Sashe 114
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Chef fa'ixa kuwa tuni ta gaggaya mata ire iren natural viagras da zata karosu acikin abincin nur din dan acewarta muddin javeed ya dawo zai bukaci matarsa a kusa dashi sosai dan haka ta lissafo wasu abubuwan hadin gyaran mace wanda babu marmaza ta rubuta aka siyo snn aka bata da details na yadda zatana hadawa.
komi a sirrance ta kayyada ma chef faiza saboda batason nur taji wani iri aranta duba da take mata na yarinya karama
ita kuwa chef faiza a rana ranar da aka kawo mata ingredient tafara harhadawa fresh and natural abubuwan nikawa ta nikasu, na storing duk tay storing wanda kuma zatay syrup dasu da gumba aikinshi ta dingayi har washe gari....
Herb na gyara mace wanda take infusing dinsu acikin tea ko nonon shanu, madara, ko kunu kamar saiwar catuaba,
kanamfari, kimba, saiwar barkonon daji,white musli powder, da furen blue lotus flower,ashwagandha, shatavari tea, wann abun da ke fita a saman ruwa me suna bado, da minanas,furen tumfafiya, idon zakara, da wani abu da ake cemai gwaragwado, da wasu indian herbs na fertility da boosting sexual libido, banda irinsu tonic datayi na goron tula, garin nikaken ridi, da kuma gyada me y'aya' data gama nikawa waken suya, hulba, da safed musli da maca root powder da za'ana zuba mata a kunu ko yogurt ga kala kalan ginseng kamr korean red da kuma brazillian banda wani original horny goat weed
Da asubahin fari bayan an idar da sallah chef faiza ta kunna naurar yin shayi tazuba Saiwar Catuaba 1 tsp da Kanamfari kmr guda biyar ta jefa Kimba shima 1tbs dede da adadin furen Blue Lotus Flower da Gwaragwado snn ta kara masa Cinnamon stick guda daya acikin wani fresh and health nonon shanu ta dafasu duka snn ta taje ta zuba zuma aciki Naima tana zuwa ta batashi da zafinsa takaiwa nur daki wanda tana gama normal routine dinta na cin soaked dabino da almond ta bata madarar ta sha
daga nan basu kara kawo mata wani hadi ba sai can datazo bacci wanda aka zuba Maca root powder da Safed Musli powder dan karamin cokali, aka zuba Ginseng powder rabin karamin cokali da Garin ridi da na gyada mai y'aya suma cokali daya aka zuba garin waken suya dana hulba dan kadan akai duka aka dama wyann garin snn aka zubashi acikin wata shegiyar kunun gyada mai dumi snn aka kawo ma nur daki
wanda saida na'ima ta tabbata nur ta shanye kafin ta kyaleta tay bacci dan yanzu da wuri take baccin sabida ta farka wajajen karfe 2:30 zuwa 3am domin tay tsayuwar dare tanamai roka ma mijinta nasara da kuma kariya...
[29/05, 18:06] BLUE💙: EPISODE71
AREWABOOKS@SURAYYAHMS.
asaukake kuma a mugun sirrince nur taga gabaki daya an sauya mata abinci amma bata wani damu ba dake hajiya Amira mufasa tana yawan zuwa tana tursasa tayin wasu abubuwan tare da koya mata amfanin gyaran jiki a aure wani bin nur har kunyarta takeji inta fara maganan kwanciya da miji wanda harta gama bata sakewa su hade idanunsu waje guda
yau kusan kwanan hajy Amira mufasa uku a gidan amma abubuwan data mata na gyara da nitsarwa zakace watanni tay tana shiryata, komi na tafiya musu smoothly a gidan sabida a kwana ukun simran bata fitowa sam sam dan wani sabuwar karya hajy zubby ta shimfida musu cewa an kawo emergencies simran dolene tana kwana acan asibti basusan boyeta ta dingay a dakinta ba kusan 3 days dinnan bakaramin wahala da azaba simran taji ajikinta ba, gashi da kyar saratu ta dauki wayarsu wanda ko jira sumata bayani batay ba tace musu tabbas ta riga ta gani a madubi takuma san cewa hajiy Amira mufasa ce ta jawo mata wnn ciwon data keyi sabida aljanun mother hauwa suna can suna dada kareta
snn duk wanda yazo jikinta da wani abu na cutarwa ko tsafi ko sihiri makancewa zaiyi bayan yay wnn irin ciwon idon me zafi da azbatarwa inta makancen kuma sai tay confessing kanta agabansu kafin nan ta dawo daidai in batay ba toh mutuwa zatayi.
ranar simran bakaramin tashin hankli ta shiga ciki ba dataji an kawo zancen makanta da mutuwa haka ranan suka zubda duk wani girman kansu da mutuncinsu suka dinga rokon saratu akan ta taimaka ma simran ta dawo daidai kar afara suspcting din rashin ganinta da akeyi kwana biyu.
saida saratu tagama wainasu ta cusa musu tsoro kafin nan tace musu sata warkan da simran saidai fa babanta yace zasumai wani aiki in return amma bazai fadi aikin ba face harsai nan da wasu kwanaki kadan dake a mugun matse suke nan take suka amsa masa yace toh amma su sani inhar suka saba alkawarinsa to ya rantse zaisaka saratu ta dawo ma simran da ciwon snn su kara mata ciwon da yafi wann balai
Hajy zubaida tadinga rantsuwa tanace musu ko wani irin aikine zasuyi inde bai dangance tsafi agidan ba.
ahaka suka karkare arana na hudun da asuba saratu ta kira hajy zubby tace mata taje asibitin simran in kamar taje gaisheta zata ga wani aika a reception ruwa ne ta bawa simran din ta tube tsirara ta barbaza gashin kanta kamar na me hauka snn tayi sujuda sau uku da cikin kowanne ta ambace mufasa saita zuba ruwan cikin kwarya agaba tasha sauran kuma ta wanke idonta tasss sai taje wajen wanka ta zuba acikin ruwan wanka daga nan kominta zai dawo daidai...
Da murna da farinciki hajy zubby ta aiwatar da haka sassafe taje asibitin ta dawo da aikin smoothly babu wanda ya tsareta..
tana zuwa ta daga simran da already ta fara kama da wani irin dabba dan fuskrta gabaki iya ya sauya idanunta tsabar sun kumbura har kamar zasu zazzago mata akan kumatu.
marmaza hajy zubaida ta sakata agabanta ta tube tsirara tay duk abunda akace inda take dadajin azaba kamar ta hadiye ranta ta mutu gashi duk ta gaji da radadin azaba ga boya a daki kamar wata g'od'iya..
da ikon Allah kuwa tana yin wanka kamar anyi ruwa an dauke simran ta dawo daidai kamar ma idon nata bai kumbura ba iyaka shati shatin komawar idon zaka gani wanda yay kama da wanda ta gama gajiya bacci bai isheta din nan ba.
Fannin Alhaj attah dama bawani zaman yakeyi kwana biyun ba arana insun gansa wajen breakfast shikenan sai kuma da yamma liss ko sai gobe dan yanxu yana yawan zuwa abuja domin lura da meke faruwa da dansa javeed acan awajen boyayyun mutanensa daya turasu akan subimishi baya.
Ranar da Simran ta fara fitowa gaisuwa gabaki daya dar dar tadingayi da hajya amira dan hanklinta bai kwanta ba saida lady sid tace mata ai baifi ma kwana biyu ne ya rage ma hjya amirar ta wuce ba
Cigaba da cin abincinta tay kamar yadda ta saba aranar data fito saida tacinye hazikan gasasshun kaji sunkai biyu snn takuma dinga zuba musu karya akan aikin asibiti da hjy xubby tace musu taje..
saidai duk wnn uban kinibibin batayinsa agaban hajy amira, hajy zubby kuwa babban damuwarta ayanxu baifi alkwarin da suka dauka ma mahaifin saratu mr manny volkner ba, ita dei bata san me zasu musu suyi ba amma babban fargabanta shine kar suce mata ta kashe alhaj attah dan gabaki daya ji take kamar wann karon kam da bokarta baya raye bazatay wani wautar da zasu barta acikin ruwa ba ana aikin ne amma she did not trust saratu and her father ko kadan dan tasan duk tsiya karshenta lefin komi akanta zasu juye suhadata da ahalin mufasa fada...
simran tana ta baza haukarta saidai gani tay kamar yan kwana ukun nan datay a daki babu wani drama da ya afku sabida nur bata fasa jajircewa wajen tsayawa da rokon Allah akan javeed ba wanda gabaki daya shiya jawo anty suad ta dauke ido akanta duk dama bata son yawan yabonta a idon jama'a amma har ranta tanajin dadin yadda nur take kominta silently batare da neman nunakai agaresu ba...
hakan ya dada tabbatar musu da cewa nur din tasan metakeyi amma ko kadan basa so suyi admiting ko a fuskarsu sabida wnn tsanar da suke mata bisa dalilai da yawa wanda suke boyewa.
ita kuma hjy zubby gabaki daya a tsarge take tana ta lissfin abubuwa aranta game da qudurinsu saratu duk dama tun da suka bawa simran lafya sai bata sake samunsu a waya ba.
rayuwa was going smooth and peaceful for a while a gidan mufasa har saida hajya amirah ta tafi nur ta sake fadawa cikin rashin jin dadin zama.
wani bin haka kawai zataje dakin javeed ta kwanta akn gadonsa tayita kuka musmn intana shaqar turarensa daya kame kan gadon sosai wani bin kuma anan zatay ta sallahn darenta a prayer room dinsa,
haka zatabi tana dudduba abubuwansa wasu kuma takara gyarasu kamar kayan sawansa
shoes, watches, da su perfumes komi nashi sai takalla da kyau har saida taci karo da inda ya aje zanenta kala kala dayake zanawa a kaduna ta dinga shan mamaki sosai.
a dakin ne data shiga acreage dinsa tafara cin karo da hotonan mum dinsa the woman was soo beautiful harma taso tafi javeed din nata kyau gata yar duma duma sai taga kamar ko a mafarki hajy zubaida bata kusa da kamo kafar wnn matar a haduwa ba but the room was dark and feisty kamr wani panic room gashi babu haske saina candles duk ta rasa meyasa javeed ya ware wajen snn ya boye hotonan mamansa da yawa awajen.
ranar tsabar abun yana cinta arai saida ta cire kunya ta tambaye fther inlaw inta sunan matarsa tace mai taga hotonta ne tafi javeed kyau cikin raha yake cemata ai sunanta Haifa saddam she is half Arab dan babanta balarabe ne amma familynta duk sun rasu
nur batay wani digging din labarin sosai ba kawai ta masa jaje dan ta gama lura dashi cewa in yana maganan matarsan komi daya danganci zafin rasatan dawo masa yakeyi sabo kall
komi a sirrance ta kayyada ma chef faiza saboda batason nur taji wani iri aranta duba da take mata na yarinya karama
ita kuwa chef faiza a rana ranar da aka kawo mata ingredient tafara harhadawa fresh and natural abubuwan nikawa ta nikasu, na storing duk tay storing wanda kuma zatay syrup dasu da gumba aikinshi ta dingayi har washe gari....
Herb na gyara mace wanda take infusing dinsu acikin tea ko nonon shanu, madara, ko kunu kamar saiwar catuaba,
kanamfari, kimba, saiwar barkonon daji,white musli powder, da furen blue lotus flower,ashwagandha, shatavari tea, wann abun da ke fita a saman ruwa me suna bado, da minanas,furen tumfafiya, idon zakara, da wani abu da ake cemai gwaragwado, da wasu indian herbs na fertility da boosting sexual libido, banda irinsu tonic datayi na goron tula, garin nikaken ridi, da kuma gyada me y'aya' data gama nikawa waken suya, hulba, da safed musli da maca root powder da za'ana zuba mata a kunu ko yogurt ga kala kalan ginseng kamr korean red da kuma brazillian banda wani original horny goat weed
Da asubahin fari bayan an idar da sallah chef faiza ta kunna naurar yin shayi tazuba Saiwar Catuaba 1 tsp da Kanamfari kmr guda biyar ta jefa Kimba shima 1tbs dede da adadin furen Blue Lotus Flower da Gwaragwado snn ta kara masa Cinnamon stick guda daya acikin wani fresh and health nonon shanu ta dafasu duka snn ta taje ta zuba zuma aciki Naima tana zuwa ta batashi da zafinsa takaiwa nur daki wanda tana gama normal routine dinta na cin soaked dabino da almond ta bata madarar ta sha
daga nan basu kara kawo mata wani hadi ba sai can datazo bacci wanda aka zuba Maca root powder da Safed Musli powder dan karamin cokali, aka zuba Ginseng powder rabin karamin cokali da Garin ridi da na gyada mai y'aya suma cokali daya aka zuba garin waken suya dana hulba dan kadan akai duka aka dama wyann garin snn aka zubashi acikin wata shegiyar kunun gyada mai dumi snn aka kawo ma nur daki
wanda saida na'ima ta tabbata nur ta shanye kafin ta kyaleta tay bacci dan yanzu da wuri take baccin sabida ta farka wajajen karfe 2:30 zuwa 3am domin tay tsayuwar dare tanamai roka ma mijinta nasara da kuma kariya...
[29/05, 18:06] BLUE💙: EPISODE71
AREWABOOKS@SURAYYAHMS.
asaukake kuma a mugun sirrince nur taga gabaki daya an sauya mata abinci amma bata wani damu ba dake hajiya Amira mufasa tana yawan zuwa tana tursasa tayin wasu abubuwan tare da koya mata amfanin gyaran jiki a aure wani bin nur har kunyarta takeji inta fara maganan kwanciya da miji wanda harta gama bata sakewa su hade idanunsu waje guda
yau kusan kwanan hajy Amira mufasa uku a gidan amma abubuwan data mata na gyara da nitsarwa zakace watanni tay tana shiryata, komi na tafiya musu smoothly a gidan sabida a kwana ukun simran bata fitowa sam sam dan wani sabuwar karya hajy zubby ta shimfida musu cewa an kawo emergencies simran dolene tana kwana acan asibti basusan boyeta ta dingay a dakinta ba kusan 3 days dinnan bakaramin wahala da azaba simran taji ajikinta ba, gashi da kyar saratu ta dauki wayarsu wanda ko jira sumata bayani batay ba tace musu tabbas ta riga ta gani a madubi takuma san cewa hajiy Amira mufasa ce ta jawo mata wnn ciwon data keyi sabida aljanun mother hauwa suna can suna dada kareta
snn duk wanda yazo jikinta da wani abu na cutarwa ko tsafi ko sihiri makancewa zaiyi bayan yay wnn irin ciwon idon me zafi da azbatarwa inta makancen kuma sai tay confessing kanta agabansu kafin nan ta dawo daidai in batay ba toh mutuwa zatayi.
ranar simran bakaramin tashin hankli ta shiga ciki ba dataji an kawo zancen makanta da mutuwa haka ranan suka zubda duk wani girman kansu da mutuncinsu suka dinga rokon saratu akan ta taimaka ma simran ta dawo daidai kar afara suspcting din rashin ganinta da akeyi kwana biyu.
saida saratu tagama wainasu ta cusa musu tsoro kafin nan tace musu sata warkan da simran saidai fa babanta yace zasumai wani aiki in return amma bazai fadi aikin ba face harsai nan da wasu kwanaki kadan dake a mugun matse suke nan take suka amsa masa yace toh amma su sani inhar suka saba alkawarinsa to ya rantse zaisaka saratu ta dawo ma simran da ciwon snn su kara mata ciwon da yafi wann balai
Hajy zubaida tadinga rantsuwa tanace musu ko wani irin aikine zasuyi inde bai dangance tsafi agidan ba.
ahaka suka karkare arana na hudun da asuba saratu ta kira hajy zubby tace mata taje asibitin simran in kamar taje gaisheta zata ga wani aika a reception ruwa ne ta bawa simran din ta tube tsirara ta barbaza gashin kanta kamar na me hauka snn tayi sujuda sau uku da cikin kowanne ta ambace mufasa saita zuba ruwan cikin kwarya agaba tasha sauran kuma ta wanke idonta tasss sai taje wajen wanka ta zuba acikin ruwan wanka daga nan kominta zai dawo daidai...
Da murna da farinciki hajy zubby ta aiwatar da haka sassafe taje asibitin ta dawo da aikin smoothly babu wanda ya tsareta..
tana zuwa ta daga simran da already ta fara kama da wani irin dabba dan fuskrta gabaki iya ya sauya idanunta tsabar sun kumbura har kamar zasu zazzago mata akan kumatu.
marmaza hajy zubaida ta sakata agabanta ta tube tsirara tay duk abunda akace inda take dadajin azaba kamar ta hadiye ranta ta mutu gashi duk ta gaji da radadin azaba ga boya a daki kamar wata g'od'iya..
da ikon Allah kuwa tana yin wanka kamar anyi ruwa an dauke simran ta dawo daidai kamar ma idon nata bai kumbura ba iyaka shati shatin komawar idon zaka gani wanda yay kama da wanda ta gama gajiya bacci bai isheta din nan ba.
Fannin Alhaj attah dama bawani zaman yakeyi kwana biyun ba arana insun gansa wajen breakfast shikenan sai kuma da yamma liss ko sai gobe dan yanxu yana yawan zuwa abuja domin lura da meke faruwa da dansa javeed acan awajen boyayyun mutanensa daya turasu akan subimishi baya.
Ranar da Simran ta fara fitowa gaisuwa gabaki daya dar dar tadingayi da hajya amira dan hanklinta bai kwanta ba saida lady sid tace mata ai baifi ma kwana biyu ne ya rage ma hjya amirar ta wuce ba
Cigaba da cin abincinta tay kamar yadda ta saba aranar data fito saida tacinye hazikan gasasshun kaji sunkai biyu snn takuma dinga zuba musu karya akan aikin asibiti da hjy xubby tace musu taje..
saidai duk wnn uban kinibibin batayinsa agaban hajy amira, hajy zubby kuwa babban damuwarta ayanxu baifi alkwarin da suka dauka ma mahaifin saratu mr manny volkner ba, ita dei bata san me zasu musu suyi ba amma babban fargabanta shine kar suce mata ta kashe alhaj attah dan gabaki daya ji take kamar wann karon kam da bokarta baya raye bazatay wani wautar da zasu barta acikin ruwa ba ana aikin ne amma she did not trust saratu and her father ko kadan dan tasan duk tsiya karshenta lefin komi akanta zasu juye suhadata da ahalin mufasa fada...
simran tana ta baza haukarta saidai gani tay kamar yan kwana ukun nan datay a daki babu wani drama da ya afku sabida nur bata fasa jajircewa wajen tsayawa da rokon Allah akan javeed ba wanda gabaki daya shiya jawo anty suad ta dauke ido akanta duk dama bata son yawan yabonta a idon jama'a amma har ranta tanajin dadin yadda nur take kominta silently batare da neman nunakai agaresu ba...
hakan ya dada tabbatar musu da cewa nur din tasan metakeyi amma ko kadan basa so suyi admiting ko a fuskarsu sabida wnn tsanar da suke mata bisa dalilai da yawa wanda suke boyewa.
ita kuma hjy zubby gabaki daya a tsarge take tana ta lissfin abubuwa aranta game da qudurinsu saratu duk dama tun da suka bawa simran lafya sai bata sake samunsu a waya ba.
rayuwa was going smooth and peaceful for a while a gidan mufasa har saida hajya amirah ta tafi nur ta sake fadawa cikin rashin jin dadin zama.
wani bin haka kawai zataje dakin javeed ta kwanta akn gadonsa tayita kuka musmn intana shaqar turarensa daya kame kan gadon sosai wani bin kuma anan zatay ta sallahn darenta a prayer room dinsa,
haka zatabi tana dudduba abubuwansa wasu kuma takara gyarasu kamar kayan sawansa
shoes, watches, da su perfumes komi nashi sai takalla da kyau har saida taci karo da inda ya aje zanenta kala kala dayake zanawa a kaduna ta dinga shan mamaki sosai.
a dakin ne data shiga acreage dinsa tafara cin karo da hotonan mum dinsa the woman was soo beautiful harma taso tafi javeed din nata kyau gata yar duma duma sai taga kamar ko a mafarki hajy zubaida bata kusa da kamo kafar wnn matar a haduwa ba but the room was dark and feisty kamr wani panic room gashi babu haske saina candles duk ta rasa meyasa javeed ya ware wajen snn ya boye hotonan mamansa da yawa awajen.
ranar tsabar abun yana cinta arai saida ta cire kunya ta tambaye fther inlaw inta sunan matarsa tace mai taga hotonta ne tafi javeed kyau cikin raha yake cemata ai sunanta Haifa saddam she is half Arab dan babanta balarabe ne amma familynta duk sun rasu
nur batay wani digging din labarin sosai ba kawai ta masa jaje dan ta gama lura dashi cewa in yana maganan matarsan komi daya danganci zafin rasatan dawo masa yakeyi sabo kall