Sashe 100
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
simran bata tsaya ba taje dakinta fuuuu ta dau gucci bag dinta da labcoat tabar gidan ta kofat baya ma ta fita zuwa garage din hjy zubbyn ta dauki wata babban jeep tana tuki tana kuka har ta isa asibitin
Basu gama breakfst din ba wayar javeed yay kara ya dauka for 2 mints baice komi ba sai daf zai katse snn yace give me 5mints
yana katsewa nur ya fara kallo muryansa kasa yace "ina da muhimmin bako zanje nagansa i wll be back by noon.. kinji ko?
innocently ta gyada mai kai da sanyin murya tace okay, take care of urself..
murmushi kawai ya mata snn ya tashi sukayi magana da babansa kasa kasa
kafin nan yama su anty suad sallama ya fita...
[23/05, 21:35] BLUE💙: EPISODE 62
Bayan nur ta gama karasa cin abincinta snn ta tashi zata wuce sama da mamaki taji alhaj attah ya kirata har cikin dakin baccin sa sukaje atare.
wanda koda ta shiga for a minute daukawa tay ta shigo cikin wani duniyarne na daban dan bata taba ganin wajen da is soo dark and cozy kmar nan ba like komi na dakin abun kallone duk dama babu wani abun kyale kyale..
akan wani katon dark British cottage oak wood chair dinsa mai crown din kan zaki ya zauna ita kuma ta zauna akasa akan lallausar daddumar dake gabansa kanta na kallon kasa kirjinta na bugawa sosai duk ta dauka zai mata fada ne akan yadda javeed yake sakawa suyi wasu abubuwn kunya akan table din duba da yadda simran take reacting dan ita kanta d'aurewa kawai takeyi da irin mugun evil eyes dake yawo akansu kowani lkci.
shiru tay tanajinsa har yafara mata jan hankali akan wasu abubuwa da ya dan danganci zama da mutane musmn ma wajen kimantawa da darajawa da kuma hakuri snn yace mata duk yadda za'ayi karta bari wani dan adam yamata shaida da rashin gaskiya sabida shi me gaskiya baya taba fadi kasa..
saida ya babbata hakuri akan wasu dabiun yan uwansan snn yakuma umarceta akan ta zama me jarumta, ta kula da kanta da mijinta, ta bude idonta sosai, snn ta tsaya makanta ta kwace yancinta kar tajira kowa yaxo ya ceceta idan kuma ba haka bazata iya rike gidan anan gaba ba.
Nur tay shiru harsaida ya gama mata nasiha snn ta masa godiya sosai, dan inbanda kawunta da kuma shi ita batasan menene dadin uba awnn stage din ba. but alhamdullh babanta ya rasun, but atleast she is still finding fatherly comforts nd advices awajen mutane biyun nan da suke kkri wajen fahintarta da kuma nitsar da ita.
koda ta fice a dakin tunanin abubuwan daya gaya matan takeyi tana isa falo ta samu anty suad da lady suna hirarsu da baya karewa.
da mamakinsu suka ga wai Nur takara gaishesu fuskarta babu yabo babu fallasa ta sako maganan abunda yafaru jiyan snn tabasu hakuri cikin basu cikakken girma tace musu in sha Allahu zata gyara duk wani kuskurenta akan abincin..
kamar an zuba ruwa a wutar dake cin kirjin anty suad hakanan tasauke wata ajiyan zuciya dan dacan tagama dora nur a matsayin marar kunyar yarinya da bata girmama na gaba dan bata taba basu hakuri akan komi ba tunda suke samun sabani da ita agidan saiyau.
lady sidd kuma abun bai mata dadi ba sam tasone nur ta cigaba da taurin kai sai ta samu abubuwa da yawa da zasu kai gaban mother hauwa in lkci yay.
duk zafin kan anty suad dataga nur ta saukar musu dakai yau sai itama ta dawo kasa kasa tafara mata fada amma bada tsawa ba.
nur tagama jinta amma uffan batace ba sai dai tabata haquri
hajya zuby ko uffan batace ma dan bakaramin ji take kamar ta kama nur din da dukan mutuwa awajen ba.
ita da lady sidd gabaki daya sun aje hakan a makirci ne kawai ita kuma nur gani tayi yakamata wata rana kai karami ka saukar da kanka ma babban dan azauna lafiya dan bakowani yakine ake ci da karfi ba wani yakin da dabara ake cinsa kawai.
hakanan anty suad ta gama surutunta nur ta musu sallama ta bar wajen abunta daga nan bata sake sanin abunda ya wakana agidan ba.
tana komawa sashenta tarage kayan jikinta ta danyi bacci bayan tafarka tay alwala tayi sallah snn ta saka wata simple black women jallabiya marar nauyi ta kimtsa sumanta acikin hula nan tahau neman relevant books abt marriage in her luxurious book shelve dake dakin taga littafi sunkai goma dataji sun mugun dauke mata hankli saidai biyu kawai taciro sabida tana da saurin bukatansu...
zama tay akan kujerar dakin da gorar ruwa me sanyi agabanta data zuba dan kadan a glass cup, Littafin Dr muhammad Ali al- hashmi na the ideal muslimah tafara dubawa kafin nan ta dawo ta fara duba the muslim marriage guide na al-ruqayyah warris maqsood.
abubuwa dayawa sun dan warwaru mata takuma fahimcesu kmr roles duties da personalities,beviour of a muslim wife acikin littafin Dr muhammad Alhashmi
batay wani nisa adayan ba amma kuma bakaramin dadinsa takeji ba sabida yana tabo mata topics ne kamr fannin emotional ,physical da religous aspect na rayuwar mata da miji yadda zaa fahimce juna amma anfi tabo sashen mata
tun kafin tay nisa sosai mind inta ya dawo kan yadda wajen ya dada shiru dan tana neman cika 3hrs kenan amma kuma bataga zagowar na'ima ba sashen ba which is very unlike her.
jin shirun yafara distracting inta sai ta aje karatun mai gabaki daya tasake shiga bayi tadoro alwala tazo tay sallahn asr bayan ta idar da hijabin dake jikintan takama hanya ta fita dubo na'ima...
wani irin shiru taji sashen yay babu motsin komi face Air cones da diffusers na turare dake lungu lungu suna sanyaya sashen da qamshi gameda sanyi me saka kwanciyar hankli.
har waje ta arean garden inta taje bata ga motsin kowa ba kuma bataji motsin na'ima ba hanyar kitchen ta nufa domin ta tambaya chef faiza ko taga naimar..
wanda tun bata karaso ba tafarajin sautin muryoyinsu acikin kitchen din da janet da chef faiza hade da naima sai wata junior staff dake gefe tana basu labarin abubuwan dayawa da simran tay ma mutane irinsu na mugunta ...
Nur tazo dede janet tanakan zancen yadda javeed yaki jinin simran din tunda ta sanshi for almost good 20+yrs ago tanai masa aiki amma kuma abun yaqi ci yaki karewa yadda kullum sai ya memeta mata matsayinta amma tabi ta nace masa wai dole shine zai aureta.
wani boyayyar labarin baqar cin mutunci da abubuwan da simran takeyi na zubar da kai akan javeed sukansu saiyau sukejinsa abakin janet.
Nur takasa motsi tay shiru jin kanta na juyawa dan wani abun da janet take fada akan simran din ji zakayi kamar wani almara ko tatsuniya
bakaramin mugun mamakin simran taji ba, toh ashe duk zakewartan nan ma javeed bai tabacewa yana sonta ko ya mata kallon budwarsa ko na rana daya ba????hmmmm
the whole story was very shocking to her..
chef faiza kuma labarin tun dacan take basu na yadda abun yasamo asali tun daga kan hjy zubaida lkcin irin cusa kai da mulkin kama karya da tay ma mahaifiyar javeed agidan nan waiko kafarsa simran batay akan javeed ba.
Na'ima tace in sha Allah badai suyi akan hajiyarta ba saidai in bata raye... janet tace musu asali bason gaskiya simran take ma javeed ban son kudi ne da power, chef faiza tace tabbas hakane sabida akwai abubuwa da yawa da simran takeyi da zaka gane kudin ne kawai agabanta ba javeed ba, hirarsu kawai sukayi na halayen simran dan gabaki daya sirrin simran din sun baje shi awaje musn ma akan soyayyar karya datake claiming akwai a tsakaninta da javeed komi saida nur tajishi in details har da wanda bai dace taji shi bama.
Dacan sai tay kamar bazata katsesu ba wani zuciyar kuma yace ta katsesu tunda gulma babu kyau
suna tsaka da shagalin labarinsu sai gatanan tashigo atake suka mimmike tsaye suka fara gaisheta bata dai nuna musu taji gulman ba amma jikinsu sosai ya basu kmr taji
nan ta sallamesu tace kowa ta koma bakin aikinta kawai bata son yawan surutu da sauri duk suka watse snn tadawo sashenta tare da naima.
ruwan wankan yamma ta hada mata ta jima tana wankan, sabida tay hardana ruwan turare tay kabbasa tay siracen gashi qamshi yabi ya kama fatrta sosai kamar ajinininta yake fita.
data fito gaban madubi tazauna tafara tsantsara kwaliya me sanyi snn tace wa naimar ta nema mata kaya mekyau amma marar nauyi sosai
kusan kala shida naima taje ta kawo nur ta zaba dusty rose colour gown me off shoulders yadan kamata amma dagan waits dinta zuwa kasa ya bazuu sosai dake off shouder ne saita bar nononta hakan jin basaima ta sakamai wani brazire aciki ba
wani karamin veil ta yafa suka fito bakin pool nur nakan karatun book dinta hankli kwance dan wani mugun dadi da nishadi takeji aranta kamar tazuba ruwa akasa tasha musmn datasan cewa ashe ma simran din bakomi bace face ballagazar dake bibiyar mata mijinta bawai relshp sukayi kamar yadda take zakewa akai ba.
kamar an sauke mata wani katoton dutse akirji haka takeji
dan har wani fayau taji zuciyarta kmr ba ita ba.
By 5:30 janet ta gama runing errands ma javeed sabida bai jima da dawowa gidan ba tana hadamai ruwan wanka yace mata taje he needs his time alone for now dam gobe sassafe zai bar gidan yaje mission dinsa.
fita tay ganin time din plan dinsun yayi, marmaza tazo garden tasamesu nur lokacin sungama hada komi nan ta nemi izinin fara aikin snn ta koma main house taje sashen simran takira sabowar maid dinta gefe snn ta aiwatar...
Basu gama breakfst din ba wayar javeed yay kara ya dauka for 2 mints baice komi ba sai daf zai katse snn yace give me 5mints
yana katsewa nur ya fara kallo muryansa kasa yace "ina da muhimmin bako zanje nagansa i wll be back by noon.. kinji ko?
innocently ta gyada mai kai da sanyin murya tace okay, take care of urself..
murmushi kawai ya mata snn ya tashi sukayi magana da babansa kasa kasa
kafin nan yama su anty suad sallama ya fita...
[23/05, 21:35] BLUE💙: EPISODE 62
Bayan nur ta gama karasa cin abincinta snn ta tashi zata wuce sama da mamaki taji alhaj attah ya kirata har cikin dakin baccin sa sukaje atare.
wanda koda ta shiga for a minute daukawa tay ta shigo cikin wani duniyarne na daban dan bata taba ganin wajen da is soo dark and cozy kmar nan ba like komi na dakin abun kallone duk dama babu wani abun kyale kyale..
akan wani katon dark British cottage oak wood chair dinsa mai crown din kan zaki ya zauna ita kuma ta zauna akasa akan lallausar daddumar dake gabansa kanta na kallon kasa kirjinta na bugawa sosai duk ta dauka zai mata fada ne akan yadda javeed yake sakawa suyi wasu abubuwn kunya akan table din duba da yadda simran take reacting dan ita kanta d'aurewa kawai takeyi da irin mugun evil eyes dake yawo akansu kowani lkci.
shiru tay tanajinsa har yafara mata jan hankali akan wasu abubuwa da ya dan danganci zama da mutane musmn ma wajen kimantawa da darajawa da kuma hakuri snn yace mata duk yadda za'ayi karta bari wani dan adam yamata shaida da rashin gaskiya sabida shi me gaskiya baya taba fadi kasa..
saida ya babbata hakuri akan wasu dabiun yan uwansan snn yakuma umarceta akan ta zama me jarumta, ta kula da kanta da mijinta, ta bude idonta sosai, snn ta tsaya makanta ta kwace yancinta kar tajira kowa yaxo ya ceceta idan kuma ba haka bazata iya rike gidan anan gaba ba.
Nur tay shiru harsaida ya gama mata nasiha snn ta masa godiya sosai, dan inbanda kawunta da kuma shi ita batasan menene dadin uba awnn stage din ba. but alhamdullh babanta ya rasun, but atleast she is still finding fatherly comforts nd advices awajen mutane biyun nan da suke kkri wajen fahintarta da kuma nitsar da ita.
koda ta fice a dakin tunanin abubuwan daya gaya matan takeyi tana isa falo ta samu anty suad da lady suna hirarsu da baya karewa.
da mamakinsu suka ga wai Nur takara gaishesu fuskarta babu yabo babu fallasa ta sako maganan abunda yafaru jiyan snn tabasu hakuri cikin basu cikakken girma tace musu in sha Allahu zata gyara duk wani kuskurenta akan abincin..
kamar an zuba ruwa a wutar dake cin kirjin anty suad hakanan tasauke wata ajiyan zuciya dan dacan tagama dora nur a matsayin marar kunyar yarinya da bata girmama na gaba dan bata taba basu hakuri akan komi ba tunda suke samun sabani da ita agidan saiyau.
lady sidd kuma abun bai mata dadi ba sam tasone nur ta cigaba da taurin kai sai ta samu abubuwa da yawa da zasu kai gaban mother hauwa in lkci yay.
duk zafin kan anty suad dataga nur ta saukar musu dakai yau sai itama ta dawo kasa kasa tafara mata fada amma bada tsawa ba.
nur tagama jinta amma uffan batace ba sai dai tabata haquri
hajya zuby ko uffan batace ma dan bakaramin ji take kamar ta kama nur din da dukan mutuwa awajen ba.
ita da lady sidd gabaki daya sun aje hakan a makirci ne kawai ita kuma nur gani tayi yakamata wata rana kai karami ka saukar da kanka ma babban dan azauna lafiya dan bakowani yakine ake ci da karfi ba wani yakin da dabara ake cinsa kawai.
hakanan anty suad ta gama surutunta nur ta musu sallama ta bar wajen abunta daga nan bata sake sanin abunda ya wakana agidan ba.
tana komawa sashenta tarage kayan jikinta ta danyi bacci bayan tafarka tay alwala tayi sallah snn ta saka wata simple black women jallabiya marar nauyi ta kimtsa sumanta acikin hula nan tahau neman relevant books abt marriage in her luxurious book shelve dake dakin taga littafi sunkai goma dataji sun mugun dauke mata hankli saidai biyu kawai taciro sabida tana da saurin bukatansu...
zama tay akan kujerar dakin da gorar ruwa me sanyi agabanta data zuba dan kadan a glass cup, Littafin Dr muhammad Ali al- hashmi na the ideal muslimah tafara dubawa kafin nan ta dawo ta fara duba the muslim marriage guide na al-ruqayyah warris maqsood.
abubuwa dayawa sun dan warwaru mata takuma fahimcesu kmr roles duties da personalities,beviour of a muslim wife acikin littafin Dr muhammad Alhashmi
batay wani nisa adayan ba amma kuma bakaramin dadinsa takeji ba sabida yana tabo mata topics ne kamr fannin emotional ,physical da religous aspect na rayuwar mata da miji yadda zaa fahimce juna amma anfi tabo sashen mata
tun kafin tay nisa sosai mind inta ya dawo kan yadda wajen ya dada shiru dan tana neman cika 3hrs kenan amma kuma bataga zagowar na'ima ba sashen ba which is very unlike her.
jin shirun yafara distracting inta sai ta aje karatun mai gabaki daya tasake shiga bayi tadoro alwala tazo tay sallahn asr bayan ta idar da hijabin dake jikintan takama hanya ta fita dubo na'ima...
wani irin shiru taji sashen yay babu motsin komi face Air cones da diffusers na turare dake lungu lungu suna sanyaya sashen da qamshi gameda sanyi me saka kwanciyar hankli.
har waje ta arean garden inta taje bata ga motsin kowa ba kuma bataji motsin na'ima ba hanyar kitchen ta nufa domin ta tambaya chef faiza ko taga naimar..
wanda tun bata karaso ba tafarajin sautin muryoyinsu acikin kitchen din da janet da chef faiza hade da naima sai wata junior staff dake gefe tana basu labarin abubuwan dayawa da simran tay ma mutane irinsu na mugunta ...
Nur tazo dede janet tanakan zancen yadda javeed yaki jinin simran din tunda ta sanshi for almost good 20+yrs ago tanai masa aiki amma kuma abun yaqi ci yaki karewa yadda kullum sai ya memeta mata matsayinta amma tabi ta nace masa wai dole shine zai aureta.
wani boyayyar labarin baqar cin mutunci da abubuwan da simran takeyi na zubar da kai akan javeed sukansu saiyau sukejinsa abakin janet.
Nur takasa motsi tay shiru jin kanta na juyawa dan wani abun da janet take fada akan simran din ji zakayi kamar wani almara ko tatsuniya
bakaramin mugun mamakin simran taji ba, toh ashe duk zakewartan nan ma javeed bai tabacewa yana sonta ko ya mata kallon budwarsa ko na rana daya ba????hmmmm
the whole story was very shocking to her..
chef faiza kuma labarin tun dacan take basu na yadda abun yasamo asali tun daga kan hjy zubaida lkcin irin cusa kai da mulkin kama karya da tay ma mahaifiyar javeed agidan nan waiko kafarsa simran batay akan javeed ba.
Na'ima tace in sha Allah badai suyi akan hajiyarta ba saidai in bata raye... janet tace musu asali bason gaskiya simran take ma javeed ban son kudi ne da power, chef faiza tace tabbas hakane sabida akwai abubuwa da yawa da simran takeyi da zaka gane kudin ne kawai agabanta ba javeed ba, hirarsu kawai sukayi na halayen simran dan gabaki daya sirrin simran din sun baje shi awaje musn ma akan soyayyar karya datake claiming akwai a tsakaninta da javeed komi saida nur tajishi in details har da wanda bai dace taji shi bama.
Dacan sai tay kamar bazata katsesu ba wani zuciyar kuma yace ta katsesu tunda gulma babu kyau
suna tsaka da shagalin labarinsu sai gatanan tashigo atake suka mimmike tsaye suka fara gaisheta bata dai nuna musu taji gulman ba amma jikinsu sosai ya basu kmr taji
nan ta sallamesu tace kowa ta koma bakin aikinta kawai bata son yawan surutu da sauri duk suka watse snn tadawo sashenta tare da naima.
ruwan wankan yamma ta hada mata ta jima tana wankan, sabida tay hardana ruwan turare tay kabbasa tay siracen gashi qamshi yabi ya kama fatrta sosai kamar ajinininta yake fita.
data fito gaban madubi tazauna tafara tsantsara kwaliya me sanyi snn tace wa naimar ta nema mata kaya mekyau amma marar nauyi sosai
kusan kala shida naima taje ta kawo nur ta zaba dusty rose colour gown me off shoulders yadan kamata amma dagan waits dinta zuwa kasa ya bazuu sosai dake off shouder ne saita bar nononta hakan jin basaima ta sakamai wani brazire aciki ba
wani karamin veil ta yafa suka fito bakin pool nur nakan karatun book dinta hankli kwance dan wani mugun dadi da nishadi takeji aranta kamar tazuba ruwa akasa tasha musmn datasan cewa ashe ma simran din bakomi bace face ballagazar dake bibiyar mata mijinta bawai relshp sukayi kamar yadda take zakewa akai ba.
kamar an sauke mata wani katoton dutse akirji haka takeji
dan har wani fayau taji zuciyarta kmr ba ita ba.
By 5:30 janet ta gama runing errands ma javeed sabida bai jima da dawowa gidan ba tana hadamai ruwan wanka yace mata taje he needs his time alone for now dam gobe sassafe zai bar gidan yaje mission dinsa.
fita tay ganin time din plan dinsun yayi, marmaza tazo garden tasamesu nur lokacin sungama hada komi nan ta nemi izinin fara aikin snn ta koma main house taje sashen simran takira sabowar maid dinta gefe snn ta aiwatar...