Sashe 62
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ita kuwa hajya zuby
zamane gabaki daya ya gagareta dan komi cakkinta yakeyi aranta tun daga kamanin nur har izuwa yadda akayi komi cikin sirri batare da sannunsu ba, gani take tunda itama kenan taji kishin ganinta bata iya samun nitsuwa aranta ba toh bata tunanin yar uwanta simran zata iya jure haduwa da wann yarinyar gara kawai taje tanuna mata asalin halinta tasan bazama tazoyi agidan nan ba.
[09/05, 21:03] BLUE💙: EPISODE 38
Arewabooks@surayyahms.
Daga dayan bangaren kuwa ana fitowa daga sallahn magrib javeed
da sultan kawai aka bari acikin masallacin gidan mufasa suna zaune sauran yan uwansan kuma duk kowa yana shirine domin yakama gabansa dan dama hidimar tarban amarya matane kawai sukeyi banda maza.
zamansu bada wani jimawa sultan yafara tambayar javeed din acikin nutsuwa ganin yanxu hanklinsa ya dan kwanta sosai da akayi auren nan.
yace .."alhamdullh amarya tazo gida lafya toh yayane wasar tamu zata kare dan already nagaza brotherhood suna tsammanin akawo musu gawar razia tau da daddare amma basu san nipper dinsu yana hannun mu ba.
kai tsaye javeed yace masa cikin daren nan zan kashesa gobe sai ka aika musu da kansa sabida susan da cewa shirinsu anan ya lalace.
sultan yay murmushi yace hakan yay, dama nace gara a tura musu sako da gaggawa susani kasani duk dama by now suna da masaniyar cewa baka auri razia ba, sede basu san ma kayi aure ba,.. wanda tabbas hakan zai dada jefa rayuwar razia acikin long term threath dan ba zasu taba dena hunting inta daga gobe ba.
javeed yace toh wnn fannin naka ne ai
altho dacan nace babu ruwana da shiga harkan yarinyar amma sabida babyna zanso inga ta rayu naga bby tanasonta sosai.
sultan yace ni da kace mun hakane shirin da mun nemi wata yarinyar ba razia ba.
javeed yace aa, raziar dai itace dede sabida gidansu daya, komin su daya kuma bazan iya trusting wata y'a mace nadaban akan bby ba kuma kaima kasani muddin inaso plan dina ya tafimin clean witout any trace dolene sai na hada wata alaka tsakanin wacce zaka samar min da kuma babyna
shiyasa daka samar da razia kuma kace min cousins ne naji dadin hakan sosai already kaga suna da alaqa atsakaninsu.
...idan da wata ce da tuntuni nagaza sun san labari akan asalin wacce zan aura kuma da babyna bazata taba yafemin inna bi wata daban ba, amma yanxu kaga dai they have no idea i got married to her sabida sungama sawa aransu yar uwartan kawai zan aura kuma tama gudu tabarni.
sultan yace okay dats very logical..just make sure you kill the bastd tonyt gobe zan tura musu sakon and i wll have my men around razia.
muryansa kasa kasa yace ok, but once my other mission is over shiknn u can withdraw ur men around her.
da mamaki sultan yace meyasa isnt she family now
javeed yace no, bby is my only family now, kuma bana son nan gaba tazo taji labarin cewa i have anything to do with her sister's disobedience and diaspprance,i only use her for a while dan na kare rayuwar babyna kaga munyi 50-50 kenan ita ta shiga duniya shikenan.
sultan yace hmmm toh yanxu bakason allies sutaimaka mata a career tan kenan?
cikin datsar numfashinsa yace a'a, nafi tunanin akyeleta tashiga cikin duniyar datake son tukuna give her some time with it, ahnkli zatazo ta gane cewa iyayenta suna mtkr kaunarta and dat her dreams is poisonous snn da kafarta zata dawo gida gaskiya ni babu ruwana aciki.
sultan yace yeah got it
daga nan javeed baice komi ba har aka kira isha suka tashi sukayi
bayan sun idar sultan ya rakosa har wani sashe na gidan inda suke operation dinsu..
suna bude wajen suka kaiga wani drail inda aka tube sniper din tsirara dagashi sai guntun wando aka dauresa upside down javeed ya kare masa kallo yay tsaki dan yasan zaiyi lokcinsa anjima baison ya bata jikinshi da jini batare da yay ma baby saida safe ba.
saka wasu kattin maza yay akan suyi ta dukansa har saiya ya dawo....
daga nan suka juyo tareda sultan ya rakasa har gaban helicopter cewarsa nan da sati biyu zai dawo suhadu sabida maganan zuwa secrt mission dinsa akan nagaza yanaso ya shirya musu sosai sabida yanaso ne wnn karon ya shafesu duka a doron kasa.
daga dayan fannin kuwa Few minutes kawai nur tay a dakin ko motsawa daga kan gadon batay ba kafin nan janet tashigo cikin ladabi takawo mata ababen tabawa tajera matasu a gabanta wanda ko kallonsu batay ba sai ga nan hajiya Amira tareda da dan uwanta khaleefa mufasa sunzo cikin wasa da dariya da yar raha suka dan debe mata kewa, ganin she is tense kuma sunsan dama dolene zataji ta daban sabida yanayin gidan nasu dabaiy kama da normal mansion ba yasaka hajy amira ta dinga lallashinta akan ta daure tay zata saba da komi ahankli.
duk gidan ta lura babu me sakin fuska kamar matar. she is calm nd friendly duk dama itace karama in her late 30s amma kaf ta fisu saukin kai da ilimi shiyasa duk wani aikin daya shafi companies da administrative offices na ahalin mufasa gabaki daya itace take zantarwa.
hajya zuby datazo da buhun kishinta tana daga kofa talabe dan tagama kirkiro ababen da zata furta ma nur dan ta dagula mata kwakwala
jin muryoyinsu hjy amira yasaka tabuya har saida suka gama suna ficewa tashigo dakin babu sallama dede lkcin nur zata mike ta shiga bayi tay alwalan ishai kenan taji inuwar mutum ya fado mata abayanta.
adan tsorace ta juyo suna hade ido sa hajy zubby ta dan sauke nata idon kasa ta tsaya uffan batace mata
wani irin hade rai itama tay cikin sauke wata karsashhiyar numfashi takaraso
tanama nur din wani irin dan iskan kallo.
nur batace mata komi ba ahnkali ta koma ta zauna abakin gadon kanta na kallon kasa
saida ta dada karewa dakin kallo tanamai dada jin baqin cikin ba yar uwarta ba ne anan kafinnan ta juyo tabi nur din da wata iriyar harara tace hmm su amarya kenan wato ango bai shigo bako dats very good..he probably went to kill sumone or has oder for it.
wani iri nur taji saukar maganan dan bata wani fahimceta ba
karasowa tay ta dan dafa kafadunta da murmushin makirci tace au baigaya miki bane? u dint knw u married a killer
nur tadaga kai ta dan kalleta muryanta kasa kasa cikin share maganan da wani irin attitude tace excuse me, i think am having headache ma,am.
da wani irin mamaki ta kalleta tace hmm ohhh smart baki son ayi hirar mijinki dake ko, good, to dauko mayafinki muje kasa insu basu koya miki darajani ba ni zan koya miki you have to knw dat i am the mother of the house..
tun kafin nur ta amsa ta kamo hannunta da karfi itade batace mata komi ba har suka kai kofa tana janta da karfi da nufin taje ta boyeta in anzo magana dama tana da asalin plan dinta data shirya zata gabatar yau din nan dan tana matsayin matar gida bazata bari nur tazo ta raina matsayinta ba.
kuma tafison tun ayau tafara nuna ma nur halinta tasan cewa she is not actually cool with her kodama zatana ji tsoronta.
hawaye ya cika idon nur amma bata bari sun zubo ba, hjy zubby ta bude kofar sashen da sauri kenan zatabi da ita matakala kamar wanda akace mata ta daga kai kuwa sai ta hango javeed yana tahowa sanye da wasu kananan kaya wanda yasaka bayan dawowarsa daga raka sultan kenan yahau lifter ya sauko tanan
wani abu taji ya tsaya mata a wuya, shikuwa kallonsu yakeyi harya karaso wajen tunma beyi magana ta sake ma nur din hannu..
ransa aharde yace what is going on here zubaida?.....
atake tasauya fuskarta dan ta mugun tsanar yadda yake kiranta gatsau babu ladabi, tafara murmushin karya tace "kaita zanyi taci abinci a sashena dan bataci komiba kaga dama be kamata tazauna anan ita daya da yunwa acikinta ba beside she can sleep with me for tonite in yaso gobe ta dawo wajenka.
yi da fuskarsa yy kamar muryanta yana irritating insa ya yace okay is enuf you can go pls, i am here.
dan kyabe baki tay tace toh Allah ya baka hakuri ango javeed amma ai anty suad tace abar amarya ta huta meye laifi inna tafi da ita can din ta zauna dani..
baiko kulata ya kamo hannun nur din ya jawota gefensa very gently kanta na kallon kasa suka koma ciki
ran hajy zubby a mugun dagule tabisu da wani irin mugun kallo snn ta ja kafafunta tabar wajen da mugun bacin rai dan javeed ne kawai ke treating inta haka har take iya kyaleshi sabida tasan duk gidan babu me ganin lefinsa komi yay ba dede musmn ma a idon babansa.
daga bangaren su javeed kuwq suna shiga dakin ya wani irin jawota jikinshi ya rungumeta sosai yana dan sauke mata ajiyan zuciya...
its felt like he waited for he forever to come to his arms wani iriyr rungamar dayay mata yasaka taji duk ta rude
kukan da bata san nameye bane ta fashe masa dashi ya dagota suka hade ido yace" "shushh bby..did she say sumting to u..
kin amsa shi tay tana masa hawayen adan shagwabe...
ya dada rikota suka koma kan gadon ya zaunar da ita yace "wait here ina zuwa kinji? bata san ma ta gyada masa kai ba
..tana kallonsa har ya fice agaggauce..
Direct sashen hajya zubyn yay lokcin ta shigo kenan tana jeka ka dawo da waya a hannu tanata kkrin tura text wa mijinta dake can sashensa tare da yar uwarsa suad suna magana
dan bataso ace yau basu hadu ba, dan bataso ko kadan tabawa nur peace of mind na kwana daya shiyasa take neman wani dalili da zai saka adawo mata da simran gidan da zama na dindin.
tana cikin wann nazari taji a banko kofar dakinta suna hade ido da javeed ta koma baya adan tsorace
zamane gabaki daya ya gagareta dan komi cakkinta yakeyi aranta tun daga kamanin nur har izuwa yadda akayi komi cikin sirri batare da sannunsu ba, gani take tunda itama kenan taji kishin ganinta bata iya samun nitsuwa aranta ba toh bata tunanin yar uwanta simran zata iya jure haduwa da wann yarinyar gara kawai taje tanuna mata asalin halinta tasan bazama tazoyi agidan nan ba.
[09/05, 21:03] BLUE💙: EPISODE 38
Arewabooks@surayyahms.
Daga dayan bangaren kuwa ana fitowa daga sallahn magrib javeed
da sultan kawai aka bari acikin masallacin gidan mufasa suna zaune sauran yan uwansan kuma duk kowa yana shirine domin yakama gabansa dan dama hidimar tarban amarya matane kawai sukeyi banda maza.
zamansu bada wani jimawa sultan yafara tambayar javeed din acikin nutsuwa ganin yanxu hanklinsa ya dan kwanta sosai da akayi auren nan.
yace .."alhamdullh amarya tazo gida lafya toh yayane wasar tamu zata kare dan already nagaza brotherhood suna tsammanin akawo musu gawar razia tau da daddare amma basu san nipper dinsu yana hannun mu ba.
kai tsaye javeed yace masa cikin daren nan zan kashesa gobe sai ka aika musu da kansa sabida susan da cewa shirinsu anan ya lalace.
sultan yay murmushi yace hakan yay, dama nace gara a tura musu sako da gaggawa susani kasani duk dama by now suna da masaniyar cewa baka auri razia ba, sede basu san ma kayi aure ba,.. wanda tabbas hakan zai dada jefa rayuwar razia acikin long term threath dan ba zasu taba dena hunting inta daga gobe ba.
javeed yace toh wnn fannin naka ne ai
altho dacan nace babu ruwana da shiga harkan yarinyar amma sabida babyna zanso inga ta rayu naga bby tanasonta sosai.
sultan yace ni da kace mun hakane shirin da mun nemi wata yarinyar ba razia ba.
javeed yace aa, raziar dai itace dede sabida gidansu daya, komin su daya kuma bazan iya trusting wata y'a mace nadaban akan bby ba kuma kaima kasani muddin inaso plan dina ya tafimin clean witout any trace dolene sai na hada wata alaka tsakanin wacce zaka samar min da kuma babyna
shiyasa daka samar da razia kuma kace min cousins ne naji dadin hakan sosai already kaga suna da alaqa atsakaninsu.
...idan da wata ce da tuntuni nagaza sun san labari akan asalin wacce zan aura kuma da babyna bazata taba yafemin inna bi wata daban ba, amma yanxu kaga dai they have no idea i got married to her sabida sungama sawa aransu yar uwartan kawai zan aura kuma tama gudu tabarni.
sultan yace okay dats very logical..just make sure you kill the bastd tonyt gobe zan tura musu sakon and i wll have my men around razia.
muryansa kasa kasa yace ok, but once my other mission is over shiknn u can withdraw ur men around her.
da mamaki sultan yace meyasa isnt she family now
javeed yace no, bby is my only family now, kuma bana son nan gaba tazo taji labarin cewa i have anything to do with her sister's disobedience and diaspprance,i only use her for a while dan na kare rayuwar babyna kaga munyi 50-50 kenan ita ta shiga duniya shikenan.
sultan yace hmmm toh yanxu bakason allies sutaimaka mata a career tan kenan?
cikin datsar numfashinsa yace a'a, nafi tunanin akyeleta tashiga cikin duniyar datake son tukuna give her some time with it, ahnkli zatazo ta gane cewa iyayenta suna mtkr kaunarta and dat her dreams is poisonous snn da kafarta zata dawo gida gaskiya ni babu ruwana aciki.
sultan yace yeah got it
daga nan javeed baice komi ba har aka kira isha suka tashi sukayi
bayan sun idar sultan ya rakosa har wani sashe na gidan inda suke operation dinsu..
suna bude wajen suka kaiga wani drail inda aka tube sniper din tsirara dagashi sai guntun wando aka dauresa upside down javeed ya kare masa kallo yay tsaki dan yasan zaiyi lokcinsa anjima baison ya bata jikinshi da jini batare da yay ma baby saida safe ba.
saka wasu kattin maza yay akan suyi ta dukansa har saiya ya dawo....
daga nan suka juyo tareda sultan ya rakasa har gaban helicopter cewarsa nan da sati biyu zai dawo suhadu sabida maganan zuwa secrt mission dinsa akan nagaza yanaso ya shirya musu sosai sabida yanaso ne wnn karon ya shafesu duka a doron kasa.
daga dayan fannin kuwa Few minutes kawai nur tay a dakin ko motsawa daga kan gadon batay ba kafin nan janet tashigo cikin ladabi takawo mata ababen tabawa tajera matasu a gabanta wanda ko kallonsu batay ba sai ga nan hajiya Amira tareda da dan uwanta khaleefa mufasa sunzo cikin wasa da dariya da yar raha suka dan debe mata kewa, ganin she is tense kuma sunsan dama dolene zataji ta daban sabida yanayin gidan nasu dabaiy kama da normal mansion ba yasaka hajy amira ta dinga lallashinta akan ta daure tay zata saba da komi ahankli.
duk gidan ta lura babu me sakin fuska kamar matar. she is calm nd friendly duk dama itace karama in her late 30s amma kaf ta fisu saukin kai da ilimi shiyasa duk wani aikin daya shafi companies da administrative offices na ahalin mufasa gabaki daya itace take zantarwa.
hajya zuby datazo da buhun kishinta tana daga kofa talabe dan tagama kirkiro ababen da zata furta ma nur dan ta dagula mata kwakwala
jin muryoyinsu hjy amira yasaka tabuya har saida suka gama suna ficewa tashigo dakin babu sallama dede lkcin nur zata mike ta shiga bayi tay alwalan ishai kenan taji inuwar mutum ya fado mata abayanta.
adan tsorace ta juyo suna hade ido sa hajy zubby ta dan sauke nata idon kasa ta tsaya uffan batace mata
wani irin hade rai itama tay cikin sauke wata karsashhiyar numfashi takaraso
tanama nur din wani irin dan iskan kallo.
nur batace mata komi ba ahnkali ta koma ta zauna abakin gadon kanta na kallon kasa
saida ta dada karewa dakin kallo tanamai dada jin baqin cikin ba yar uwarta ba ne anan kafinnan ta juyo tabi nur din da wata iriyar harara tace hmm su amarya kenan wato ango bai shigo bako dats very good..he probably went to kill sumone or has oder for it.
wani iri nur taji saukar maganan dan bata wani fahimceta ba
karasowa tay ta dan dafa kafadunta da murmushin makirci tace au baigaya miki bane? u dint knw u married a killer
nur tadaga kai ta dan kalleta muryanta kasa kasa cikin share maganan da wani irin attitude tace excuse me, i think am having headache ma,am.
da wani irin mamaki ta kalleta tace hmm ohhh smart baki son ayi hirar mijinki dake ko, good, to dauko mayafinki muje kasa insu basu koya miki darajani ba ni zan koya miki you have to knw dat i am the mother of the house..
tun kafin nur ta amsa ta kamo hannunta da karfi itade batace mata komi ba har suka kai kofa tana janta da karfi da nufin taje ta boyeta in anzo magana dama tana da asalin plan dinta data shirya zata gabatar yau din nan dan tana matsayin matar gida bazata bari nur tazo ta raina matsayinta ba.
kuma tafison tun ayau tafara nuna ma nur halinta tasan cewa she is not actually cool with her kodama zatana ji tsoronta.
hawaye ya cika idon nur amma bata bari sun zubo ba, hjy zubby ta bude kofar sashen da sauri kenan zatabi da ita matakala kamar wanda akace mata ta daga kai kuwa sai ta hango javeed yana tahowa sanye da wasu kananan kaya wanda yasaka bayan dawowarsa daga raka sultan kenan yahau lifter ya sauko tanan
wani abu taji ya tsaya mata a wuya, shikuwa kallonsu yakeyi harya karaso wajen tunma beyi magana ta sake ma nur din hannu..
ransa aharde yace what is going on here zubaida?.....
atake tasauya fuskarta dan ta mugun tsanar yadda yake kiranta gatsau babu ladabi, tafara murmushin karya tace "kaita zanyi taci abinci a sashena dan bataci komiba kaga dama be kamata tazauna anan ita daya da yunwa acikinta ba beside she can sleep with me for tonite in yaso gobe ta dawo wajenka.
yi da fuskarsa yy kamar muryanta yana irritating insa ya yace okay is enuf you can go pls, i am here.
dan kyabe baki tay tace toh Allah ya baka hakuri ango javeed amma ai anty suad tace abar amarya ta huta meye laifi inna tafi da ita can din ta zauna dani..
baiko kulata ya kamo hannun nur din ya jawota gefensa very gently kanta na kallon kasa suka koma ciki
ran hajy zubby a mugun dagule tabisu da wani irin mugun kallo snn ta ja kafafunta tabar wajen da mugun bacin rai dan javeed ne kawai ke treating inta haka har take iya kyaleshi sabida tasan duk gidan babu me ganin lefinsa komi yay ba dede musmn ma a idon babansa.
daga bangaren su javeed kuwq suna shiga dakin ya wani irin jawota jikinshi ya rungumeta sosai yana dan sauke mata ajiyan zuciya...
its felt like he waited for he forever to come to his arms wani iriyr rungamar dayay mata yasaka taji duk ta rude
kukan da bata san nameye bane ta fashe masa dashi ya dagota suka hade ido yace" "shushh bby..did she say sumting to u..
kin amsa shi tay tana masa hawayen adan shagwabe...
ya dada rikota suka koma kan gadon ya zaunar da ita yace "wait here ina zuwa kinji? bata san ma ta gyada masa kai ba
..tana kallonsa har ya fice agaggauce..
Direct sashen hajya zubyn yay lokcin ta shigo kenan tana jeka ka dawo da waya a hannu tanata kkrin tura text wa mijinta dake can sashensa tare da yar uwarsa suad suna magana
dan bataso ace yau basu hadu ba, dan bataso ko kadan tabawa nur peace of mind na kwana daya shiyasa take neman wani dalili da zai saka adawo mata da simran gidan da zama na dindin.
tana cikin wann nazari taji a banko kofar dakinta suna hade ido da javeed ta koma baya adan tsorace