Sashe 119
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tana ji Dr ruqayya tafara mata nasiha akan ta daure karta zamo me rauni sabida javeed yana bukartata a kusa dashi yanxu fiye da koyaushe ta kuma saka ido akansa sosai...bata boye mata ba kai tsaye tagaya mata cewa anan gidan aka kashe mahaifyrsa dan haka dolene sai tasaka ido akan kowa cikin su karta aminta da kowa face mahaifinsa ...
Daga waje kuwa kusan kowa a tsaye yake su anty suad sun rufe sultan da tambayoyi akan abunda ya faru.
tunda taji ance Astah ce ta cakkamai wukar tsafi tasan kuwa akwai matsala babba hankali atashe ta wuce daki ta hau neman lambar mother hauwa dan taji wani mataki zasu dauka tun daga can
anty suad tana barin wajen alhaj attah ya jawo sultan suka je sashensa domin shima ya tsaftace jikinsa ya samu hutu dan tunda javeed ya shiga missionn din shima bai huta ba shine yake brain work din ata waje duk wani hada fake deals da diversations duk shiyakeyi musu
akabar lady sid da hajy xubby tareda simran dake famar pretending na tashuwar ciwon zuciya a falo suna zaune acikin jimami
abakin lady sid sukejin wasu abubuwan kamar cikkaken labarin masifar dake cikin tsafin Astah nagaza har tana ce musu da wuyane ake sha ahannunta shiyasa ko an kasheta kurwanta yake iya sake tashi..
shima javeed din sai da aka gaya masa cewa inhar yanaso ya asalin kasheta sai ya yanke wuyarta da wukar tsafinta snn ya konata da gangan jikin ta awuta kurmus snn sai bazata sake tasowa ba sabida powers dinta acikin dead bodies take kwasowa.
but alhamdullhi now she is dead saidai babban fargabnsu shine ko javeed zai rayu ko bazai rayu ba
ranar da kyar suka rabu kowa yaje dakinsa duk makircin simran abun ya mugun tabata ya bata tsoro sabida akwai wani bangaren zuciyarta datake ma javeed asalin so na masifa gabaki daya sai da taji ta kasa runtsawa dan kuwa yadda taga dare haka nan taga safiya
kaf gidan hajy zubaida ne kawai tasha baccinta dan ko dan kadan batajin tausayin javeed, bataki na ya mutu kafin gobe da safe ba, dan haryau tana masa tsananin tsana da kishin dan kishiya tare da jin in ya mutun ma ai rayuwrta ne zaiy kyau atleast she wll have the chance to kill his father naturally a saukake dan tasan in javeed ya rasu kamr ankashe ubansa atsaye ne and she will rule mufasas fortune after ta karasa kashesa da baqin ciki agidan..
Da wann lissafin tay bacci tanata Allah Allah ta farka taji ana kururuwar mutuwar javeed agidan da safe.
fanninsu nur kuwa ko bacci basuyi ba dake Dr ruqayyar ta kwana a dakin tareda ita each hour tana lura da vitals din javeed wanda shi baije kasa ba shibaije sama ba amma kuma haryanxu baya motsi dan kmr dutsi hakanan yake kwance...
at round 3am nur tayi alwala sn ta shimfida sallahya tafara sallahn dare bayan ta idar ne bacci ya dan saceta kadan, ana kirar asubah dr ruqayya ta tasheta sukayi sallahn asubh tare, suna idarwa bayan sun gama addua nur ta tsuguna ta gaisheta cikin girmamawa ta amsa tare da saka mata albarka tanamai kara mata gwarin gwiwa akan jaijrcewa da masa addua tareda mata nasiha akan ta toshe kunnenta akan jinyar javeed ta yadda Allah ke bada lafiya dan babu wani abunda yafi karfin Allah..
bayan nan ta mata bayanin cewa zataje ta nemo wancan abun dinkin amma likitan gidan xaizo anjima ta tsaya akansa su wanke shi snn acire blood arrest pad din acanza wasu kafin ta dawo..
Wajajen 6:30 am suka sallahma da dr ruqayyan wacce tana sauka ta wuce wajen alhaj attah tahau sanar dashi abunda kefaruwaz tareda jaddada ma sultan cewa su saka ido dan bata bukatar mutane suna taba jikin javeed inba su ukun ba.
[31/05, 12:30] BLUE💙: EPISODE 74
AREWABOOKS@SURAYYAHMS.
bayan wucewar Dr ruqayya nan su alhaj attah suka fito izuwa dakin da ake jinyar, dede lokacin nur ta taso akan sallahyarta kenan ta'aje qur'aninta abude snn ta koma gefen javeed akan gadon ta zauna tanata kallon fuskarsa hawayenta na xuba ahankli ta cigaba da rera sauran karatun ayoyin qur'anin dataxo dashi abakinta dake suratul baqara dama tafara karantawa tun daga farko.
tsakanin muryanta da hawayenta bazaka iya kiyasace wanne yafi sauka da mugun sanyi ba.
ahankli take shafa suman kanshi tana rero karatun idonta dake fidda ruwan nakansa bata ko kiftawa ayayinda zucyarta ke cike da burin son taga ya tashi mata koda kallonta shima yayi.
saidai tunda tafara karatun jikinshi dataji kamar kankara tunjiyan yafara dumi bata hankara ba vital dinsa ya karo da point daya wanda baikai koda 1% ba amma dai ya karu.
tana cikin wnnan yanayin taji an bude kofar da sallama nan tadago kai ahankli sai suka hade ido da su alhaj attah tare da sultan dake sanye da wata bakar jallabiya.
ganin yadda idonta yay jaaa yana fidda hawaye yasaka suka karaso wajen da sanyin jiki da kuma tausayawa
anitse tadan katse karatun tare da rusunawa kasa tanamai gaishe da surkinta bayan ya amsa ta gaida sultan da ladabi
sosai tabasu tausayi
kowa jikinsa a sanyaye suka fara tambayarta jikin nashi
ita batama san me zatace musu ba alhaj attah ne ma ya lura da cewa wani abu ya dan karu a vital din kafin nan suka danji dama dama suna zaunen har nur ta tattara sallayar ta ajesu wajen zamansu
da sassafen aka dawo da janet da kuma Mr aqeel daga wajen da suke jiran dawowar ogansu dan suna taya nur wasu abubuwan na'ima kuma aka mata ragamar kawo mata Abinci.
su anty suad da basu samu bacci ba suma sassafe 7:30 ya musu acikin dakin ita da lady sid..it was a bit of relive da sukaji mur zata zauna anan tana masa karatun qur'ani sabida kowa cikinsu yasan matsayin karfin tsafin Astah sai yanxu tasam cewa they need nur firdaus' qur'anic talent more than ever for sure..
cemusu da akayi harma wani abu ya dan canza doensnt matter how litlle it is hakan yasaka sunji dama dama har na'ima ta kawo musu shayi adakin kowa ya amsa yasha.
simran da bata samu bacci jiya ba sai yau da safe baccin ya mata cikas ya hanata fitowa da asubah kamr yadda ta shiryashi
afannin hajya zubaida kuwa baccinta ta sharae mekyau harda minshari da tunanin irin murnan da zatay in tafarka da jin sautin kukan mutuwar javeed mufasa dan yadda ake batun hatsarin dake jikin wukar tsafin Astah nagaza yaci ace javeed bai rayu ba.
daidai karfe shida na safiya na bugawa a agogon dakinta karar wayarta ya tasheta a bacci wanda dakyar ta mika hannu ta jqwo wayar da taga unknwn caller ne yake mata yawo akan screen da can kamar ma bazata dauka ba sai ta yanke draw kawai ta dauka da gigin baccin a muryanta danko sallah bata mike tay yau ba tukunna.
tana daga wayar a kunnenta tay shiru for a while kafin can ta fara shako mayen balamin numfashin saratu manny volkner.
mikewa tay zaune cikin masifa da ixxa tareda girman kai tana cewa an katse mata bacci tayi ma kamar batasan waye ne a layin ba tadinga zage zage..
saratu batace mata komi ba ta mikawa babanta dake zaune akan wheel chair din wayar wanda cikin dakatar da ita yace mata lokacin cikamai alkwarin sa ne yay shiyasa ya kirata
da wani irin giggiwa da jan aji tace "wani alkwari bangane ba fa wai wayene kam introduce yourself in ba haka ba abari har saina tashi zan kira
tsawa me tattare da takaici ya katseta dashi yana cewa
zubaida ki kiyayeni danni ba sa'ar wasarki bane,.inkuma wasa dani zakiyi toh muxuba zan katse wayar nan amma duk abunda ya sameki kiyi kuka dakanki
wani irin tsaki taja da wani irin rainin wayo tace ayyoo toh ai sai kacemin kaine, pls talk fast fast kunga dai a a layin gida kuka kirani kuma javeed baida lafya yanxu haka an ninka mana tsaro
.
yace i know, tun kafin kisan meyafaru da javeed saratu ta gani a madubi kuma ta gan tunaninki na jiya da daddare tagaya min, so, now is time for us to join hands muyi amfani da wann damar domin samun cikar burinmu..
a mugun masife hajy zubby tace a'a mr manny dakata mon burin ku dakai da wa?? hahaha i am not in ur team..dan nasan inka samu dama nima kasheni zakayi snn alkwarinmu akan simran ya kare meya kawo zancen ciwon javeed kuma aciki? kai kaga mr manny bana son haka, banason rainin wayo you knw who i am amma kake so kamaidani bansan menakeyi ba..wann game din na taimakkenya ce, you also needed my help karka manta cewa bani kadai ke buktar taimakonku so dont try to act like ure my bosss stay in ur lane
da wani irin tsawa yace zubaida zubaida kinason kiyi wasa da wuta da bakisan yawansa ba
..amma bakomi inaga lkci yay da zan gaya miki wani abu da baki sani ba wani abu da kikayi akan mutuwar mahaifyar javeed mufasa i have all the evidence, ya gaya mata sunan poison din tareda komi na bokanta wanda ya hada mata yace wallh inkika kureni zubaida saina tona miki asirinki a mummunn yanayi..
Duk batay tsammanin zai kawo wann maganan ba sai kawai tay shiru batayi magana ba tanajin sa yana ta mata barazana masu zafi..
har saida ya gama snn ta jaa masa tsuka kamar abun be girgiza mata zuciya ba snn tace just tell me what you want me to do wai meyene zan maka yanzu..mtssss
kai tsaye yace tsakanin yanzu zuwa safiya maza maza ki saka adaga javeed daga gidan mufasa amaidashi asibitinsu bayan kinyo hakan sai ki kirani da akwai abunda zan aiko miki kizuba acikin ciwon bayansa wanda da shi zamu kashe javeed din da shi ahankli batare da ansani ba.
ta bude baki zatay magana kenan ya dinga tuna mata abubuwan data raya aranta jiya da dare tareda gaya mata cewa mutuwar javeed zai kawo mata sauyi a rayuwarta snn shima zai rabu da ita har abada yace mata lallai ta tabbata ta aikata hakan shi zai gaya mata yadda komi zai kasance dan chance dinsu kenan
Daga waje kuwa kusan kowa a tsaye yake su anty suad sun rufe sultan da tambayoyi akan abunda ya faru.
tunda taji ance Astah ce ta cakkamai wukar tsafi tasan kuwa akwai matsala babba hankali atashe ta wuce daki ta hau neman lambar mother hauwa dan taji wani mataki zasu dauka tun daga can
anty suad tana barin wajen alhaj attah ya jawo sultan suka je sashensa domin shima ya tsaftace jikinsa ya samu hutu dan tunda javeed ya shiga missionn din shima bai huta ba shine yake brain work din ata waje duk wani hada fake deals da diversations duk shiyakeyi musu
akabar lady sid da hajy xubby tareda simran dake famar pretending na tashuwar ciwon zuciya a falo suna zaune acikin jimami
abakin lady sid sukejin wasu abubuwan kamar cikkaken labarin masifar dake cikin tsafin Astah nagaza har tana ce musu da wuyane ake sha ahannunta shiyasa ko an kasheta kurwanta yake iya sake tashi..
shima javeed din sai da aka gaya masa cewa inhar yanaso ya asalin kasheta sai ya yanke wuyarta da wukar tsafinta snn ya konata da gangan jikin ta awuta kurmus snn sai bazata sake tasowa ba sabida powers dinta acikin dead bodies take kwasowa.
but alhamdullhi now she is dead saidai babban fargabnsu shine ko javeed zai rayu ko bazai rayu ba
ranar da kyar suka rabu kowa yaje dakinsa duk makircin simran abun ya mugun tabata ya bata tsoro sabida akwai wani bangaren zuciyarta datake ma javeed asalin so na masifa gabaki daya sai da taji ta kasa runtsawa dan kuwa yadda taga dare haka nan taga safiya
kaf gidan hajy zubaida ne kawai tasha baccinta dan ko dan kadan batajin tausayin javeed, bataki na ya mutu kafin gobe da safe ba, dan haryau tana masa tsananin tsana da kishin dan kishiya tare da jin in ya mutun ma ai rayuwrta ne zaiy kyau atleast she wll have the chance to kill his father naturally a saukake dan tasan in javeed ya rasu kamr ankashe ubansa atsaye ne and she will rule mufasas fortune after ta karasa kashesa da baqin ciki agidan..
Da wann lissafin tay bacci tanata Allah Allah ta farka taji ana kururuwar mutuwar javeed agidan da safe.
fanninsu nur kuwa ko bacci basuyi ba dake Dr ruqayyar ta kwana a dakin tareda ita each hour tana lura da vitals din javeed wanda shi baije kasa ba shibaije sama ba amma kuma haryanxu baya motsi dan kmr dutsi hakanan yake kwance...
at round 3am nur tayi alwala sn ta shimfida sallahya tafara sallahn dare bayan ta idar ne bacci ya dan saceta kadan, ana kirar asubah dr ruqayya ta tasheta sukayi sallahn asubh tare, suna idarwa bayan sun gama addua nur ta tsuguna ta gaisheta cikin girmamawa ta amsa tare da saka mata albarka tanamai kara mata gwarin gwiwa akan jaijrcewa da masa addua tareda mata nasiha akan ta toshe kunnenta akan jinyar javeed ta yadda Allah ke bada lafiya dan babu wani abunda yafi karfin Allah..
bayan nan ta mata bayanin cewa zataje ta nemo wancan abun dinkin amma likitan gidan xaizo anjima ta tsaya akansa su wanke shi snn acire blood arrest pad din acanza wasu kafin ta dawo..
Wajajen 6:30 am suka sallahma da dr ruqayyan wacce tana sauka ta wuce wajen alhaj attah tahau sanar dashi abunda kefaruwaz tareda jaddada ma sultan cewa su saka ido dan bata bukatar mutane suna taba jikin javeed inba su ukun ba.
[31/05, 12:30] BLUE💙: EPISODE 74
AREWABOOKS@SURAYYAHMS.
bayan wucewar Dr ruqayya nan su alhaj attah suka fito izuwa dakin da ake jinyar, dede lokacin nur ta taso akan sallahyarta kenan ta'aje qur'aninta abude snn ta koma gefen javeed akan gadon ta zauna tanata kallon fuskarsa hawayenta na xuba ahankli ta cigaba da rera sauran karatun ayoyin qur'anin dataxo dashi abakinta dake suratul baqara dama tafara karantawa tun daga farko.
tsakanin muryanta da hawayenta bazaka iya kiyasace wanne yafi sauka da mugun sanyi ba.
ahankli take shafa suman kanshi tana rero karatun idonta dake fidda ruwan nakansa bata ko kiftawa ayayinda zucyarta ke cike da burin son taga ya tashi mata koda kallonta shima yayi.
saidai tunda tafara karatun jikinshi dataji kamar kankara tunjiyan yafara dumi bata hankara ba vital dinsa ya karo da point daya wanda baikai koda 1% ba amma dai ya karu.
tana cikin wnnan yanayin taji an bude kofar da sallama nan tadago kai ahankli sai suka hade ido da su alhaj attah tare da sultan dake sanye da wata bakar jallabiya.
ganin yadda idonta yay jaaa yana fidda hawaye yasaka suka karaso wajen da sanyin jiki da kuma tausayawa
anitse tadan katse karatun tare da rusunawa kasa tanamai gaishe da surkinta bayan ya amsa ta gaida sultan da ladabi
sosai tabasu tausayi
kowa jikinsa a sanyaye suka fara tambayarta jikin nashi
ita batama san me zatace musu ba alhaj attah ne ma ya lura da cewa wani abu ya dan karu a vital din kafin nan suka danji dama dama suna zaunen har nur ta tattara sallayar ta ajesu wajen zamansu
da sassafen aka dawo da janet da kuma Mr aqeel daga wajen da suke jiran dawowar ogansu dan suna taya nur wasu abubuwan na'ima kuma aka mata ragamar kawo mata Abinci.
su anty suad da basu samu bacci ba suma sassafe 7:30 ya musu acikin dakin ita da lady sid..it was a bit of relive da sukaji mur zata zauna anan tana masa karatun qur'ani sabida kowa cikinsu yasan matsayin karfin tsafin Astah sai yanxu tasam cewa they need nur firdaus' qur'anic talent more than ever for sure..
cemusu da akayi harma wani abu ya dan canza doensnt matter how litlle it is hakan yasaka sunji dama dama har na'ima ta kawo musu shayi adakin kowa ya amsa yasha.
simran da bata samu bacci jiya ba sai yau da safe baccin ya mata cikas ya hanata fitowa da asubah kamr yadda ta shiryashi
afannin hajya zubaida kuwa baccinta ta sharae mekyau harda minshari da tunanin irin murnan da zatay in tafarka da jin sautin kukan mutuwar javeed mufasa dan yadda ake batun hatsarin dake jikin wukar tsafin Astah nagaza yaci ace javeed bai rayu ba.
daidai karfe shida na safiya na bugawa a agogon dakinta karar wayarta ya tasheta a bacci wanda dakyar ta mika hannu ta jqwo wayar da taga unknwn caller ne yake mata yawo akan screen da can kamar ma bazata dauka ba sai ta yanke draw kawai ta dauka da gigin baccin a muryanta danko sallah bata mike tay yau ba tukunna.
tana daga wayar a kunnenta tay shiru for a while kafin can ta fara shako mayen balamin numfashin saratu manny volkner.
mikewa tay zaune cikin masifa da ixxa tareda girman kai tana cewa an katse mata bacci tayi ma kamar batasan waye ne a layin ba tadinga zage zage..
saratu batace mata komi ba ta mikawa babanta dake zaune akan wheel chair din wayar wanda cikin dakatar da ita yace mata lokacin cikamai alkwarin sa ne yay shiyasa ya kirata
da wani irin giggiwa da jan aji tace "wani alkwari bangane ba fa wai wayene kam introduce yourself in ba haka ba abari har saina tashi zan kira
tsawa me tattare da takaici ya katseta dashi yana cewa
zubaida ki kiyayeni danni ba sa'ar wasarki bane,.inkuma wasa dani zakiyi toh muxuba zan katse wayar nan amma duk abunda ya sameki kiyi kuka dakanki
wani irin tsaki taja da wani irin rainin wayo tace ayyoo toh ai sai kacemin kaine, pls talk fast fast kunga dai a a layin gida kuka kirani kuma javeed baida lafya yanxu haka an ninka mana tsaro
.
yace i know, tun kafin kisan meyafaru da javeed saratu ta gani a madubi kuma ta gan tunaninki na jiya da daddare tagaya min, so, now is time for us to join hands muyi amfani da wann damar domin samun cikar burinmu..
a mugun masife hajy zubby tace a'a mr manny dakata mon burin ku dakai da wa?? hahaha i am not in ur team..dan nasan inka samu dama nima kasheni zakayi snn alkwarinmu akan simran ya kare meya kawo zancen ciwon javeed kuma aciki? kai kaga mr manny bana son haka, banason rainin wayo you knw who i am amma kake so kamaidani bansan menakeyi ba..wann game din na taimakkenya ce, you also needed my help karka manta cewa bani kadai ke buktar taimakonku so dont try to act like ure my bosss stay in ur lane
da wani irin tsawa yace zubaida zubaida kinason kiyi wasa da wuta da bakisan yawansa ba
..amma bakomi inaga lkci yay da zan gaya miki wani abu da baki sani ba wani abu da kikayi akan mutuwar mahaifyar javeed mufasa i have all the evidence, ya gaya mata sunan poison din tareda komi na bokanta wanda ya hada mata yace wallh inkika kureni zubaida saina tona miki asirinki a mummunn yanayi..
Duk batay tsammanin zai kawo wann maganan ba sai kawai tay shiru batayi magana ba tanajin sa yana ta mata barazana masu zafi..
har saida ya gama snn ta jaa masa tsuka kamar abun be girgiza mata zuciya ba snn tace just tell me what you want me to do wai meyene zan maka yanzu..mtssss
kai tsaye yace tsakanin yanzu zuwa safiya maza maza ki saka adaga javeed daga gidan mufasa amaidashi asibitinsu bayan kinyo hakan sai ki kirani da akwai abunda zan aiko miki kizuba acikin ciwon bayansa wanda da shi zamu kashe javeed din da shi ahankli batare da ansani ba.
ta bude baki zatay magana kenan ya dinga tuna mata abubuwan data raya aranta jiya da dare tareda gaya mata cewa mutuwar javeed zai kawo mata sauyi a rayuwarta snn shima zai rabu da ita har abada yace mata lallai ta tabbata ta aikata hakan shi zai gaya mata yadda komi zai kasance dan chance dinsu kenan