubah akan zaije aiport lami lfya da driversa abun ya dinga bashi mamaki
dake takan dan bashi abinci da yau be ganta ba zuwacan karfe biyu na rana shine yazo ya tarar da ita ahaka nan ya kira ambulace aka yi da ita asbiti cikin gaggawa.
wann lamarin sosai yama mrs Haseena mugun zafi, dan gabaki daya layla bata iya ko motsi da jikinta sai kukan azaba kawai takeyi muryanta ma baya fita sosai.
babu irin kiran da batama adnan ba amma ko dagawa sau daya beyi ba, ga likitan data duba laylan ta sako mrs haseena agaba da fada da maganan banza tana cewa ai laylan ma tay kankanta da aure duk kayan takaici yataru yama mrs hasina yawa aranta ranar.
karshe de haka ta tattara yarta ta wuce da ita gidanta taje tay hiring matan nupawa masu wanka sukazo suna mata jinyar ruwan zafi a gida, da kyar da azaban zafin dinki kafin nan layla ta dawo hayyacinta har tafara iya tafiya
kullum acikin kuka take gashi ko sau daya be kirata awaya yaji ko ta mutu ko tana raye ba, bayan kwana uku tana gida ana jinyarta zuciyrta taji har tafara dana sanin auren adnan tun ba aje ko ina ba.
tawuni acikin wnn yanayin jimami da danasanin, she knew dat ba haka halin adnan yake ba kawai de tsanar ta yay, fiye da kowa tasan yadda adnan ya iya soyayya da kuma kulawa da mace da sanin darajar mace amma akanta sai take ganinsa kamar wanda bai cikaro da hankli ba.
ko kaffara bazatay ba tasan inda ace yau nur firdaus ya aura da ba ahaka rayuwrsu da ita zai kasance ba..
inta tuna yadda yaso nur din da imaninshi sai taji wani irin baqin ciki da haushi ya kara gumeta cos what is her fault in loving him this much, menene aibunta me nur take dashi wanda ita bata dashi, ita gani take kamar son datake masa yafi wanda nur take masa toh meyasa bazai tsaya ta nuna masa ba?
tanakan kuka cikin raya haka saiganan mrs Haseena ta shigo suna hade ido hankli atashe tayo kanta ta rungumeta tana cewa baby lafya kike kuka haka kamar zaki fidda ranki ko de jikin ne ya tashi??? kara rushewa da kuka layla tay tare da kankame jikin mrs hasina cikin tsumayi tana cewa mummy yaa nur..yaaa nur..ya nur...cikin runtse ido da budewa mrs haseena tace mene nur din tamiki layla karki sake kice min zaki nemota akan dan wnn matsalar dan wallh saina saba miki agidan nan. we got this..i am here for you.
cikin kuka me tsuma layla tace mummy ba haka bane...yaa nurr ta cuci rayuwa ta mummy..yaa nur has ruin my life for good
,i can neva be happy with my husband. Allah ya isamin bazan taba yafe mata ba.
sai kukan take yi da zuciya tana cewa duk dan itane adnan baiya so na mummy, yana walakantani kamar ba mutum ba, wallh adnan ba haka yake ba..is all bcos of her...everything is her fault ya canza halinsa. all my suffering is bcos of her...
sosai idanun mrs haseena ya ciko da ruwa ta rungumo layla dake shera kuka me tsuma da wani irin frustration a voice nata tana maganganu
Duk taji ta kasa cewa komi kawai sai ta dada rungume tana lallashinta da kyar da fitina layla tayi shiru
mikewa mrs hasina tay zuciyarta a akrye ta bude wayarta tay wasu yan kiraye kiraye har tasamu lambar irin mata masu gyaran auren nan waiko da za'a bawa layla wani maganin mallakar miji danta jawo adnan jikinta..
sai can da yamma suka shirya sukaje wajen daya daga cikin matan wanda tana gama jin labarinsu takara dama musu tunani tace musu ai tabbas nur firdaus ce ummul kaba'isin komi dake faruwa da auren layla, ta musu karya tace ai sunyi blood oath ne da adnan run suna yara akan bazasu taba rabuwa ba shiyasa ma layla bazata gane hanklinsa yanxu ba.
layla dai abun bai wani zauna mata aranta ba dan tasan karyane ace nur tay blood oath da adnan suna yara har ace bata sani ba bayan kullum suna nanike da juna.
mrs haseena kuwa dama duk inda aibun nur yake anan tafi zama, tun agaban matar tafara zage zage tana muzanta halayyar nur tana cewa ai dama tasan nur din muguwace munafuka bazata taba barin yar uwarta layla tay farinciki ba.
hajiya mairam din take jagorantarsu suje wanda Already ta maida shi tamkar wani sabon al'ada agidan nasu...
Kowani ran asabar din tskiyar shekara haka kowa zai shirya, layla na zuwa kowa ya zuba mata idanu, daga masu mata rahan karya sai masu mata kallon tsana dana banza a bayyane duk dai tazauna a takure acikinsu har aka yi zuga aka fita.
kusan kowaccen su tasha kyau acikin dressing dinta komin su na Alfarma ne kama daga manyan kaya da mayafai na zamani da lafayoyi wuya da hannunsu yaci ubansa da tsadaddun gwal na kece raini. sai anan ne wajen gaishe gaishe kafin nan layla tay ido biyu da adnan dayay kamar baisan tana wajen ba.
along the way she met few of his cousins hassana da batula da jininsu ya dan hadu duk dama tasan cewa sabida kyaun fuskanta kawai suke kulata,
koba komi yaune ta danji farinciki dan yaune kawai hajiy mariam tayadda ta jawota cikinsu har aka tafi tare da ita cikin yan uwa, yau rawan kai wajen layla wane wane damuwarta baifi taga tasamu karbuwa awajen wasu dangin nasu ba. yadda kasan itace ma yar cikin hajya mairam din din hakata rinka azarbabi tana shishhigewa gaba gaba a duk inda akaje gaisuwa.,gidan sarki, gidan gwamna,gidan manyan masu kudin garin Abuja da suke da alaqar jini da su duk anje dasu, tamkar wata zararriya haka ta dinga musu murmushi wani binma har bata iya boye zakewarta da yarantarta duk inda akaje saitasan yadda za'ayi a sanda ita.
manyan abokansu na arziki da yan uwa da danginsu na Alfarma kowa yakanji dadin zuwansu dan ba karamin karfafa zumunci hakan yake jawowa ba haka za'a cikasu da goma na arziki banda wanda suma suke kaiwa,a lalace dai layla saida ta damke tukuicin miliyan biyar a hannun ta na zallan kyautar da ta samu matsyinta na amarya.
Bayan sun kammala da ziyara suka wuce super market duk wani abunda suke da bukata na jin dadin rayuwarsu da na yan kwamulashe suka dan tsinta.
sai can da yamma suka dawo gida kusan duk cousin dinsu na abuja da akaje ziyar dasu kowa yazo da motarsa ya dauki matarsa da yayansa acikin shaukin soyayya suka koma gidajensu tun kafin magriba, amma itakam a falo ma take zaune ita kadai kamar baquwa dan Adnan baiko kalleta ba bare kuma yace mata su wuce gida.
tun tana daddanna remote din tv tana canja channel hartazo ta gaji tay tagumi...
daga bisani wajajen goma saura snn wata mai aiki tazo ta kirata akan ana nemanta a sashen mahaifin adnan din, daukar mayafinta tay ta rufa har kanta cikin sanyin jiki taje da sassanyar salama aka tarbeta ciki ji tay kafafunta na harhadewa dan bakaramin faduwa gabanta yay dataga adnan zaune akasa kusa da mahaifinsa ba.
babban falo ne iya kallonka like a hall an gyarashi da set din royal chairs sunkai set hudu, kanta akasan har ta shiga ciki itama ta nemi waje kasa ta zauna snn ta dago kai tay gaisuwa baban ya amsa ba yabo ba fallasa hjy mairam kam ciki ciki ta amsata..gashi ko acikin mutane bata taba ambatarta da sunanta ko tace mata matar danta adnan ko surkuwanta, haka ta dingace ma danginsu ganan yar gidan Haseena da hakan ta dinga introducing inta ko yauma da sukaje gaisuwa sunan da take kirarta dashi kenan wai yar gidan haseena .
zamansu anan bada jimawa ba mahaifin adnan ya fara musu nasiha akan zaman aure cikin nitsuwa da dattako ya fadakar dasu sosai akan suyi hakuri da juna, snn su san cewa duk abunda sukayi ba dede ba zai shafe kusan kowa harda kuma sunan familynsu kai harma da tafiyar siyasar mummynsu dan haka
ya gargadesu da suyi hankali sukuma zauna lafya duk wuya duk rintsi.
agabanta tanaji mahaifinshi ya dinga lallabashi kamar dan yaro akan yabawa laylan haqqinta na aure sabida karya zamana yana cutar da ita. uffan shide baice awajen ba har mahaifyrsa ta fara nata maganan wanda duk kamar dokoki ne na cin fuska da ta dinga sawa layla akan rayuwar danta acikin sakayawa.
duk sunyi tsammanin adnan zaiyi maganan komar da layla schl amma sai shiru shide baice komi ba har sukayi sallama suka koma gida wanda ko kallonta baiy ba ya wuce sashensa.
tun daga wann ranan layla tafara saka ran samun sauki daga wajensa tunda ma agabanta babansa ya kawo masa maganan gyara zaman aurensu amma sai shiru, yau kusan kwana biyar kenan da yin maganan
amma sai taji wuya ma kafin take sanin ya dawo gidan, dan da asuba yake fita bazai dawo ba sai tay bacci Abun haryazo ya fara fice mata aranta.
bayan kamar one week babu zatazo babu tsammani layla tana bacci Wajajen daya saura ma dare Adnan ya dawo gidan ba acikin hayyacinshi ba yaje wajen abiknsa yagama shan drugs yazo dakinta straight ya danneta like a rape ya bebbeka mata kaya babu wani romance bakomi ya farmata kamar ya samu bijima
tunda ya fara shigar jikinta bai tsayawa, layla tay kukan azaban da bata tabayi ba dan gabaki daya saida taji kamar babu rai ajikinta yadda adnan yay mata cin yan giya kamar baisan cewa ita yarinya bace bata taba sanin namiji ba haka yadinga durjanta kamar kayan wanki har saida ya tabbata bazata iya motsi ba.
washe gari sai tsintar kanta tay a gadon asibiti batama san waya kawota ba ashe me aikin gadi ne daya dingajin ihunta da
dare kuma sai yaga lkcin da adnan din ya fice da asubah akan zaije aiport lami lfya da driversa abun ya dinga bashi mamaki
dake takan dan bashi abinci da yau be ganta ba zuwacan karfe biyu na rana shine yazo ya tarar da ita ahaka nan ya kira ambulace aka yi da ita asbiti cikin gaggawa.
wann lamarin sosai yama mrs Haseena mugun zafi, dan gabaki daya layla bata iya ko motsi da jikinta sai kukan azaba kawai takeyi muryanta ma baya fita sosai.
babu irin kiran da batama adnan ba amma ko dagawa sau daya beyi ba, ga likitan data duba laylan ta sako mrs haseena agaba da fada da maganan banza tana cewa ai laylan ma tay kankanta da aure duk kayan takaici yataru yama mrs hasina yawa aranta ranar.
karshe de haka ta tattara yarta ta wuce da ita gidanta taje tay hiring matan nupawa masu wanka sukazo suna mata jinyar ruwan zafi a gida, da kyar da azaban zafin dinki kafin nan layla ta dawo hayyacinta har tafara iya tafiya
kullum acikin kuka take gashi ko sau daya be kirata awaya yaji ko ta mutu ko tana raye ba, bayan kwana uku tana gida ana jinyarta zuciyrta taji har tafara dana sanin auren adnan tun ba aje ko ina ba.
tawuni acikin wnn yanayin jimami da danasanin, she knew dat ba haka halin adnan yake ba kawai de tsanar ta yay, fiye da kowa tasan yadda adnan ya iya soyayya da kuma kulawa da mace da sanin darajar mace amma akanta sai take ganinsa kamar wanda bai cikaro da hankli ba.
ko kaffara bazatay ba tasan inda ace yau nur firdaus ya aura da ba ahaka rayuwrsu da ita zai kasance ba..
inta tuna yadda yaso nur din da imaninshi sai taji wani irin baqin ciki da haushi ya kara gumeta cos what is her fault in loving him this much, menene aibunta me nur take dashi wanda ita bata dashi, ita gani take kamar son datake masa yafi wanda nur take masa toh meyasa bazai tsaya ta nuna masa ba?
tanakan kuka cikin raya haka saiganan mrs Haseena ta shigo suna hade ido hankli atashe tayo kanta ta rungumeta tana cewa baby lafya kike kuka haka kamar zaki fidda ranki ko de jikin ne ya tashi??? kara rushewa da kuka layla tay tare da kankame jikin mrs hasina cikin tsumayi tana cewa mummy yaa nur..yaaa nur..ya nur...cikin runtse ido da budewa mrs haseena tace mene nur din tamiki layla karki sake kice min zaki nemota akan dan wnn matsalar dan wallh saina saba miki agidan nan. we got this..i am here for you.
cikin kuka me tsuma layla tace mummy ba haka bane...yaa nurr ta cuci rayuwa ta mummy..yaa nur has ruin my life for good
,i can neva be happy with my husband. Allah ya isamin bazan taba yafe mata ba.
sai kukan take yi da zuciya tana cewa duk dan itane adnan baiya so na mummy, yana walakantani kamar ba mutum ba, wallh adnan ba haka yake ba..is all bcos of her...everything is her fault ya canza halinsa. all my suffering is bcos of her...
sosai idanun mrs haseena ya ciko da ruwa ta rungumo layla dake shera kuka me tsuma da wani irin frustration a voice nata tana maganganu
Duk taji ta kasa cewa komi kawai sai ta dada rungume tana lallashinta da kyar da fitina layla tayi shiru
mikewa mrs hasina tay zuciyarta a akrye ta bude wayarta tay wasu yan kiraye kiraye har tasamu lambar irin mata masu gyaran auren nan waiko da za'a bawa layla wani maganin mallakar miji danta jawo adnan jikinta..
sai can da yamma suka shirya sukaje wajen daya daga cikin matan wanda tana gama jin labarinsu takara dama musu tunani tace musu ai tabbas nur firdaus ce ummul kaba'isin komi dake faruwa da auren layla, ta musu karya tace ai sunyi blood oath ne da adnan run suna yara akan bazasu taba rabuwa ba shiyasa ma layla bazata gane hanklinsa yanxu ba.
layla dai abun bai wani zauna mata aranta ba dan tasan karyane ace nur tay blood oath da adnan suna yara har ace bata sani ba bayan kullum suna nanike da juna.
mrs haseena kuwa dama duk inda aibun nur yake anan tafi zama, tun agaban matar tafara zage zage tana muzanta halayyar nur tana cewa ai dama tasan nur din muguwace munafuka bazata taba barin yar uwarta layla tay farinciki ba.