Sashe 58
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
bata hankara ba taji ya juyo da ita a fixge suna masu fuskartan juna, ruwan idonsa ya xuba anata snn yace "'what games?
kwace kanta tay ajikinsa tana kallonsa tace wanda kake bugawa ynxu dani, you knw dat 18 yr old girl u call a princess so that she fits into ur fantasies as your bad bitch...well,..dat "cindrella is dead now"..
yana dariya kasa kasa "yace what..keda kikayi saurayinki A abuja namiki wnn borin ne?
wani irin harara ta watsa masa tace "leave..snn kadena hada kanka da adnan shi ai be taba yaudarata ko ya tabacin amana na ba...
batare da ya kalleta ba yace "mind your language baby...
u dont call another boy's name in my presence, kinaji na ko?
kanta akarkace da mamakinsa tace huhh kai ba aure zakayi ynxu ba? i dont even knw what to say to you..kawai ka tafi kaje daurin auren ka..nasan nayi kuskuren aminta dakai tareda damka maka amanan zuciyata but i truly regret dat now..just go
dan ciza labbansa yay ahnkli yace okay nibana nadamar komi musmmn ma son danake miki baby,..nd i cant wait to see you downstairs i am the best man u will ever have..
ji tay kamar ta shakeshi, kukan datake dannewa ya fara fita
tace go and tell dat to ur wive to be.
ya juya zai tafi...kasar wuyarsa yace ive already did.
tafashe da kuka sosai
ta dan tsuguna kasa tanayi,
juyowa yay ahnkli yana kallonta da tunanin yadda zai shawo kanta...bt he knw he cant do it here or now..amma yasan in har aka daura auren this wll all become history tskaninsu
dawowa yay ya dagata daga tsugunen tanata kuka saida ya gama kare mata kallo snn ya matso kusa tareda dora mata kiss asaman goshinta, suna hade ido cikin tsumayin kuka ta masa wani irin kallon bazan taba yafe maka ba. smirks ne kawai akan fuskansa bai ce komi dan sosai yaga dauriyarta kuma har ransa yakejin tausayin ta danko shi yasan da baxai iya jure wnn wasan sosai ba.
sede ji yake gara ace shida kansane ya sakata kukan da ace wani banzane ya kashe masa ita ya rabasu na har abada..
murmushi kawai yay tareda shafa gefen fuskarta ahnkli yace i can wait to see u downstairs baby..
yana fadin hakan ya saketa ya juya abunsa sai kallon bayansa take tanajin kamar zucyrta zai fice daga kirjinta ya tarwatse .
kuka takeyi tadingajin kamar tay ihu awajen dan duka frustration dinta ya fita dan gani take kamar batama gane komi game da gayen nan ba haryanxu..
ficewarsa bada jimawa ba ya dawo cikin falon yazo ya samu lkcin ana kkrin gabatar da komi uban yarinya kawai ake jira yanxu a daura aure.
lura da babu sultan awajen yasaka ya fahimce wani abu is going on asama hanklinsa a kwance yazauna kusa da dad dinsa yay shiruuu.
daga sama sashen alhaj abbkar kuwa wata hatsaniyace ta barke tsakaninsa da matarsa hajy saadatu
dan duk da ya karanta letter razia bashine ya hanasa shiga shock da rudewa ba gabaki daya sai yay tunanin ko sune suka hadamai wann tarkon dan kawai basa kaunar auren snn sunyi domin su tozartashi agaban mutane.
karamar hatsaniyace ta tashi atsakaninsu..yace lallai sai sun fitomai da yarsa yanamai dada reminding dinsu cewa ba tozartashi kadai zasuyi ba mutunci da martaban gidansun gabaki daya zasu xubar banda wasu hatsaruka da zasu iya jefa rayuwarsu duka aciki dan dai yasan bazai sha kalau in yay wasa da hanklin ahalin mufasa ba.
suna cikin tashin hankalinan sultan harya fita yaje ya dawo
bayanin duniya sun masa akan daga musu kafa sunemo razian amma ya nuna musu shi baisan da wann maganan ba.
tun kafin ma ya gama fayyace ma alhaj abbakar hatsari da rayuwarsu zai shiga saida ya bashi grace of good 10mins akan suyi providing Nur firdaus amtsayin replcemnt bride witout eva letting anyone knw cewa ga halin da ake ciki inba haka the whole famly shud consider deir safety, security and down fall of businesses on the line dan bazasu maidasu kananan mutane ba..
alhaj abbkar ya cire hularsa acikin tashin hanki yace haba "10min?...innaliahi wa inna ilaihi rajiun...
sultan yana fita alhaj ya kalle matarsa da tashin hankli zai magana cikin katseshi da muryan kuka tace ."alhaj rayuwarmu is already on the line tun ranar daka zabi ka amshi tayin aure daga ahalin mufasa
...kai kasan abunda kayi signing up for dan haka dolene mu rufawa kanmu asiri yanxu mubar wann rikicin lets find a way to bring razia back dan mu ceto nur.
yace kai hajiya acikin 10min din me zaki iyayi? ke kinsan ina taje kenan...dama tare kenan kuka hada wann abun kunyar dan ku kasheni?
a hatsale tace bansani ba alaji..i dont care if u belive me or not. all am saying is nur tay karama kuma bata san komi ba bai kamata mu dauki wann matakin akanta acikin gaggawa ba.
da wani irin rauni aransa yace "baki san me kike fada ba sabida ke da yarki razia kun cuceni saadatu,saidai nasan ita nur bazata ban kunya ba zata ceto rayuwrmu da martabarmu gidan nan kuma insha Allah babu abunda zai sameta sai Alheri..
daga furta hakan yay waje acikin sauri tabiyosa abaya......
dakin nur firdaus din suka nufa, kafin ta iso ta turawa hajy bilqi sako koda zatazo su hadu duk su rokesa abasu wani daman nemo razia.
alhaj yana shigowa dakin ya hango nur azaune abakin gadon lkcin tadawo daga batrum kenan tana famar share sauran hawayenta jin motsin sallamarsa yasakata juyowa tana kallonsa gabanta yafadi adan tsandare ta zuba masa ifo ganin hawaye a idonsa yana xuba ta gefe daya.
kirjinta na bugawa sosai tayo kansa da sauri ta riko hannunsa tace baa..lafya kuwa?meyafaru whats is going on pls..
nan saigasu hajya sun shigo suma hankli tashe kanta sai ya dada daurewa tay gefensu jikinta na rawa tace mum
..mumy meya faru..
hajiya saa ce ta fashe da kuka tare da dafata tace nur razia ce tagudu ta bar kasar nan gashi kuma ynxu mutumin yace wai saidai abasu ke tunda dama basusan raziar ba.
atsandare cikin wani irin shock nur tay xirrr kamar zata fadi kasa dan wani jirri ne taji ya jaata cikin sauri kawunta ya riketa snn ya zaunar da ita
a cikin kaduwa take salati duk ta rude dan ko a mafarki batay tsammanin razia zata aikata musu haka ba..
dukansu wajen babu wanda baya hawaye sabida abune wanda yazo musu bazata kuma acikin rudani da dumbin mamakin da matsala me girma da hatsari da razia ta jefasu aciki.
sukansu sunsan ko a mafarki ne basu isa su kaiwa ahalin mufasa wann labarin ba dan abune da zai taba martaban gidansu da kimarsa gashi ana cewa basa yafiya.
it will definately be d end of them all....
rayuwarsu bazai sake zamowa daidai ba dan ayau din nan ma in akaga dama zaa iya shafesu duka a doron kasa dan kawai a goge wann labarin da zai iya batawa ahalin mufasa suna.
gabaki daya suka rude alhaj ya fara lallabar nur da duk wani kalamai,agefe kuma matayensa suna kkrin hanashi danji suke kamar nur tay karama in suka mikata wa ahalin mufasa a madadin razia toh basumata adalci ba
su sun amince gara kawai akashesu ko duk abunda zai faru ya faru,aganin su hala hakan zai zama izina ma razia, duk inda take zata kuma gane cewa ita takawo karshen ahalinta.
nur gabaki daya sai ta rude tausayinsu ya rufeta sosai gani take akan dan wann maganan harshine sai sunsaka rayuwarsu at stake just to be fair to her?? if life was fair at all da babanta ma bazai mutu yabarta a hannun mrs hasina ba, da bazata samu mummunan tabon da ta samu arayuwarta ba, da adnan da javeed duk basu rabu da ita ba life was not fair ryt frm the begining hala wann shine qaddarar da Allah ya zabar mata.
suna tsaka da wann musun cikin katsesu nur tace musu ta amince..a matsayinta na yarsu, da suka karbeta acikin rayuwar su da zuciya daya snn suka raineta babu nuna bambamci ko kyashi..ita din me rufa musu asiri ne kamar yadda suka rufa mata nata asirin..dan haka tace koma miyene ta amince inde zai kawo musu kwanciyar hankli da tsaro.
da can rudewa tay tana kuka amma tunda ta fahimce yanayin da suke ciki na tsananin tsoro ma rayuwarsu da tashin hankl yasaka ta share hawayenta tahau nuna musu sunfi karfin hakan awajenta yadda suka zame mata iyaye ba haufi ayau itama zata zame musu y'a..
babu irin kalamai na haquri da basu bata ba amma har cikin zuciyarta ta amince domin aganinta iya hakane kawai zata iya saka musu da alheri wanda bazasu taba mancewa ba gashi even at last minute basu nuna mata wani sonkai ba....
suna cikin hakan saiga text message na sultan ya aiko domin ya tuna ma alhaj lokaci...
Har kofa nur ta raka kawunta tace masa yaje kawai su daura auren babu komi..
jikinshi a sanyaye ya kimtsa ya fita shiknsa baisan wani irin nauyi ya riko a zuciyarsa haka yay ta maza ya dawo falon aka fara gabatar da batun daurin aure.
daga dakin kuwa iyayen ne suka dinga lallaba nur suna bata haquri itama sun tambayeta yafi sau akirga wai kota san da shirin guduwar razia tagaya musu cewa ai itama jiranta takeyi su shirya shine taga haryanxu bata dawo ba.
dake babu wani lokaci
basuja maganan ba hajy bilqi ta share hawayenta ta fita taje ta kira make up artist din a dakin shirya amarya domin tazo ta sake gyarawa nur fuskarta asakamata kaya.
kafin ta dawo ta samu nur har ta nemi izinin hajy saadatu akan zata kira mahaifyarta dan haka kawai taji tana mugun so tay magana da mrs hasina koba komi itace ta kawota duniya dolene ta sanar da ita cewa zatay aure.
nur tanayi dialing wayar saida yay ringin kamar sau hudu kafin nan mrs haseena ta dauka lkcin suna shirin fita wani taro a kano ita da layla.
kwace kanta tay ajikinsa tana kallonsa tace wanda kake bugawa ynxu dani, you knw dat 18 yr old girl u call a princess so that she fits into ur fantasies as your bad bitch...well,..dat "cindrella is dead now"..
yana dariya kasa kasa "yace what..keda kikayi saurayinki A abuja namiki wnn borin ne?
wani irin harara ta watsa masa tace "leave..snn kadena hada kanka da adnan shi ai be taba yaudarata ko ya tabacin amana na ba...
batare da ya kalleta ba yace "mind your language baby...
u dont call another boy's name in my presence, kinaji na ko?
kanta akarkace da mamakinsa tace huhh kai ba aure zakayi ynxu ba? i dont even knw what to say to you..kawai ka tafi kaje daurin auren ka..nasan nayi kuskuren aminta dakai tareda damka maka amanan zuciyata but i truly regret dat now..just go
dan ciza labbansa yay ahnkli yace okay nibana nadamar komi musmmn ma son danake miki baby,..nd i cant wait to see you downstairs i am the best man u will ever have..
ji tay kamar ta shakeshi, kukan datake dannewa ya fara fita
tace go and tell dat to ur wive to be.
ya juya zai tafi...kasar wuyarsa yace ive already did.
tafashe da kuka sosai
ta dan tsuguna kasa tanayi,
juyowa yay ahnkli yana kallonta da tunanin yadda zai shawo kanta...bt he knw he cant do it here or now..amma yasan in har aka daura auren this wll all become history tskaninsu
dawowa yay ya dagata daga tsugunen tanata kuka saida ya gama kare mata kallo snn ya matso kusa tareda dora mata kiss asaman goshinta, suna hade ido cikin tsumayin kuka ta masa wani irin kallon bazan taba yafe maka ba. smirks ne kawai akan fuskansa bai ce komi dan sosai yaga dauriyarta kuma har ransa yakejin tausayin ta danko shi yasan da baxai iya jure wnn wasan sosai ba.
sede ji yake gara ace shida kansane ya sakata kukan da ace wani banzane ya kashe masa ita ya rabasu na har abada..
murmushi kawai yay tareda shafa gefen fuskarta ahnkli yace i can wait to see u downstairs baby..
yana fadin hakan ya saketa ya juya abunsa sai kallon bayansa take tanajin kamar zucyrta zai fice daga kirjinta ya tarwatse .
kuka takeyi tadingajin kamar tay ihu awajen dan duka frustration dinta ya fita dan gani take kamar batama gane komi game da gayen nan ba haryanxu..
ficewarsa bada jimawa ba ya dawo cikin falon yazo ya samu lkcin ana kkrin gabatar da komi uban yarinya kawai ake jira yanxu a daura aure.
lura da babu sultan awajen yasaka ya fahimce wani abu is going on asama hanklinsa a kwance yazauna kusa da dad dinsa yay shiruuu.
daga sama sashen alhaj abbkar kuwa wata hatsaniyace ta barke tsakaninsa da matarsa hajy saadatu
dan duk da ya karanta letter razia bashine ya hanasa shiga shock da rudewa ba gabaki daya sai yay tunanin ko sune suka hadamai wann tarkon dan kawai basa kaunar auren snn sunyi domin su tozartashi agaban mutane.
karamar hatsaniyace ta tashi atsakaninsu..yace lallai sai sun fitomai da yarsa yanamai dada reminding dinsu cewa ba tozartashi kadai zasuyi ba mutunci da martaban gidansun gabaki daya zasu xubar banda wasu hatsaruka da zasu iya jefa rayuwarsu duka aciki dan dai yasan bazai sha kalau in yay wasa da hanklin ahalin mufasa ba.
suna cikin tashin hankalinan sultan harya fita yaje ya dawo
bayanin duniya sun masa akan daga musu kafa sunemo razian amma ya nuna musu shi baisan da wann maganan ba.
tun kafin ma ya gama fayyace ma alhaj abbakar hatsari da rayuwarsu zai shiga saida ya bashi grace of good 10mins akan suyi providing Nur firdaus amtsayin replcemnt bride witout eva letting anyone knw cewa ga halin da ake ciki inba haka the whole famly shud consider deir safety, security and down fall of businesses on the line dan bazasu maidasu kananan mutane ba..
alhaj abbkar ya cire hularsa acikin tashin hanki yace haba "10min?...innaliahi wa inna ilaihi rajiun...
sultan yana fita alhaj ya kalle matarsa da tashin hankli zai magana cikin katseshi da muryan kuka tace ."alhaj rayuwarmu is already on the line tun ranar daka zabi ka amshi tayin aure daga ahalin mufasa
...kai kasan abunda kayi signing up for dan haka dolene mu rufawa kanmu asiri yanxu mubar wann rikicin lets find a way to bring razia back dan mu ceto nur.
yace kai hajiya acikin 10min din me zaki iyayi? ke kinsan ina taje kenan...dama tare kenan kuka hada wann abun kunyar dan ku kasheni?
a hatsale tace bansani ba alaji..i dont care if u belive me or not. all am saying is nur tay karama kuma bata san komi ba bai kamata mu dauki wann matakin akanta acikin gaggawa ba.
da wani irin rauni aransa yace "baki san me kike fada ba sabida ke da yarki razia kun cuceni saadatu,saidai nasan ita nur bazata ban kunya ba zata ceto rayuwrmu da martabarmu gidan nan kuma insha Allah babu abunda zai sameta sai Alheri..
daga furta hakan yay waje acikin sauri tabiyosa abaya......
dakin nur firdaus din suka nufa, kafin ta iso ta turawa hajy bilqi sako koda zatazo su hadu duk su rokesa abasu wani daman nemo razia.
alhaj yana shigowa dakin ya hango nur azaune abakin gadon lkcin tadawo daga batrum kenan tana famar share sauran hawayenta jin motsin sallamarsa yasakata juyowa tana kallonsa gabanta yafadi adan tsandare ta zuba masa ifo ganin hawaye a idonsa yana xuba ta gefe daya.
kirjinta na bugawa sosai tayo kansa da sauri ta riko hannunsa tace baa..lafya kuwa?meyafaru whats is going on pls..
nan saigasu hajya sun shigo suma hankli tashe kanta sai ya dada daurewa tay gefensu jikinta na rawa tace mum
..mumy meya faru..
hajiya saa ce ta fashe da kuka tare da dafata tace nur razia ce tagudu ta bar kasar nan gashi kuma ynxu mutumin yace wai saidai abasu ke tunda dama basusan raziar ba.
atsandare cikin wani irin shock nur tay xirrr kamar zata fadi kasa dan wani jirri ne taji ya jaata cikin sauri kawunta ya riketa snn ya zaunar da ita
a cikin kaduwa take salati duk ta rude dan ko a mafarki batay tsammanin razia zata aikata musu haka ba..
dukansu wajen babu wanda baya hawaye sabida abune wanda yazo musu bazata kuma acikin rudani da dumbin mamakin da matsala me girma da hatsari da razia ta jefasu aciki.
sukansu sunsan ko a mafarki ne basu isa su kaiwa ahalin mufasa wann labarin ba dan abune da zai taba martaban gidansu da kimarsa gashi ana cewa basa yafiya.
it will definately be d end of them all....
rayuwarsu bazai sake zamowa daidai ba dan ayau din nan ma in akaga dama zaa iya shafesu duka a doron kasa dan kawai a goge wann labarin da zai iya batawa ahalin mufasa suna.
gabaki daya suka rude alhaj ya fara lallabar nur da duk wani kalamai,agefe kuma matayensa suna kkrin hanashi danji suke kamar nur tay karama in suka mikata wa ahalin mufasa a madadin razia toh basumata adalci ba
su sun amince gara kawai akashesu ko duk abunda zai faru ya faru,aganin su hala hakan zai zama izina ma razia, duk inda take zata kuma gane cewa ita takawo karshen ahalinta.
nur gabaki daya sai ta rude tausayinsu ya rufeta sosai gani take akan dan wann maganan harshine sai sunsaka rayuwarsu at stake just to be fair to her?? if life was fair at all da babanta ma bazai mutu yabarta a hannun mrs hasina ba, da bazata samu mummunan tabon da ta samu arayuwarta ba, da adnan da javeed duk basu rabu da ita ba life was not fair ryt frm the begining hala wann shine qaddarar da Allah ya zabar mata.
suna tsaka da wann musun cikin katsesu nur tace musu ta amince..a matsayinta na yarsu, da suka karbeta acikin rayuwar su da zuciya daya snn suka raineta babu nuna bambamci ko kyashi..ita din me rufa musu asiri ne kamar yadda suka rufa mata nata asirin..dan haka tace koma miyene ta amince inde zai kawo musu kwanciyar hankli da tsaro.
da can rudewa tay tana kuka amma tunda ta fahimce yanayin da suke ciki na tsananin tsoro ma rayuwarsu da tashin hankl yasaka ta share hawayenta tahau nuna musu sunfi karfin hakan awajenta yadda suka zame mata iyaye ba haufi ayau itama zata zame musu y'a..
babu irin kalamai na haquri da basu bata ba amma har cikin zuciyarta ta amince domin aganinta iya hakane kawai zata iya saka musu da alheri wanda bazasu taba mancewa ba gashi even at last minute basu nuna mata wani sonkai ba....
suna cikin hakan saiga text message na sultan ya aiko domin ya tuna ma alhaj lokaci...
Har kofa nur ta raka kawunta tace masa yaje kawai su daura auren babu komi..
jikinshi a sanyaye ya kimtsa ya fita shiknsa baisan wani irin nauyi ya riko a zuciyarsa haka yay ta maza ya dawo falon aka fara gabatar da batun daurin aure.
daga dakin kuwa iyayen ne suka dinga lallaba nur suna bata haquri itama sun tambayeta yafi sau akirga wai kota san da shirin guduwar razia tagaya musu cewa ai itama jiranta takeyi su shirya shine taga haryanxu bata dawo ba.
dake babu wani lokaci
basuja maganan ba hajy bilqi ta share hawayenta ta fita taje ta kira make up artist din a dakin shirya amarya domin tazo ta sake gyarawa nur fuskarta asakamata kaya.
kafin ta dawo ta samu nur har ta nemi izinin hajy saadatu akan zata kira mahaifyarta dan haka kawai taji tana mugun so tay magana da mrs hasina koba komi itace ta kawota duniya dolene ta sanar da ita cewa zatay aure.
nur tanayi dialing wayar saida yay ringin kamar sau hudu kafin nan mrs haseena ta dauka lkcin suna shirin fita wani taro a kano ita da layla.