Sashe 113
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
simran babu yadda batay dan ta shige jikin hajy amirah ba amma ko na minti daya bata kulata ba
haushi duk ya cikata dataga nur ta sauko na musamn ta gaishe da hajya amiran da har fada tay mata akan rashin cin abinci
da yamma haka ta tursasa chef faiza ta hada feast wa nur din asashenta bayan ishai tazo tasakata agaba sukaci atare tanata mata fada akan tana cin abinci karjikinta ya lalace kafin javeed ya dawo..
bakaramin dadin zuwanta gidan nur taji ba musmmn dataji cewa zata dan zauna musu har na kwana biyar..
[29/05, 17:39] BLUE💙: EPISODE 70
AREWABOOKS@SURAYYAHMS.
washe gari ranar da nur ta gama saukarta na farko hakanan hjya amiran tajawo su anty suad da sassafe aka hada babban family prayer session domin javeed, wanda tsabar lalaci da mugun son bacci simran ce kawai agidan bata samu halin fitowa ba hakanan har akayi tawassali da saukar qur'anin da nur tay sn akama javeed special duas na neman kariya da taimakon Allah kafin nan duka manyan gidan suka fito waje suka bada sadaqar kudi ma kowani ma'iakaci da wasu kayan sadaqa na musmn aka fitar dashi gidan marayu da mabukata.
it was such a weird day for nur sabida albarkan da anty suad tasaka mata for the first time duk dama bata sake mata fuska haryanxu.
hajy zubby ta rasa inda zata saka kanta gashi simran ko falaqi da nasi da kulhuwa bata iya jerosu da brain inta ba sai ta bude fassarar hausa ta gani dan ko a sallah ma kwabawa take ta dauki nasi ta jona da falaqi ko ta saka qul huwa a tsakiya babu abunda ya shalleta
ganin babu wata hanyar da simran zata kara da nur wajen ilimin addini yasaka hanklin hajy zubby yay mugun mugun tashi
angama sadaqar kenan dukkansu sun doso haryan shigowa gida nan sai ganan simran tana fitowa da wani night gown inta daga saman step ta kallesu taga kowa ya killace jikinsa wasu da dogayen hijabs wasu da manyan lafayoyi
kare musu kallo tay daya bayan daya tana karantar kowa saidai ganin hjy amira tariko hannun nur firdaus anata hannun suna tahowa tana dan yagalgalata kamar yadda lady sid take yawan ma simran din
marmaza simran taji wani irin mugun kishi ya rufeta bata wani tsaya ba tafara shirin saukowa dan anata tunanin hala ko rashin sake mata fuskar da hjy amiran tay jiya dan bata shafa hayakin saratu bane, jin cewa yau da safen nan tay makanta last portion na hayakin yasaka ta wani sauko batare da jin kunyar night gown din dake jikinta ba.
yadda zaka san simran bata da kunya da kuma tarbiya wig din attachment ne kime akanta tunda tasan riga da wando ne nityn sai bata damu da yadda ya dameta yake fayyace surar jikinta afili ba
malal malal da jiki ta sauko koina na girgiza Allah ya takaita alhaj attah baiya wajen dan ana gama sadaqar kawai sashensa ya nufa kai tsaye dan yasha magani dake baya samun bacci tun ranar da javees ya tafi
simran tana isowa da wani kissinaniyar sallama ta jawo hanklinsu ta tsuguna tafara gaida su anty suad da suka amsata ciki ciki kamar basu santa ba hajy zubby ta dingajin kamar zata nitse kasa dan kunya saboda reaction dinsu kawai zakasan they are disgusted da yadda simran din tafito gashi bata zo adduar ba bare wajen sadaqa.
da wani irin karairaya ta juyo kan hjy amira wacce tunkan ta bude baki ta mata magana tamugun hade rai cikin dakatar da ita babu wani boye boye tace ke kuma fa? wani irin dabia ce wann zaki fito har tsakar gida gaban manya tsirara katuwa dake bakisan ya kamata ashe baki da kunya ?
...caraf lady sid ta cabe maganan zata saka baki tafara kareta cikin katseta hajy amira ta dada harxuka tace "i dont knw who condorn dis amma wann ba dabiar da za'a dauka agidan nan bane..this is the mufasa house, we cannot tolerate any bitchy and disrepcful behavior.
nan wajen ya fara kacamewa da hayaniya hajy amira tafara gaggasa musu magana masu zafi tace ana neman lalata tarbiyan gidan ne kawai wanda mahaifiyar javeed tasha wahalar ginashi da koyarwan addinin musulunci...
dan dokane daya jima babu mace da zatana yawo musu da jikinta ba akillace ba, shiyasa zakaga hatta hajy zubby ta saba da saka manyan kaya kuma ko dinning zasu sauko takan saka gyale ko ta saka isasshen buba
hakama su anty suad duk uwar gayunsun nan basa barin aga sun saka abunda bai zarce musu har kasa ya killace su ba, kai ita kanta nur firdaus datazo gidan bata taba ganin ko tsillin suman wani acikinsu awaje ba duk gayunsu suna saka very very comfortable nd decent wears babu mai saka nails bare attachment anty suad har sallahn walaha takeyi.
ana maganan lady sid sai kakkare simran din takeyi tana laka mata rashin lafyarta komi
hajy zubyy tace ai simran din tarude ne saboda ganin tay lattin fitowa addua shiyasa tafito cikin sauri kuma a rude
simran tay tay motsin da hayakinta sai taba jikin hjy amira amma ina duk sanda ta daga ido ta kalle matar sai taji idonta na mata zafi kamar an watsa mata barkono aciki
hajy amira irin mace me shiru din nan ne amma sam bata iya magana ba...
haka ta bushe ido tace sam karya akeyi ita bataga alaman ciwo ajikin simran ba kawai lalaci da son bacci da mugun rashin tarbiya ke damunta shiyasa tay banza da komi kawai bataga daman zuwa addua bane...
haka ta dinga mata embrassing questions akan yadda zatay sallah da nails da uban attachement tana mai gaya mata cewa abunda ya raba musulmi da kafirci sallah ne.
ta inda take shiga bata nan take fita ba saida tama simran zagin kare dangi snn ta fatattake ta tace mata karta sake fito musu tsakar gidansu tsirara ko da gashin doki su ba yan iska bane..
duk wnn maganan da akeyi ko uhun anty suad batace ba haka ma nur datay shiru kanta na kallon kasa kamar ma bata wajen..
bayan tsawar da hjya amira tay simran ta mike tsuliya azage ta haura sama jikinta harna rawa hawaye ya cika idonta jin idontan na mata zafi kamar an watsa mata ruwan barkwano aciki tay bathrum ta dinga wasa ruwa amma inaaa tana zubuwa ne idon ma dada harzuka da zafi da kumburi..
tsabar azaba bata san sanda ta sulale kasa tafara kuka ba dan har kwakwalta tasoma jin zugin idon ta rasa meye tagani ajikin hjy amira daya jefa ta wnn halin kuma meyasaka hayakinta bai kamata kamar yadda ya kama lady sid abugu daya ba
haka har aka shirya aka sake dawo dinning breakfst simran bata zo wajen ba gashi ta kulle kanta adaki duk basu sani ba ashe ido yay sukutum ya kumbura tana cikin toilet tana rolling akasa da azaban radadi da zafi dan ko gani batay bare ta fito dakin ta dau waya ta neme taimako.
hakanan akayi dinning yawanci ana tunanin fadar da hjya amira ta mata yasaka tay fushi bata sauko ba
aikuwa lady sid ta na kawo zancen hjya amiran sai ta katseta hajy zubby ko duk ta gama lura da cewa kamr jininta na kawai bai hadu da simran din ba shiyasa ma take son nur firdaus..
haka har aka karkare aka tashi kowa yay harkan gabansa hjy amira tay sashen nur anty suad ta shiga helicoptert taje urgent meeting a abuja
lady sid ce taso taje wajen simran din maza hajya zuby ta tsareta da wasu kare rayi tace mata tafison taje ita kadai domin ta mata nasiha ta yan uwantaka in yaso har daki zata turo mata ita anjima..
lady sid bataso ba amma hakanan ta hakura tabar hajya zuby ta shiga dakin ita kadai tana shiga taga wayam bataga simran akan gadonta ba sai nishi da kuka datake shakowa daga bathrum jikinta na rawa ta nufi wajen tana bufe kofar taga simran akasa ta shigo ciki da sauri da masifa da tunanin waidan maganan hajy amirah yasake take wnn haukar kuka
zuwa kanta tay a fusace saidai koda ga kwace hannun simran
din tadata rufe fuskarta dashi kusan ihu tay dataga gabaki daya kamannin simran din ya sauya idonta yay wani irin kumbura kamar an daketa a wresting gashi yay jaaa kamar zuma sun harbeta wani irin wheezing din azaba simran din takeyi wanda rikicewa da rudewa da kuma tsoro atake yarufe hjy zubby tafara ihu tana tambyar simran in meyafaru da ita..
kusan saida tay da gaske kafin tafara jin me simran din take fada dan gabaki daya acikin radadi da azaba take rolling akasa tace batasaka komi a idonta kawai daga kallon wann matar shikenan tafara jin kamar anzuba ma idon nata barkwano shine harya dawo haka.....
da salati gamida dora hannu aka hjy zubby ta sulale kasa tana furta ta shiga uku...
marmaza ta daga simran din suka koma daki dan sosai jikinta bata cewa hala tsarin dake jikin hjy amirar ne yafi karfin tsafin bokanya saratu manny volkner..
babban tsoronta ma yanxu shine kar hakan ya jawo simran din ta mutu ne bawai ciwon ba dan tasan ahalin mufasa akwai mugunta inka taba su is dead or alive no first of last warning.
aikuwa tana shimfida ta akan gado ahujajan ta dauko irin disposble phones dinnan datake kirar bokanta dacan dasu nan ta saka wani sabon layi ta shiga neman saratu atake saida tay mata miss call yakai goma sha takwas amma bata daga ba.
duk tarasa abunda ke mata dadi gashi kamr abun the more ya jima the more ya nayin worst ne gabaki daya saida fuskar simi ya dawo na wani halitta kamar banata ba..
Marmaza hjya zubaida ta kulle sashen tare da bada umarni me karfi cewa duk wanda yazo ta sashen simran acemai ankirata a asibiti cikin gaggawa kuma harta tafi..
ita kanta ta jima a dakin cikin neman wa simran mafita koda ma tarabu da azabar datakeji ajikinta amma bata samu ba duba da saratu taki daga wayarta yanxu.
ata dayan bangaren hajya Amira ce ta hana nur yawan shiru datakeyi tafara tsara mata wasu abubuwan sunayi da nai'ma..
haushi duk ya cikata dataga nur ta sauko na musamn ta gaishe da hajya amiran da har fada tay mata akan rashin cin abinci
da yamma haka ta tursasa chef faiza ta hada feast wa nur din asashenta bayan ishai tazo tasakata agaba sukaci atare tanata mata fada akan tana cin abinci karjikinta ya lalace kafin javeed ya dawo..
bakaramin dadin zuwanta gidan nur taji ba musmmn dataji cewa zata dan zauna musu har na kwana biyar..
[29/05, 17:39] BLUE💙: EPISODE 70
AREWABOOKS@SURAYYAHMS.
washe gari ranar da nur ta gama saukarta na farko hakanan hjya amiran tajawo su anty suad da sassafe aka hada babban family prayer session domin javeed, wanda tsabar lalaci da mugun son bacci simran ce kawai agidan bata samu halin fitowa ba hakanan har akayi tawassali da saukar qur'anin da nur tay sn akama javeed special duas na neman kariya da taimakon Allah kafin nan duka manyan gidan suka fito waje suka bada sadaqar kudi ma kowani ma'iakaci da wasu kayan sadaqa na musmn aka fitar dashi gidan marayu da mabukata.
it was such a weird day for nur sabida albarkan da anty suad tasaka mata for the first time duk dama bata sake mata fuska haryanxu.
hajy zubby ta rasa inda zata saka kanta gashi simran ko falaqi da nasi da kulhuwa bata iya jerosu da brain inta ba sai ta bude fassarar hausa ta gani dan ko a sallah ma kwabawa take ta dauki nasi ta jona da falaqi ko ta saka qul huwa a tsakiya babu abunda ya shalleta
ganin babu wata hanyar da simran zata kara da nur wajen ilimin addini yasaka hanklin hajy zubby yay mugun mugun tashi
angama sadaqar kenan dukkansu sun doso haryan shigowa gida nan sai ganan simran tana fitowa da wani night gown inta daga saman step ta kallesu taga kowa ya killace jikinsa wasu da dogayen hijabs wasu da manyan lafayoyi
kare musu kallo tay daya bayan daya tana karantar kowa saidai ganin hjy amira tariko hannun nur firdaus anata hannun suna tahowa tana dan yagalgalata kamar yadda lady sid take yawan ma simran din
marmaza simran taji wani irin mugun kishi ya rufeta bata wani tsaya ba tafara shirin saukowa dan anata tunanin hala ko rashin sake mata fuskar da hjy amiran tay jiya dan bata shafa hayakin saratu bane, jin cewa yau da safen nan tay makanta last portion na hayakin yasaka ta wani sauko batare da jin kunyar night gown din dake jikinta ba.
yadda zaka san simran bata da kunya da kuma tarbiya wig din attachment ne kime akanta tunda tasan riga da wando ne nityn sai bata damu da yadda ya dameta yake fayyace surar jikinta afili ba
malal malal da jiki ta sauko koina na girgiza Allah ya takaita alhaj attah baiya wajen dan ana gama sadaqar kawai sashensa ya nufa kai tsaye dan yasha magani dake baya samun bacci tun ranar da javees ya tafi
simran tana isowa da wani kissinaniyar sallama ta jawo hanklinsu ta tsuguna tafara gaida su anty suad da suka amsata ciki ciki kamar basu santa ba hajy zubby ta dingajin kamar zata nitse kasa dan kunya saboda reaction dinsu kawai zakasan they are disgusted da yadda simran din tafito gashi bata zo adduar ba bare wajen sadaqa.
da wani irin karairaya ta juyo kan hjy amira wacce tunkan ta bude baki ta mata magana tamugun hade rai cikin dakatar da ita babu wani boye boye tace ke kuma fa? wani irin dabia ce wann zaki fito har tsakar gida gaban manya tsirara katuwa dake bakisan ya kamata ashe baki da kunya ?
...caraf lady sid ta cabe maganan zata saka baki tafara kareta cikin katseta hajy amira ta dada harxuka tace "i dont knw who condorn dis amma wann ba dabiar da za'a dauka agidan nan bane..this is the mufasa house, we cannot tolerate any bitchy and disrepcful behavior.
nan wajen ya fara kacamewa da hayaniya hajy amira tafara gaggasa musu magana masu zafi tace ana neman lalata tarbiyan gidan ne kawai wanda mahaifiyar javeed tasha wahalar ginashi da koyarwan addinin musulunci...
dan dokane daya jima babu mace da zatana yawo musu da jikinta ba akillace ba, shiyasa zakaga hatta hajy zubby ta saba da saka manyan kaya kuma ko dinning zasu sauko takan saka gyale ko ta saka isasshen buba
hakama su anty suad duk uwar gayunsun nan basa barin aga sun saka abunda bai zarce musu har kasa ya killace su ba, kai ita kanta nur firdaus datazo gidan bata taba ganin ko tsillin suman wani acikinsu awaje ba duk gayunsu suna saka very very comfortable nd decent wears babu mai saka nails bare attachment anty suad har sallahn walaha takeyi.
ana maganan lady sid sai kakkare simran din takeyi tana laka mata rashin lafyarta komi
hajy zubyy tace ai simran din tarude ne saboda ganin tay lattin fitowa addua shiyasa tafito cikin sauri kuma a rude
simran tay tay motsin da hayakinta sai taba jikin hjy amira amma ina duk sanda ta daga ido ta kalle matar sai taji idonta na mata zafi kamar an watsa mata barkono aciki
hajy amira irin mace me shiru din nan ne amma sam bata iya magana ba...
haka ta bushe ido tace sam karya akeyi ita bataga alaman ciwo ajikin simran ba kawai lalaci da son bacci da mugun rashin tarbiya ke damunta shiyasa tay banza da komi kawai bataga daman zuwa addua bane...
haka ta dinga mata embrassing questions akan yadda zatay sallah da nails da uban attachement tana mai gaya mata cewa abunda ya raba musulmi da kafirci sallah ne.
ta inda take shiga bata nan take fita ba saida tama simran zagin kare dangi snn ta fatattake ta tace mata karta sake fito musu tsakar gidansu tsirara ko da gashin doki su ba yan iska bane..
duk wnn maganan da akeyi ko uhun anty suad batace ba haka ma nur datay shiru kanta na kallon kasa kamar ma bata wajen..
bayan tsawar da hjya amira tay simran ta mike tsuliya azage ta haura sama jikinta harna rawa hawaye ya cika idonta jin idontan na mata zafi kamar an watsa mata ruwan barkwano aciki tay bathrum ta dinga wasa ruwa amma inaaa tana zubuwa ne idon ma dada harzuka da zafi da kumburi..
tsabar azaba bata san sanda ta sulale kasa tafara kuka ba dan har kwakwalta tasoma jin zugin idon ta rasa meye tagani ajikin hjy amira daya jefa ta wnn halin kuma meyasaka hayakinta bai kamata kamar yadda ya kama lady sid abugu daya ba
haka har aka shirya aka sake dawo dinning breakfst simran bata zo wajen ba gashi ta kulle kanta adaki duk basu sani ba ashe ido yay sukutum ya kumbura tana cikin toilet tana rolling akasa da azaban radadi da zafi dan ko gani batay bare ta fito dakin ta dau waya ta neme taimako.
hakanan akayi dinning yawanci ana tunanin fadar da hjya amira ta mata yasaka tay fushi bata sauko ba
aikuwa lady sid ta na kawo zancen hjya amiran sai ta katseta hajy zubby ko duk ta gama lura da cewa kamr jininta na kawai bai hadu da simran din ba shiyasa ma take son nur firdaus..
haka har aka karkare aka tashi kowa yay harkan gabansa hjy amira tay sashen nur anty suad ta shiga helicoptert taje urgent meeting a abuja
lady sid ce taso taje wajen simran din maza hajya zuby ta tsareta da wasu kare rayi tace mata tafison taje ita kadai domin ta mata nasiha ta yan uwantaka in yaso har daki zata turo mata ita anjima..
lady sid bataso ba amma hakanan ta hakura tabar hajya zuby ta shiga dakin ita kadai tana shiga taga wayam bataga simran akan gadonta ba sai nishi da kuka datake shakowa daga bathrum jikinta na rawa ta nufi wajen tana bufe kofar taga simran akasa ta shigo ciki da sauri da masifa da tunanin waidan maganan hajy amirah yasake take wnn haukar kuka
zuwa kanta tay a fusace saidai koda ga kwace hannun simran
din tadata rufe fuskarta dashi kusan ihu tay dataga gabaki daya kamannin simran din ya sauya idonta yay wani irin kumbura kamar an daketa a wresting gashi yay jaaa kamar zuma sun harbeta wani irin wheezing din azaba simran din takeyi wanda rikicewa da rudewa da kuma tsoro atake yarufe hjy zubby tafara ihu tana tambyar simran in meyafaru da ita..
kusan saida tay da gaske kafin tafara jin me simran din take fada dan gabaki daya acikin radadi da azaba take rolling akasa tace batasaka komi a idonta kawai daga kallon wann matar shikenan tafara jin kamar anzuba ma idon nata barkwano shine harya dawo haka.....
da salati gamida dora hannu aka hjy zubby ta sulale kasa tana furta ta shiga uku...
marmaza ta daga simran din suka koma daki dan sosai jikinta bata cewa hala tsarin dake jikin hjy amirar ne yafi karfin tsafin bokanya saratu manny volkner..
babban tsoronta ma yanxu shine kar hakan ya jawo simran din ta mutu ne bawai ciwon ba dan tasan ahalin mufasa akwai mugunta inka taba su is dead or alive no first of last warning.
aikuwa tana shimfida ta akan gado ahujajan ta dauko irin disposble phones dinnan datake kirar bokanta dacan dasu nan ta saka wani sabon layi ta shiga neman saratu atake saida tay mata miss call yakai goma sha takwas amma bata daga ba.
duk tarasa abunda ke mata dadi gashi kamr abun the more ya jima the more ya nayin worst ne gabaki daya saida fuskar simi ya dawo na wani halitta kamar banata ba..
Marmaza hjya zubaida ta kulle sashen tare da bada umarni me karfi cewa duk wanda yazo ta sashen simran acemai ankirata a asibiti cikin gaggawa kuma harta tafi..
ita kanta ta jima a dakin cikin neman wa simran mafita koda ma tarabu da azabar datakeji ajikinta amma bata samu ba duba da saratu taki daga wayarta yanxu.
ata dayan bangaren hajya Amira ce ta hana nur yawan shiru datakeyi tafara tsara mata wasu abubuwan sunayi da nai'ma..