Sashe 60
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ganin yadda yake hawaye cikin yanayin rauni yasaka javeed dakansa yay masa alkwari cewa zai kula masa da ita snn zai bata dama ta kirasu once in a while domin suji lafyarta.
angama komi na auren har aka saka amarya a motar hajy mammy su hajy amira da lady saddika da sauran mutanen duk atunaninsu waynn ne asalin iyayen nur firdaus dan tsaban irin son da sukaga suna nuna mata a bayyane.
banda javeed da mahaifinsa da su sultan bawanda yasan komi..
nur tay bankwana da gidansu abazata sai kuka takey ahnkli ajikin hajy mammy dan ita kanta batasan metakeji aranta ba.
daga nan kuma gabaki daya gidan hajy mammyn aka nufa da amarya sabida ayi sallahr juma'a asake kimtsawa kafin a wuce lagos da yamma.
awani hadadden daki aka aje nur hjy amira mufasa ta zauna tare da ita time to time haka lady saddika zata zago tana daukar hotona a sace tana turawa..
gulma gabaki daya ya hanata sakat duk wani abunda akeyi saida ta turawa hajy suad dan su shirya ita ko kadan batazo jikin nur din ba sabida tsabar jiji da kai da mugun son girma barema gani datay kyaun yarinyar ya mugun girgizata she actually tot she wll be d only most beautfl queen in mufasa mansion bayan mutuwar mahaifyar javeed da dama tasha mata gaba.
ita dama harda wann dalilin acikin jerin dalilinta na tsanar mahaifyr javeed dan kuwa ta tsani taga wata mace tafita kyau.
itakuwa hjy amira time to time haka zata rarrashe nur snn tace mata tadena kuka kar kanta yay ciwo sabida suna da tafiya lagos in few hours frm now and she wll need her strenght for the home welcoming ceremony agidan mijinta sabida suna da wasu al'ada da akeyi na shiga gida.
hajy mammy ta gama sakawa javeed dinta albarka har saida yaji ya gaji, suna zama ta hau bawa danta alhaj attah mufasa labarin yanayin nur dayake mata debi da matarsa da aka kashe
snn tace masa Allah ne ya dawo mata da farin cikinta dan haka mashi kawai zata damkawa amanar nur karya sake taji ba daidai ba idan ba haka ba bazata yafe masa ba.
shide murnansa da auren dayane da bai wuce daya ganta ta shiga halin walwala daya jima bai ganta aciki ba sann ya lura da cewa dansa yana son yarinyar aransa
ata dayan bangaren kuwa harsaida aka daura aure aka gama komi kafin nan alhaj attah ya kira kanwarsa suad ya sanar mata komi officially duk dama sai fushi take tanata masa bambami akan sadakin da aka bayar yay yawa.. yace mata shi ba ruwansa javeed ne ya biya sadakinsa dakansa baice asaka mai hannu ba, and since is his personal money shi baison wani hayaniya kawai tasaka zubaida agaba suyi abunda ya dace a gidan tun kafin su dawo lagos da amarya.
da haushin komi aranta ta diro lagos din koda ta zo bata sanar da hjy zubaida komi ba dan tsabar nuna mulki da isa kai tsaye tafara shiri har saida ta gama tsara komi da masu aiki snn ta kirata atsatsaye tace mata wai ta shirya zasu karbi amaryan javeed yau...
banda shock da hajy zuby ta shiga hakan da anty suad ta mata bakaramin ci mata rai yay ba gashi komi kuma da iko da gadara takeyin sa, taki sam ta hada kai da ita dan gani take kamar duk wacce tashigo ahalin mufasa kwadayi ne kawai ya kawota.
hajy xuby ta gama cika ta gama kulewa dan batay tsammanin ko mijinta ma zai boye mata wann maganan ba, duk yadda taji shock aranta bata sake ta kira simran ta gaya mata komi game da auren javeed ba dan tafi kowa sanin cewa duk dama sunfison kudi amma wani bangaren simran tana son javeed da gasken gaske so ba lallai bane tadauki news din nan da sauki.
tana aikin bada oder na shirin tarban amaryan ne kawai amma hanklinta gabaki daya baya jikinta tunani kala kala sai zuwa mata mind inta sukeyi na yadda zatay amfani da wann situation din tajawo simran gida dan gani take kamar yanxu ne wasan zai asalin fara tunda har itace za'a rainawa wayo...
[09/05, 21:03] BLUE💙: EPISODE 37
Arewabooks@surayyahms.
kaduna.
Bayan komi ya lafa lokacin ana neman wajajen karfe 3.30pm na yamma hajiya mammy ne zaune acikin babban falonta lullube da lafayarta daya zarce idon sawu wanda duk da haka bashine zai hanaka hango jan henna da yinsa yazame mata tamkar al'ada akafarta ba she is one of few old ppl dat belive in jan lalle's medicinal and islamic importance.
sitting gracefully a kujerarta dake kama da irin kujerun nan na sarakuna a mixture of golden and milk tana dan observing motsin kowa ayayinda take jan charbinta ahnkli.
agefe da ita danta Alhaj attah ne akan doguwar kujerar dake falon shikadai sai lady siddika sadik data fito daga daki tuntuni taxo tazauna agefensa dan debar rohoto tay kyam ta kime akan lallausar daddumar turkish dake shimfide akasa kafafunta anade cikin yanayin girmamawa da kuma ladabi.
Duk anhadu a falon ne ana jiran javeed da mufasa brothers dinsa sudawo daga masallaci badon komi ba saidan ayi nasihar karshe wa ango da amarya agaban hjy mammy kafin nan awuce lagos din ynxu.
karfe 5:00 na ymma ake tsammnn jirginsu na private zai tashi inda ake tsaka ran isarsu lagos within 40 good minute or so before magrib prayer.
zamansu a falon kenan bada jimawa sai ga nan hajy amira mufasa tafito...
da sanyin sallama ta shigo babban falon ta dan rusuna agaban hajya mammy ta kara gaisheta, nan hajy mammy ta kalleta bayabo ba fallasa tace Amira angama shirya amaryan kuwa?
gyada kai tay atake tace eh grand ma dama sallahn asr takeyi amma yanxun nan nabarsu zasu fara shiryata.
cikin gyada kai hajy mammy tace toh yay
dan shiru ne ya ratsa waje dan tagama lura da akwai magana abakin lady siddika da can kuma kamar baza tace komi ba can kuma sai tay wani tunanin tajuyo ta kallesu duka snn tace yawwa dama inaso muyi magana daku manyan.
kai tsaye ta kalle lady tace ke siddika dama kece babban acikin surukunayen gida, toh menene kuka shirya acan ne, kunga dai fiddausi yarinya ce bata wani girma ba bazaku dau nauyin komi a dora mata akai dan javeed ya aurota ba dolene za'a dan bita ahankali kafin nan tazo ta saba da komi.
gyaran murya lady siddika tay cikin yar rusuna kai dan kamar dama maganan da take jira kenan, tace hajy mammy ai dama al'adar shiga gida ne akwai aka shirya mata bawani abu bane dake ma mother hauwa tace sai tay shekara guda snn za'a yanke hukuncin zantar da wasu abubuwan al'ada akanta.
babu yabo ba fallasa hajya mammy tace ahap one year kam lokacin hala sai an hada harda hidimar suna..
baki kyabe lady siddika ta kalleta tace haba hajy ai duk wnn ma inaga sai bayan antabbatar da zaman ta agidan tukun dan bai kamata abarshi yana shiga dakinta ba sai mun tabbatar da zamanta agidan tukuna.
da dumbin mamaki hjy mammy tace wani zamane za'a tabbatar? shine har saitay muku shekara? kuna nufin ankai muku ita hoto kenan da har sai tay shekara kafin ta san mijinta?uhum tab dijm toh wann fa ba addinn musulunci bane.
kafin ma ta amsa ta juyo ta kalle danta da daurarrn fuska tace attah me nakeji haka wai wayene ya saka wann dokar jahilcin?
cikin gyaran murya alhaj yace mama duk shirinsu mother ne da suad ni bansan komi akai ba..
tsaki hajy mammy tayi cikin harde rai tace "toh duk dai abunda zakuyi na son ranku kar ku shiga haqqin musulunci..
snn a matsayina na mahaifyarka kar naji wai anhana alaqar aure tsakanin javeed da matarsa sabida wani dokarku na banza inda ace dokar taku wata abace aida ba azo har cikin gidan ankashe mahaifyar javeed din ba.
kai kasa lady siddika taja numfashi cikin rashin jin dadin wyann furucin hjy mamyn tay da murya kasa kasa tace amma hajy kinga wann fa ba awani san halayenta ba auren nn anyishi ne agaggauce kuma naga yarinyace karama dolene adan..
da wani irin kallo hjy mamyn ta katseta "ya isaka haka siddika .
,..ku kiramin suad din in bazaki iya gaya mata ba ni zan gaya mata nahana wann dokar zalincin kar kuma inji ko ingani wai an shiga wani haqqin aurensu.
nan kuwa lady siddika taciro wayarta ajaka takira anty suad mufasa wanda tana daukawa da sauri
tace anty babba hajy mammy ce dama take son magana dake.
dan karamin tsaki ta saki akasar wuya da dan karfin murya tace toh bani ita, nan hjy mamy ta amshi wayar suka fara tattauna zancen.
kai tsaye hjy mmy tace sam baza'a hana
nur firdaus da mijinta kebencewa agidan sabida wani dokar rashin yardarsu da tarbiyarta ba dan hakan ma baibi tsarin addinin musulunci ba.
dake anty suad din tana da taurin kai da mugun raini yasaka basu wani fahimci juna ba harsai da hajy mammyn ta bata rai tahau gaggasa mata bakaken magana
snn ta mata gori tace mata toh duk gidan naku ma akwai me tarbiya ne, ai yarinya ne ma akejiye mata
zama daku ..
duk ciki wann furucin yafi komi ci wa anty suad rai sai cewa take toh za'a gani ai.
dakyar dai ta sauko aka bari akan cewa
za'a bar zancen hana alaqar aure, anma kuma family bazasu amshi nur officialy cikin al'adun gida ba har sai tay shekara guda..
hajy mammy tace toh hakan yay sabida ita tasan inwai dan zancn nitsuwa da tarbiyace nur bazata bata kunya ba.
bayan an gama wann tattaunawar sai ganan su javeed da sauran mazajen gidan sun iso
nan falon kowa ya zauna su iyasu sultan ne kawai ba dan gida ba, hirar businessess akeyi as usual sama sama ana dan sako rahar auren aciki.
4:30pm on d dot wasu manyan mata da hajy mammy ta basu ikon shirya nur din suka fito da ita cikin wani sabuwar shiga daya kusan girgiza zuciyar duk wanda ya daga idanunsa ya kalleta dan tsakanin shigarta na auren dana yanxu baka isa kace wanne yafi mata kyau ba.
angama komi na auren har aka saka amarya a motar hajy mammy su hajy amira da lady saddika da sauran mutanen duk atunaninsu waynn ne asalin iyayen nur firdaus dan tsaban irin son da sukaga suna nuna mata a bayyane.
banda javeed da mahaifinsa da su sultan bawanda yasan komi..
nur tay bankwana da gidansu abazata sai kuka takey ahnkli ajikin hajy mammy dan ita kanta batasan metakeji aranta ba.
daga nan kuma gabaki daya gidan hajy mammyn aka nufa da amarya sabida ayi sallahr juma'a asake kimtsawa kafin a wuce lagos da yamma.
awani hadadden daki aka aje nur hjy amira mufasa ta zauna tare da ita time to time haka lady saddika zata zago tana daukar hotona a sace tana turawa..
gulma gabaki daya ya hanata sakat duk wani abunda akeyi saida ta turawa hajy suad dan su shirya ita ko kadan batazo jikin nur din ba sabida tsabar jiji da kai da mugun son girma barema gani datay kyaun yarinyar ya mugun girgizata she actually tot she wll be d only most beautfl queen in mufasa mansion bayan mutuwar mahaifyar javeed da dama tasha mata gaba.
ita dama harda wann dalilin acikin jerin dalilinta na tsanar mahaifyr javeed dan kuwa ta tsani taga wata mace tafita kyau.
itakuwa hjy amira time to time haka zata rarrashe nur snn tace mata tadena kuka kar kanta yay ciwo sabida suna da tafiya lagos in few hours frm now and she wll need her strenght for the home welcoming ceremony agidan mijinta sabida suna da wasu al'ada da akeyi na shiga gida.
hajy mammy ta gama sakawa javeed dinta albarka har saida yaji ya gaji, suna zama ta hau bawa danta alhaj attah mufasa labarin yanayin nur dayake mata debi da matarsa da aka kashe
snn tace masa Allah ne ya dawo mata da farin cikinta dan haka mashi kawai zata damkawa amanar nur karya sake taji ba daidai ba idan ba haka ba bazata yafe masa ba.
shide murnansa da auren dayane da bai wuce daya ganta ta shiga halin walwala daya jima bai ganta aciki ba sann ya lura da cewa dansa yana son yarinyar aransa
ata dayan bangaren kuwa harsaida aka daura aure aka gama komi kafin nan alhaj attah ya kira kanwarsa suad ya sanar mata komi officially duk dama sai fushi take tanata masa bambami akan sadakin da aka bayar yay yawa.. yace mata shi ba ruwansa javeed ne ya biya sadakinsa dakansa baice asaka mai hannu ba, and since is his personal money shi baison wani hayaniya kawai tasaka zubaida agaba suyi abunda ya dace a gidan tun kafin su dawo lagos da amarya.
da haushin komi aranta ta diro lagos din koda ta zo bata sanar da hjy zubaida komi ba dan tsabar nuna mulki da isa kai tsaye tafara shiri har saida ta gama tsara komi da masu aiki snn ta kirata atsatsaye tace mata wai ta shirya zasu karbi amaryan javeed yau...
banda shock da hajy zuby ta shiga hakan da anty suad ta mata bakaramin ci mata rai yay ba gashi komi kuma da iko da gadara takeyin sa, taki sam ta hada kai da ita dan gani take kamar duk wacce tashigo ahalin mufasa kwadayi ne kawai ya kawota.
hajy xuby ta gama cika ta gama kulewa dan batay tsammanin ko mijinta ma zai boye mata wann maganan ba, duk yadda taji shock aranta bata sake ta kira simran ta gaya mata komi game da auren javeed ba dan tafi kowa sanin cewa duk dama sunfison kudi amma wani bangaren simran tana son javeed da gasken gaske so ba lallai bane tadauki news din nan da sauki.
tana aikin bada oder na shirin tarban amaryan ne kawai amma hanklinta gabaki daya baya jikinta tunani kala kala sai zuwa mata mind inta sukeyi na yadda zatay amfani da wann situation din tajawo simran gida dan gani take kamar yanxu ne wasan zai asalin fara tunda har itace za'a rainawa wayo...
[09/05, 21:03] BLUE💙: EPISODE 37
Arewabooks@surayyahms.
kaduna.
Bayan komi ya lafa lokacin ana neman wajajen karfe 3.30pm na yamma hajiya mammy ne zaune acikin babban falonta lullube da lafayarta daya zarce idon sawu wanda duk da haka bashine zai hanaka hango jan henna da yinsa yazame mata tamkar al'ada akafarta ba she is one of few old ppl dat belive in jan lalle's medicinal and islamic importance.
sitting gracefully a kujerarta dake kama da irin kujerun nan na sarakuna a mixture of golden and milk tana dan observing motsin kowa ayayinda take jan charbinta ahnkli.
agefe da ita danta Alhaj attah ne akan doguwar kujerar dake falon shikadai sai lady siddika sadik data fito daga daki tuntuni taxo tazauna agefensa dan debar rohoto tay kyam ta kime akan lallausar daddumar turkish dake shimfide akasa kafafunta anade cikin yanayin girmamawa da kuma ladabi.
Duk anhadu a falon ne ana jiran javeed da mufasa brothers dinsa sudawo daga masallaci badon komi ba saidan ayi nasihar karshe wa ango da amarya agaban hjy mammy kafin nan awuce lagos din ynxu.
karfe 5:00 na ymma ake tsammnn jirginsu na private zai tashi inda ake tsaka ran isarsu lagos within 40 good minute or so before magrib prayer.
zamansu a falon kenan bada jimawa sai ga nan hajy amira mufasa tafito...
da sanyin sallama ta shigo babban falon ta dan rusuna agaban hajya mammy ta kara gaisheta, nan hajy mammy ta kalleta bayabo ba fallasa tace Amira angama shirya amaryan kuwa?
gyada kai tay atake tace eh grand ma dama sallahn asr takeyi amma yanxun nan nabarsu zasu fara shiryata.
cikin gyada kai hajy mammy tace toh yay
dan shiru ne ya ratsa waje dan tagama lura da akwai magana abakin lady siddika da can kuma kamar baza tace komi ba can kuma sai tay wani tunanin tajuyo ta kallesu duka snn tace yawwa dama inaso muyi magana daku manyan.
kai tsaye ta kalle lady tace ke siddika dama kece babban acikin surukunayen gida, toh menene kuka shirya acan ne, kunga dai fiddausi yarinya ce bata wani girma ba bazaku dau nauyin komi a dora mata akai dan javeed ya aurota ba dolene za'a dan bita ahankali kafin nan tazo ta saba da komi.
gyaran murya lady siddika tay cikin yar rusuna kai dan kamar dama maganan da take jira kenan, tace hajy mammy ai dama al'adar shiga gida ne akwai aka shirya mata bawani abu bane dake ma mother hauwa tace sai tay shekara guda snn za'a yanke hukuncin zantar da wasu abubuwan al'ada akanta.
babu yabo ba fallasa hajya mammy tace ahap one year kam lokacin hala sai an hada harda hidimar suna..
baki kyabe lady siddika ta kalleta tace haba hajy ai duk wnn ma inaga sai bayan antabbatar da zaman ta agidan tukun dan bai kamata abarshi yana shiga dakinta ba sai mun tabbatar da zamanta agidan tukuna.
da dumbin mamaki hjy mammy tace wani zamane za'a tabbatar? shine har saitay muku shekara? kuna nufin ankai muku ita hoto kenan da har sai tay shekara kafin ta san mijinta?uhum tab dijm toh wann fa ba addinn musulunci bane.
kafin ma ta amsa ta juyo ta kalle danta da daurarrn fuska tace attah me nakeji haka wai wayene ya saka wann dokar jahilcin?
cikin gyaran murya alhaj yace mama duk shirinsu mother ne da suad ni bansan komi akai ba..
tsaki hajy mammy tayi cikin harde rai tace "toh duk dai abunda zakuyi na son ranku kar ku shiga haqqin musulunci..
snn a matsayina na mahaifyarka kar naji wai anhana alaqar aure tsakanin javeed da matarsa sabida wani dokarku na banza inda ace dokar taku wata abace aida ba azo har cikin gidan ankashe mahaifyar javeed din ba.
kai kasa lady siddika taja numfashi cikin rashin jin dadin wyann furucin hjy mamyn tay da murya kasa kasa tace amma hajy kinga wann fa ba awani san halayenta ba auren nn anyishi ne agaggauce kuma naga yarinyace karama dolene adan..
da wani irin kallo hjy mamyn ta katseta "ya isaka haka siddika .
,..ku kiramin suad din in bazaki iya gaya mata ba ni zan gaya mata nahana wann dokar zalincin kar kuma inji ko ingani wai an shiga wani haqqin aurensu.
nan kuwa lady siddika taciro wayarta ajaka takira anty suad mufasa wanda tana daukawa da sauri
tace anty babba hajy mammy ce dama take son magana dake.
dan karamin tsaki ta saki akasar wuya da dan karfin murya tace toh bani ita, nan hjy mamy ta amshi wayar suka fara tattauna zancen.
kai tsaye hjy mmy tace sam baza'a hana
nur firdaus da mijinta kebencewa agidan sabida wani dokar rashin yardarsu da tarbiyarta ba dan hakan ma baibi tsarin addinin musulunci ba.
dake anty suad din tana da taurin kai da mugun raini yasaka basu wani fahimci juna ba harsai da hajy mammyn ta bata rai tahau gaggasa mata bakaken magana
snn ta mata gori tace mata toh duk gidan naku ma akwai me tarbiya ne, ai yarinya ne ma akejiye mata
zama daku ..
duk ciki wann furucin yafi komi ci wa anty suad rai sai cewa take toh za'a gani ai.
dakyar dai ta sauko aka bari akan cewa
za'a bar zancen hana alaqar aure, anma kuma family bazasu amshi nur officialy cikin al'adun gida ba har sai tay shekara guda..
hajy mammy tace toh hakan yay sabida ita tasan inwai dan zancn nitsuwa da tarbiyace nur bazata bata kunya ba.
bayan an gama wann tattaunawar sai ganan su javeed da sauran mazajen gidan sun iso
nan falon kowa ya zauna su iyasu sultan ne kawai ba dan gida ba, hirar businessess akeyi as usual sama sama ana dan sako rahar auren aciki.
4:30pm on d dot wasu manyan mata da hajy mammy ta basu ikon shirya nur din suka fito da ita cikin wani sabuwar shiga daya kusan girgiza zuciyar duk wanda ya daga idanunsa ya kalleta dan tsakanin shigarta na auren dana yanxu baka isa kace wanne yafi mata kyau ba.