Sashe 67
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
har kofar sashenta ta rakasu snn ta dawo ciki ita daya ahankli tacire hijabin ta dauki simple dark green flair gown tasaka ajikinta daga nan bata sake jin motsin kowa a sashen ba dan ko personal workers dinta ba basu izinin shigowa nan ba tukuna
jim kadan janet ta shigo ta kara kawo mata abinci kala kala
with a note, and pain reliever wanda ko bata sani ba tasan javeed yasaka akawo mata hardashi..
tanabude note din taga ya rubuta mata cewa idan pain din breast din nata be tafi ba tay treating dinsa da ice block inkuma bazata iya ba shi zaizo yay mata jinyar nonon dakansa anjima.
da sauri ta dukunkuna papern tayar akasa tanamai tabe baki cikin jinjina ma rainin hanklinsa toh waima har yaushe yasan wann abubuwan sai kace yana da nono ko shi macene??
...sama sama ta taba abincin tabi ta sha maganin dandama nonon ya dameta.
zuwa kafin azhr taji dama dama daga nan takoma kan gadon ta dan kwanta tanaso taga tay bacci amma baccin yaki zuwa mata sam.
banda tunanin gida da rayuwarta na baya babu abunda takeyi akan gadon cikin juyi daga nan izuwa nan
jiya jiya aka kawota amma sai taji kamar shekara hamsin tay rabonta dasu kawunta da su mummy gashi da dukkan alamu ba sake ganin wayarta zatay ba bare ta saka ran ma zata sake jin muryan razia.
wasu irin tambayoyi ta ajesu aranta dayawa wanda take so tay ma raziar gameda alaqar ta da javeed kawai so take tasani ko javeed din ya taba furta mata cewa yana sonta ko auren dolene toh inba haka ba meyasa zata gudu aranar aurenta dashi? tambayane wanda tasan inba ita ne ta amsa mata da bakinta ba hala hanklinta bazai taba kwanciya ba.
dagata dayan bangaren kuwa a kaduna yadda kasan anyi musu mutuwa haka nan gidan ya dawo dan tun bayan tafiyar nur firdaus kawu ya zamo kamar marar lafya wani bangaren ransa ji yake kamar baima nur adalci ba da yajefeta cikin gidan aure da danyen shekaru kuma abazata cikin wanni irin yanayin da basu so ba.
raxia kuwa sosai ta basa mamaki dan duk yadda yakejin son razia atsakanin jiya iya yau, koda yasake karanta letter data bar musu saida yaji wani abu daga son dayake matan ya ragu sosai..
dacan yayita tunanin ko shima ya shiga duniyan ne ya neme ta duk inda take ya dawo da ita gida snn ya mata aure da koma wayene sai kuma ya tuna cewa inhar ta iya masa haka, hala toh nan gaba in ya matsa mata aka aure kashe kanta kawai zatay gara kawai ya barta taje gata ga duniyan ai duniyar zai isheta zata dawo dakafarta zata zo ta samesa agidan.
tunyana rike abun da tsananin haushi da fushi aransa har ya dena dan bayason ciwon zucyarsa ya tashi, koba komi nur ta fiddashi a kunya ta ceto rayuwarsu da mutuncin ahalinsu batare da kowa yaji ba
Arziki ne jibgi agabansu da albarkan auren nur din ya taho musu da shi amma tsabar damuwa da takaici yasaka gidan ya zamo kamar ana makokin mutuwa ko ta kan kudaden basubi bare susan me zasuyi dashi.
yau da safe ya kira acct manager dinsa akan aje bank ayi freexing masa acct din razia dan yasan rashin kudi ma kawai zaisaka ta dawo da wuri.
after a while manager yabuga masa yace ai razia kam ta kwashe kudinta acct dinta tun last week haka abun ya dinga basa mamaki aransa yafara gane ashe tuntuni razia ta gama shirya komi nata kawai dama yaudararsu tay akan auren.
ata fannin raziar kuwa tana isa europe ta isa inda takama hadaddn gidanta ta sauka aciki yau ko molly bata nema awaya ba bare ya dameta she just want to make her dreams come true yanxu bata damu da koma mezai faru ba.
yau da washe gari bayan ta gama cire abun aranta tayi yan wasu meditations hanklinta ya dawo jikinta ta bude envelop da sultan ya bata taga kudadene masu yawa aciki, take taji ranta ya mugun baci dan saida tace ma javeed ita ba aikin kudi take masa ba amma he make sure to pay her, tasan yay hakane sabida ya dada daureta da jijiyar wuyarta a idon ya uwarta nur firdaus
kenan duk randa magana ya taso cewa zaiyi ai biyanta yay ta masa aikin, nur kuma zatace da sanninta kenan akayi mata komi itade duk tarasa wani irin mugun dan rainin hankaline gayen nan.
da haushinsa tay wanka ta fita gari ta kama wani hotel for few days inda zata warware damuwar data taho dashi kafin next week tafara chasing careerta.
bayan tay wasu sabbin shoping anan yau tawuni just to buzz off alone.
sabon waya da sabon sim data saya ta bude new new online accts da new pasport Id.
dakyar tazo ta samu wanda yay transfering mata duka kudin jveed din acct dinta dan tay hidden new IDnta haka takai aka tura ma duka kawayenta 2-2 million US dollars each tace arubuta musu cewa daga nur firdaus mufasa ne.
aikuwa su frankie da muna da rico sunyi murna sosai tareda balain shan mamakin ganin kudin they tot nur to be the kindest and generous friend they eva had dan 2 millon Us dollars is quiet generous msmn ma da akace jiya jiya akay aurenta amma shine har ta tuna dasu ta turo musu kudi.
molly kam dama abunda tay taji ma razzy baqin cikin missing kenan, she was happy abt the money dan dama shine bbn damuwarta amma har ranta taso ace razia ce agidan mufasa ba nur firdaus ba.
duk cikinsu kawayen itace kawai tasan asalin meke faruwa, ynxu so kawai take komi ya lafa kafin nan taje tafara neman inda raziar take dan ta san tagudu musune sabida kar kowa acikinsu ya tsoma mata baki a harkan sabuwar rayuwrta data sako agaba.
fannin razia kuwa tasan koma yayane dai she will be der for her sisters reputation bawai dan itama bata bukatar kudin yanxu ba tamusu hakane sabida ta wanke yar uwarta a idonsu kar suce nur ta auri me shegen kudi mafia shikenan kuma ta gujesu kamr yadda molly take yawan fada musu acikin hira.
tunda tabar gida take tunanin yadda nur zataji in akace mata ta tafi tasan hala kowa zai ji haushinta kuma nur zata damu sosai duk dama bata da aufi tasan with time nur zata shirya kanta da mijinta and she will be soo happy da auren dan ita kanta tashaida kalar kaunar da javeed yake ma nur wanda ita kanta nur din bata sani ba.
********lagos
gabaki daya yau ranar baima nur firdaus wani dadi ba sabida tun safe da sukaje family introduction suka dawo a dakinta kawai tawuni babu wani kyakkwan motsi datayi inba wai wanka sallah, cin abinci da kuma bacci ba, she was feeling so bored nd lonely, sai idan taji shirun yay mata yawa sai kaga ta dau qur'ani tanata karantawa.
javeed bai leko ba and she had no idea where he had been, dan tun da rana dayay mata aika da pain relivers bata sake jinsa ba iyaka janet kawai yake aikowa akai akai tazo tana duba masa ita snn takai masa rahoto batare da nur din ta lura ba.
hajiya zuby kuwa tun jiyan take cikin zullumi da baqin ciki dan har ynxu bata samu wani kwarin gwiwar kirar yar uwarta simran da zancen auren javeed ba, kuma da dukkan alamu lady siddka ma bata gaya mata ba dan tasan simran din tana kirar lady siddika akai kai but she already knw lady sid girman kai ma kawai zaisaka baxata iya gayawa simran din komi awaya ba.
yau tunda aka gama introduction ta fara saka ido akan shirin sabon asibiti da alhaj attah yace zai bawa simran compensation
taje nan taje nan yau sai shirye shirye take iyaka kuma abunda ya dauke mata hanklinta kenan dan so take sai angama komi na bude asbitin ayau kafin nan gobe da safe ta kira simran tagaya mata duk abunda ake ciki dan so take simran tay marmaza ta dawo gidan cikin satin nan sabida su taru susaka ma nur firdaus kahon zuka...
haka gidan yakasance shiru kamar basu nan while kowa harkan gabansa kawai yakeyi ata bangarensa har akayi sallahn magrib Javeed da mahaifinsa da kuma kamil suka tsaya cikin masallaci.
daga nan kuma ana idar da isha nur ta zaune akan sallaya tanakan rero karatun qur'ani da muryanta me tsananin dadi acikin hadadden prayer room dinta
wajajen karfe goma da rabi ta rufe qur'anin ta dan aje kanta cikin lumshe ido tanata addua da istighfari ahaka wani irin bacci na bazata ya dauketa batare da ta shirya masa ba.
ba ita da farkawa ba sai wajajen 11:30 pm na dare a firgit ta bude ido tana mamakin baccin datay ko kallon agogo batay ba ta mike tsaye tareda kimtsa wajen qur'anin ta mayar mazauninsa
tana fitowa daga prayer room ta shiga wani shower prep arch inda akwai scroll na clean bathrobes sabbi anan aciki ta tube kayanta duka snn ta jawo wani pink body robe marar tsayi ta sakashi ta warware sumanta ya zubo mata abaya.
daga ita sai wann robe din ta fito dan Wani Allah Allah take ta fada bathrum tayi wanka da ruwan sanyi kodama jikinta sai saketa sosai dan bakaramin kasala takeji ba...
hannu kawai ta saka ta bude kofar bathrum din dake komi sound proof ne ko karar saukar ruwan shower dake zuba aciki bataji ba zucyarta daya ta fada ciki tana shiga gabanta yay mugun fadi jin karar saukar ruwa bayan tasan dai ita dayane a dakin a mugun razane cikin rudewa ta daga kai daidai lokacin ya juyo ta gaba suna hade ido taga mutum tsindir agabanta duk ruwan kumfa ya mamaye jikinsa yana wanka
wani irin daukewar cak numfashinta yay nan take taji takuma kangare kamar wacce akayi mutum mutumin ta dan marabarta da kungi baiwuce dan banzan rawar da jikinta yakeyi kamar anjona mai lantarki ba.
jim kadan janet ta shigo ta kara kawo mata abinci kala kala
with a note, and pain reliever wanda ko bata sani ba tasan javeed yasaka akawo mata hardashi..
tanabude note din taga ya rubuta mata cewa idan pain din breast din nata be tafi ba tay treating dinsa da ice block inkuma bazata iya ba shi zaizo yay mata jinyar nonon dakansa anjima.
da sauri ta dukunkuna papern tayar akasa tanamai tabe baki cikin jinjina ma rainin hanklinsa toh waima har yaushe yasan wann abubuwan sai kace yana da nono ko shi macene??
...sama sama ta taba abincin tabi ta sha maganin dandama nonon ya dameta.
zuwa kafin azhr taji dama dama daga nan takoma kan gadon ta dan kwanta tanaso taga tay bacci amma baccin yaki zuwa mata sam.
banda tunanin gida da rayuwarta na baya babu abunda takeyi akan gadon cikin juyi daga nan izuwa nan
jiya jiya aka kawota amma sai taji kamar shekara hamsin tay rabonta dasu kawunta da su mummy gashi da dukkan alamu ba sake ganin wayarta zatay ba bare ta saka ran ma zata sake jin muryan razia.
wasu irin tambayoyi ta ajesu aranta dayawa wanda take so tay ma raziar gameda alaqar ta da javeed kawai so take tasani ko javeed din ya taba furta mata cewa yana sonta ko auren dolene toh inba haka ba meyasa zata gudu aranar aurenta dashi? tambayane wanda tasan inba ita ne ta amsa mata da bakinta ba hala hanklinta bazai taba kwanciya ba.
dagata dayan bangaren kuwa a kaduna yadda kasan anyi musu mutuwa haka nan gidan ya dawo dan tun bayan tafiyar nur firdaus kawu ya zamo kamar marar lafya wani bangaren ransa ji yake kamar baima nur adalci ba da yajefeta cikin gidan aure da danyen shekaru kuma abazata cikin wanni irin yanayin da basu so ba.
raxia kuwa sosai ta basa mamaki dan duk yadda yakejin son razia atsakanin jiya iya yau, koda yasake karanta letter data bar musu saida yaji wani abu daga son dayake matan ya ragu sosai..
dacan yayita tunanin ko shima ya shiga duniyan ne ya neme ta duk inda take ya dawo da ita gida snn ya mata aure da koma wayene sai kuma ya tuna cewa inhar ta iya masa haka, hala toh nan gaba in ya matsa mata aka aure kashe kanta kawai zatay gara kawai ya barta taje gata ga duniyan ai duniyar zai isheta zata dawo dakafarta zata zo ta samesa agidan.
tunyana rike abun da tsananin haushi da fushi aransa har ya dena dan bayason ciwon zucyarsa ya tashi, koba komi nur ta fiddashi a kunya ta ceto rayuwarsu da mutuncin ahalinsu batare da kowa yaji ba
Arziki ne jibgi agabansu da albarkan auren nur din ya taho musu da shi amma tsabar damuwa da takaici yasaka gidan ya zamo kamar ana makokin mutuwa ko ta kan kudaden basubi bare susan me zasuyi dashi.
yau da safe ya kira acct manager dinsa akan aje bank ayi freexing masa acct din razia dan yasan rashin kudi ma kawai zaisaka ta dawo da wuri.
after a while manager yabuga masa yace ai razia kam ta kwashe kudinta acct dinta tun last week haka abun ya dinga basa mamaki aransa yafara gane ashe tuntuni razia ta gama shirya komi nata kawai dama yaudararsu tay akan auren.
ata fannin raziar kuwa tana isa europe ta isa inda takama hadaddn gidanta ta sauka aciki yau ko molly bata nema awaya ba bare ya dameta she just want to make her dreams come true yanxu bata damu da koma mezai faru ba.
yau da washe gari bayan ta gama cire abun aranta tayi yan wasu meditations hanklinta ya dawo jikinta ta bude envelop da sultan ya bata taga kudadene masu yawa aciki, take taji ranta ya mugun baci dan saida tace ma javeed ita ba aikin kudi take masa ba amma he make sure to pay her, tasan yay hakane sabida ya dada daureta da jijiyar wuyarta a idon ya uwarta nur firdaus
kenan duk randa magana ya taso cewa zaiyi ai biyanta yay ta masa aikin, nur kuma zatace da sanninta kenan akayi mata komi itade duk tarasa wani irin mugun dan rainin hankaline gayen nan.
da haushinsa tay wanka ta fita gari ta kama wani hotel for few days inda zata warware damuwar data taho dashi kafin next week tafara chasing careerta.
bayan tay wasu sabbin shoping anan yau tawuni just to buzz off alone.
sabon waya da sabon sim data saya ta bude new new online accts da new pasport Id.
dakyar tazo ta samu wanda yay transfering mata duka kudin jveed din acct dinta dan tay hidden new IDnta haka takai aka tura ma duka kawayenta 2-2 million US dollars each tace arubuta musu cewa daga nur firdaus mufasa ne.
aikuwa su frankie da muna da rico sunyi murna sosai tareda balain shan mamakin ganin kudin they tot nur to be the kindest and generous friend they eva had dan 2 millon Us dollars is quiet generous msmn ma da akace jiya jiya akay aurenta amma shine har ta tuna dasu ta turo musu kudi.
molly kam dama abunda tay taji ma razzy baqin cikin missing kenan, she was happy abt the money dan dama shine bbn damuwarta amma har ranta taso ace razia ce agidan mufasa ba nur firdaus ba.
duk cikinsu kawayen itace kawai tasan asalin meke faruwa, ynxu so kawai take komi ya lafa kafin nan taje tafara neman inda raziar take dan ta san tagudu musune sabida kar kowa acikinsu ya tsoma mata baki a harkan sabuwar rayuwrta data sako agaba.
fannin razia kuwa tasan koma yayane dai she will be der for her sisters reputation bawai dan itama bata bukatar kudin yanxu ba tamusu hakane sabida ta wanke yar uwarta a idonsu kar suce nur ta auri me shegen kudi mafia shikenan kuma ta gujesu kamr yadda molly take yawan fada musu acikin hira.
tunda tabar gida take tunanin yadda nur zataji in akace mata ta tafi tasan hala kowa zai ji haushinta kuma nur zata damu sosai duk dama bata da aufi tasan with time nur zata shirya kanta da mijinta and she will be soo happy da auren dan ita kanta tashaida kalar kaunar da javeed yake ma nur wanda ita kanta nur din bata sani ba.
********lagos
gabaki daya yau ranar baima nur firdaus wani dadi ba sabida tun safe da sukaje family introduction suka dawo a dakinta kawai tawuni babu wani kyakkwan motsi datayi inba wai wanka sallah, cin abinci da kuma bacci ba, she was feeling so bored nd lonely, sai idan taji shirun yay mata yawa sai kaga ta dau qur'ani tanata karantawa.
javeed bai leko ba and she had no idea where he had been, dan tun da rana dayay mata aika da pain relivers bata sake jinsa ba iyaka janet kawai yake aikowa akai akai tazo tana duba masa ita snn takai masa rahoto batare da nur din ta lura ba.
hajiya zuby kuwa tun jiyan take cikin zullumi da baqin ciki dan har ynxu bata samu wani kwarin gwiwar kirar yar uwarta simran da zancen auren javeed ba, kuma da dukkan alamu lady siddka ma bata gaya mata ba dan tasan simran din tana kirar lady siddika akai kai but she already knw lady sid girman kai ma kawai zaisaka baxata iya gayawa simran din komi awaya ba.
yau tunda aka gama introduction ta fara saka ido akan shirin sabon asibiti da alhaj attah yace zai bawa simran compensation
taje nan taje nan yau sai shirye shirye take iyaka kuma abunda ya dauke mata hanklinta kenan dan so take sai angama komi na bude asbitin ayau kafin nan gobe da safe ta kira simran tagaya mata duk abunda ake ciki dan so take simran tay marmaza ta dawo gidan cikin satin nan sabida su taru susaka ma nur firdaus kahon zuka...
haka gidan yakasance shiru kamar basu nan while kowa harkan gabansa kawai yakeyi ata bangarensa har akayi sallahn magrib Javeed da mahaifinsa da kuma kamil suka tsaya cikin masallaci.
daga nan kuma ana idar da isha nur ta zaune akan sallaya tanakan rero karatun qur'ani da muryanta me tsananin dadi acikin hadadden prayer room dinta
wajajen karfe goma da rabi ta rufe qur'anin ta dan aje kanta cikin lumshe ido tanata addua da istighfari ahaka wani irin bacci na bazata ya dauketa batare da ta shirya masa ba.
ba ita da farkawa ba sai wajajen 11:30 pm na dare a firgit ta bude ido tana mamakin baccin datay ko kallon agogo batay ba ta mike tsaye tareda kimtsa wajen qur'anin ta mayar mazauninsa
tana fitowa daga prayer room ta shiga wani shower prep arch inda akwai scroll na clean bathrobes sabbi anan aciki ta tube kayanta duka snn ta jawo wani pink body robe marar tsayi ta sakashi ta warware sumanta ya zubo mata abaya.
daga ita sai wann robe din ta fito dan Wani Allah Allah take ta fada bathrum tayi wanka da ruwan sanyi kodama jikinta sai saketa sosai dan bakaramin kasala takeji ba...
hannu kawai ta saka ta bude kofar bathrum din dake komi sound proof ne ko karar saukar ruwan shower dake zuba aciki bataji ba zucyarta daya ta fada ciki tana shiga gabanta yay mugun fadi jin karar saukar ruwa bayan tasan dai ita dayane a dakin a mugun razane cikin rudewa ta daga kai daidai lokacin ya juyo ta gaba suna hade ido taga mutum tsindir agabanta duk ruwan kumfa ya mamaye jikinsa yana wanka
wani irin daukewar cak numfashinta yay nan take taji takuma kangare kamar wacce akayi mutum mutumin ta dan marabarta da kungi baiwuce dan banzan rawar da jikinta yakeyi kamar anjona mai lantarki ba.