Sashe 110
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dan razanar dayay sanadiyar jin muryantan abayansa yasaka maganin ya fadi kasa, tay sauri ta dauka tarike amma batagane ne meye bane hanklinta ya tashi sosai ganin yadda tsohon yake kkrin figthing kansa har ya zauna abakin gadonsa dakyar
suna hade ido yace "Doter i am fine karki damu.
ahnkli tace no ure not
fine..Inje in kira doctor..ko zanje in kira jave...
tun bata karasa ba da sauri yace no no my dear javeed bai sani ba acikin tari yace kuma banaso yasani, pls let me have the drugs is not good for you my dear..
karasowa ta wajensa tay zata mika mai maganin caraf saiga javeed din da waya a kunnensa suna hade ido da alhaj attah ya karkada mata kai tareda mata alaman kartace ma javeed komi akan ciwon nan
da wani irin hadiyar yawu ta gyada kai cikin sauri ta cusa maganin acikin aljihun falazonta maza maza tabar wajen taje ta debo ruwa a glass cup daga dispensern dakin takawo masa da ladabi ya amsa yana murmushi inka gansu lkcin kmr babu komi aransu..
duk da haka kallo daya javeed yay musu yaso ya dago wani abu ayanayinsu saidai kuma yasan baida lkcin biyewa babansa dan yasan hala zaice ma nur ne ta tayashi tay bori su hanashi zuwa koina kuma sam bazai iya hakura da wnn mission din ba..
Muryansa babu yabo ba fallasa yace "Baba, is everything okay..
Da wani irin yanayi alhaj attah ya kallesa yace dont ask me dat bloody question my friend... javeed i cant believ u did this abayan idona.
karasowa yay yadan tsuguna agabansa da taushin murya yace munyi wann maganan dakai a falo, baba let it go..nasan kafi kowa sanin dalilina na boyewa koda ban fada a fili ba.
a tsawace yace masa noo, you are my only son javeed, my only son..zakaje inda babu back up babu komi ashe dama ka tsaneni haka da har zaka yanke hukuncin mika musu rayuwarka akanmu javeed
ahnkli javeed yace but u did not raise me a coward baba...ko ka manta an taba daukeni amma na kashesu na dawo maka dakaina gida kuma araye..
mikewa tsaye alhaj attah yay yace Dat was bull shit.. Wancan daban wann daban magana ake na nagaza mutanen da suke harka da tsafi
cikin katsetsa yace Allah ne mammallakin mutanen da kuma tsafin duka su biyun kuma basufi karfin Allah na ba.
idonsa alhaj ya cika da ruwa yace toh toh kafara magana irin na mahaifiyarka ko itama aihaka tacemin bata bukatar in tsare mata jiki saboda akwai Allah amma yau ina takeee javeed???
javeed baije komi ya riko hannunsa cikin rarrashi nur dake kallonsu already tafara hawaye sosai
baice komi ba har saida alhaj attah ya shanye hawayen snn yace toh shikenan zan barka katafi amma kabar tafiyar yau zan kirawo interpol da wasu aminai na army zasu ban men dinsu da zakaje dasu
javeed yay murmushi yace godia nake baba,amma nariga na shirya ayau bazan iua jira ba sabida akwai yara da yan mata, da masu ciki za'a fitar waje a siyar..kuma nay alkwari zan kare wayann rayuwanka, idan nasaka batun kare raina agaba who will stand for the vulnerables? baba kai ne ka koyamin cewa the name we carry as mufasa is not self centered, is a legacy for the poor, for the helpless, for the truth dan Allah karka bari inyi wnn sonkan, ka tuna rayuwar mata da yaran nan pleaseee my father..
dan juya mai baya alhaj yay yace toh shikenan to nikuma saina rasa dana kenan bayan itama maman kan ta tafi..
yace baba kaima kasan inda mama tana raye basaima namata bayani ba addua kawai zata min..
juyowa yay dakyar ya kallesa idonsa yay jaa ahnkli yace shikenan Javeed kaje kawai kar kayi latti..
nakasashyar murmushi ne ya kufce ma javeed din ya dora ma hannun babansan kiss ahnkli yace 'nagode..
daga haka ya fita cikin sauri alhaj attah ya juya baya yana kallon bango dan baison nur ta kalle hawayensa dan bakaramin son dansa yakeyi ba..
nur tafi minti 5 tana tsaye tana hawaye sai can tadago kai har ta gama share tears dinta taga har ynxu alhaj attah baijiyo ba
itama batace mai komi ba jikinta a mugun sanyaye tafice dan tama manta da cewa maganinsa yana cikin aljihunta.
kafin fitowarta ayarin gidan ne a falo simran har tafara wasu koke koken karya dataga lady siddi tana kan rirriketa tana biye mata hartana bata haquri..
yadda anty suad ta dinga azazzala zancen cewa javeed ya yanke hukuncin karesu duka amma acikin sauri da kuma ganganci yayi hakan
itama simran ta dinga kakale magana har cewa take tanajin ajikinta cewa bai dace yaje mission din nan ba..
javeed tun yana fitowa call din yan uwansa suka dinga shigowa
saidai da mamakinsa duk cikinsu babu wanda yay raunin cemai kar yaje dan sunsan iyaka babban chance dinsu kenan akan nagazas wanda in aka shafesu zai zama mufasas are free of their biggest enermy mafia rivals dake hunting din rayuwarsu ba zallan dukiyarsu ba
dukansu basu karaya akansa ba saima dada masa karfin gwiwa da sukayi tareda kara masa wasu relevants tricks nd information akan business din nagazas din.
anan ne kawai javeed ya dan samu sukuni aransa dan yaso ace babansa ya sakamai albarka amma kuma sai yaga rauni ya gama rufeshi...
fitowarsa daga sashen baban nasa kenan ransa a mugun murtuke baice ma su anty suad din uffan ba yasaka kansa ya kama hanyar waje
Da wani irin sauri suka dunguma suka biyo bayansa hjy xubby sai ido take kiftawa simran akan taje wajensa yanxu
kamar iska haka javeed ya isa gaban wasu mayun bullet proof mllitary jeep bunkers guda shida da zai wuce dasu..
sojojin sunkai goma sha biyar ajere a harabar gidan baikai ga bude kofar ba sai ganan sultan ya iso da motarsa
da mugun mamaki javeed ya tsaya yana kallon sultan din dan tunda suke hada batun mission din nan sultan bai taba cemai zaizo ko zai taimaka masa da men dinsa ba
suna gaisawa kuwa ya sanar dashi cewa ai ya tura masa strong up and down back up men, snn ya aikesu jejin ne as terrorist dan haka ba ruwan gwamnati da tuhumarsa, kuma ynxu haka ma har sun gama taking position dinsu shine dai kawai bazaije ba
javeed yasha matukar mamakin haka dan men din sultan are mostly well trained foreing professionals frm US and iraq wanda ko shi baison wasa da ransu sabida suna da quality amma sai gashi sultan wai ya basa su duka a matsayin back up dinsa.
tsabar dadin da javeed yaji har saida yanayin fuskarsa ya sauya agaban sultan...
suna daga tsayen ya kira mr aqeel ya kawo masa wani file ya karba ya mika ma sultan yace "ka rike wnn awajenka bana son bby taje dakina garin bincike tagani and incase if anything happens to me pls tell her how much i love her..
sultan yay murmushi
yace cmn buddy, zaka dawo dai ka gaya mata dakanka zaifi mata dadin ji..
ahnkl javeed yace just do what i said..
Rike file din nur din sultan yay yace amma ka karantasho duka kuwa?
javeed bai amsashi ba kawai sai ya girgiza mai kai alaman a'a bai duba har karshe ba.
ganin kowa ya fito yasaka suka katse maganan sultan ya shige gidan da file din domin dauko alhaj attah dan shikadaine bai gani anan ba.
daga bakin main house ya gaisa da kowa amma banda simran data mugun tsanarsa dan tasha binsa ya taimaka mata akan juyo da hanklin javeed kanta abaya amma sai yaqi kulata sam shibaiya ma mata magana sabida level of low Brain iq inta yana bashi haushi .
wucewarsa ciki bada jimawa ba tawani karaso da sauri ta samu javeed yana tsaye tana wani irin kallonshi yadda kasan bata gamu da kunya ba tafara masa magana da wani irin makirtccen kuka da karfi yadda tasan su anty suad sunajinta sosai
nan tafara kawo magana akan yadda babansa zaiji in yatafi gashi bai gama warkewa da trauma na mutuwar mum dinsa ba kuma kakarsa ma hajy mammy zata iya mutuwa da hawan jini intaji wnn labari kai babu wanda bata kira sunansa acikin makircin magananta ba
a tsime javeed ya tsaya baice mata komi ba harsaida ta gama tay shiru dan kanta sai ganan lady sid tazo tafara memeta mai irin maganan zak zak..
saidai kowanne tafada sai ya bata amsarshi da gatse tana fada yanacewa ai babansa will get over it and be proud dat he dint raise a coward, dama kuma baida mama araye, hakama kakansa dama ta kusa mutuwa, nur ne take bukatarsan araye amma tunda tabashi go ahead shikenan.
suna cikin maganan saiga nur din ta fito
simran tana kallonta tafara kukkuni tana cewa What kind of a wicked wife are you da zaki bashi go ahead... ai da baki bashi ba da bazaije yay kasada da rayuwarsa ba
tunkan nur ta daga ido ta kalleta javeed ya tsareta da tsawa saida ta razana ta matsa baya nan yafara balbaleta da masifa kamr bai taba saninta ba duk security da mutanen dake wajen suna jinsa kunya kamar sai hallaka simran
...dont you ever talk to my wife like dat marar hankali kawai get out of my face with ur annoying face...last words dinsa kenan
wanda kusan a daburce simran ta kama hanya zata tafi ya kirata snn ya sata bada nur din hakuri...
sikinini lady sid ta rufe bakinta tabar wajen ta koma can can ta kofa ta tsaya inda su anty suad da hjy zubbyn suke ..
neman waje simran tay ta labe tana lekensa itadai so take taga wani irin sallama nur zata masa domin ta samu abun kai suuka sabida idan wani abu ya same javeed sudora ma nur lefin komi
nur tana zuwa daf daf kusa da jikinsa sai ga nan Sultan sun fito da alhaj attah komai sultan din ya gaya masa aciki oho but he seem very okay now har yana tahowa da cikakken gwarin gwiwa ayanayinsa
nur ta tsaya agefen javeed da sunkuyayn kai har suka karaso alhaj attah ya sakamai albarka snn yay masa fatan nasara daga nan suka koma ciki tare da sultan din dake tsokanan nur cewa yau abincinta zaici.
suna hade ido yace "Doter i am fine karki damu.
ahnkli tace no ure not
fine..Inje in kira doctor..ko zanje in kira jave...
tun bata karasa ba da sauri yace no no my dear javeed bai sani ba acikin tari yace kuma banaso yasani, pls let me have the drugs is not good for you my dear..
karasowa ta wajensa tay zata mika mai maganin caraf saiga javeed din da waya a kunnensa suna hade ido da alhaj attah ya karkada mata kai tareda mata alaman kartace ma javeed komi akan ciwon nan
da wani irin hadiyar yawu ta gyada kai cikin sauri ta cusa maganin acikin aljihun falazonta maza maza tabar wajen taje ta debo ruwa a glass cup daga dispensern dakin takawo masa da ladabi ya amsa yana murmushi inka gansu lkcin kmr babu komi aransu..
duk da haka kallo daya javeed yay musu yaso ya dago wani abu ayanayinsu saidai kuma yasan baida lkcin biyewa babansa dan yasan hala zaice ma nur ne ta tayashi tay bori su hanashi zuwa koina kuma sam bazai iya hakura da wnn mission din ba..
Muryansa babu yabo ba fallasa yace "Baba, is everything okay..
Da wani irin yanayi alhaj attah ya kallesa yace dont ask me dat bloody question my friend... javeed i cant believ u did this abayan idona.
karasowa yay yadan tsuguna agabansa da taushin murya yace munyi wann maganan dakai a falo, baba let it go..nasan kafi kowa sanin dalilina na boyewa koda ban fada a fili ba.
a tsawace yace masa noo, you are my only son javeed, my only son..zakaje inda babu back up babu komi ashe dama ka tsaneni haka da har zaka yanke hukuncin mika musu rayuwarka akanmu javeed
ahnkli javeed yace but u did not raise me a coward baba...ko ka manta an taba daukeni amma na kashesu na dawo maka dakaina gida kuma araye..
mikewa tsaye alhaj attah yay yace Dat was bull shit.. Wancan daban wann daban magana ake na nagaza mutanen da suke harka da tsafi
cikin katsetsa yace Allah ne mammallakin mutanen da kuma tsafin duka su biyun kuma basufi karfin Allah na ba.
idonsa alhaj ya cika da ruwa yace toh toh kafara magana irin na mahaifiyarka ko itama aihaka tacemin bata bukatar in tsare mata jiki saboda akwai Allah amma yau ina takeee javeed???
javeed baije komi ya riko hannunsa cikin rarrashi nur dake kallonsu already tafara hawaye sosai
baice komi ba har saida alhaj attah ya shanye hawayen snn yace toh shikenan zan barka katafi amma kabar tafiyar yau zan kirawo interpol da wasu aminai na army zasu ban men dinsu da zakaje dasu
javeed yay murmushi yace godia nake baba,amma nariga na shirya ayau bazan iua jira ba sabida akwai yara da yan mata, da masu ciki za'a fitar waje a siyar..kuma nay alkwari zan kare wayann rayuwanka, idan nasaka batun kare raina agaba who will stand for the vulnerables? baba kai ne ka koyamin cewa the name we carry as mufasa is not self centered, is a legacy for the poor, for the helpless, for the truth dan Allah karka bari inyi wnn sonkan, ka tuna rayuwar mata da yaran nan pleaseee my father..
dan juya mai baya alhaj yay yace toh shikenan to nikuma saina rasa dana kenan bayan itama maman kan ta tafi..
yace baba kaima kasan inda mama tana raye basaima namata bayani ba addua kawai zata min..
juyowa yay dakyar ya kallesa idonsa yay jaa ahnkli yace shikenan Javeed kaje kawai kar kayi latti..
nakasashyar murmushi ne ya kufce ma javeed din ya dora ma hannun babansan kiss ahnkli yace 'nagode..
daga haka ya fita cikin sauri alhaj attah ya juya baya yana kallon bango dan baison nur ta kalle hawayensa dan bakaramin son dansa yakeyi ba..
nur tafi minti 5 tana tsaye tana hawaye sai can tadago kai har ta gama share tears dinta taga har ynxu alhaj attah baijiyo ba
itama batace mai komi ba jikinta a mugun sanyaye tafice dan tama manta da cewa maganinsa yana cikin aljihunta.
kafin fitowarta ayarin gidan ne a falo simran har tafara wasu koke koken karya dataga lady siddi tana kan rirriketa tana biye mata hartana bata haquri..
yadda anty suad ta dinga azazzala zancen cewa javeed ya yanke hukuncin karesu duka amma acikin sauri da kuma ganganci yayi hakan
itama simran ta dinga kakale magana har cewa take tanajin ajikinta cewa bai dace yaje mission din nan ba..
javeed tun yana fitowa call din yan uwansa suka dinga shigowa
saidai da mamakinsa duk cikinsu babu wanda yay raunin cemai kar yaje dan sunsan iyaka babban chance dinsu kenan akan nagazas wanda in aka shafesu zai zama mufasas are free of their biggest enermy mafia rivals dake hunting din rayuwarsu ba zallan dukiyarsu ba
dukansu basu karaya akansa ba saima dada masa karfin gwiwa da sukayi tareda kara masa wasu relevants tricks nd information akan business din nagazas din.
anan ne kawai javeed ya dan samu sukuni aransa dan yaso ace babansa ya sakamai albarka amma kuma sai yaga rauni ya gama rufeshi...
fitowarsa daga sashen baban nasa kenan ransa a mugun murtuke baice ma su anty suad din uffan ba yasaka kansa ya kama hanyar waje
Da wani irin sauri suka dunguma suka biyo bayansa hjy xubby sai ido take kiftawa simran akan taje wajensa yanxu
kamar iska haka javeed ya isa gaban wasu mayun bullet proof mllitary jeep bunkers guda shida da zai wuce dasu..
sojojin sunkai goma sha biyar ajere a harabar gidan baikai ga bude kofar ba sai ganan sultan ya iso da motarsa
da mugun mamaki javeed ya tsaya yana kallon sultan din dan tunda suke hada batun mission din nan sultan bai taba cemai zaizo ko zai taimaka masa da men dinsa ba
suna gaisawa kuwa ya sanar dashi cewa ai ya tura masa strong up and down back up men, snn ya aikesu jejin ne as terrorist dan haka ba ruwan gwamnati da tuhumarsa, kuma ynxu haka ma har sun gama taking position dinsu shine dai kawai bazaije ba
javeed yasha matukar mamakin haka dan men din sultan are mostly well trained foreing professionals frm US and iraq wanda ko shi baison wasa da ransu sabida suna da quality amma sai gashi sultan wai ya basa su duka a matsayin back up dinsa.
tsabar dadin da javeed yaji har saida yanayin fuskarsa ya sauya agaban sultan...
suna daga tsayen ya kira mr aqeel ya kawo masa wani file ya karba ya mika ma sultan yace "ka rike wnn awajenka bana son bby taje dakina garin bincike tagani and incase if anything happens to me pls tell her how much i love her..
sultan yay murmushi
yace cmn buddy, zaka dawo dai ka gaya mata dakanka zaifi mata dadin ji..
ahnkl javeed yace just do what i said..
Rike file din nur din sultan yay yace amma ka karantasho duka kuwa?
javeed bai amsashi ba kawai sai ya girgiza mai kai alaman a'a bai duba har karshe ba.
ganin kowa ya fito yasaka suka katse maganan sultan ya shige gidan da file din domin dauko alhaj attah dan shikadaine bai gani anan ba.
daga bakin main house ya gaisa da kowa amma banda simran data mugun tsanarsa dan tasha binsa ya taimaka mata akan juyo da hanklin javeed kanta abaya amma sai yaqi kulata sam shibaiya ma mata magana sabida level of low Brain iq inta yana bashi haushi .
wucewarsa ciki bada jimawa ba tawani karaso da sauri ta samu javeed yana tsaye tana wani irin kallonshi yadda kasan bata gamu da kunya ba tafara masa magana da wani irin makirtccen kuka da karfi yadda tasan su anty suad sunajinta sosai
nan tafara kawo magana akan yadda babansa zaiji in yatafi gashi bai gama warkewa da trauma na mutuwar mum dinsa ba kuma kakarsa ma hajy mammy zata iya mutuwa da hawan jini intaji wnn labari kai babu wanda bata kira sunansa acikin makircin magananta ba
a tsime javeed ya tsaya baice mata komi ba harsaida ta gama tay shiru dan kanta sai ganan lady sid tazo tafara memeta mai irin maganan zak zak..
saidai kowanne tafada sai ya bata amsarshi da gatse tana fada yanacewa ai babansa will get over it and be proud dat he dint raise a coward, dama kuma baida mama araye, hakama kakansa dama ta kusa mutuwa, nur ne take bukatarsan araye amma tunda tabashi go ahead shikenan.
suna cikin maganan saiga nur din ta fito
simran tana kallonta tafara kukkuni tana cewa What kind of a wicked wife are you da zaki bashi go ahead... ai da baki bashi ba da bazaije yay kasada da rayuwarsa ba
tunkan nur ta daga ido ta kalleta javeed ya tsareta da tsawa saida ta razana ta matsa baya nan yafara balbaleta da masifa kamr bai taba saninta ba duk security da mutanen dake wajen suna jinsa kunya kamar sai hallaka simran
...dont you ever talk to my wife like dat marar hankali kawai get out of my face with ur annoying face...last words dinsa kenan
wanda kusan a daburce simran ta kama hanya zata tafi ya kirata snn ya sata bada nur din hakuri...
sikinini lady sid ta rufe bakinta tabar wajen ta koma can can ta kofa ta tsaya inda su anty suad da hjy zubbyn suke ..
neman waje simran tay ta labe tana lekensa itadai so take taga wani irin sallama nur zata masa domin ta samu abun kai suuka sabida idan wani abu ya same javeed sudora ma nur lefin komi
nur tana zuwa daf daf kusa da jikinsa sai ga nan Sultan sun fito da alhaj attah komai sultan din ya gaya masa aciki oho but he seem very okay now har yana tahowa da cikakken gwarin gwiwa ayanayinsa
nur ta tsaya agefen javeed da sunkuyayn kai har suka karaso alhaj attah ya sakamai albarka snn yay masa fatan nasara daga nan suka koma ciki tare da sultan din dake tsokanan nur cewa yau abincinta zaici.