Sashe 127
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ahankl har suka kawo kan wani kabari da akayishi awani gindin bishiya snn aka masa katon slab na cement aka rufe da chains da padlock.
suna tsayawa ajikin kabarin ya kalle sultan batare da yace mai komi ba ya fahimce meyake nufi nan ya bude jakarsa ya fito da dagger alhaj attah ya karba ya ciro wani abu daga aljihunsa kamar ruwa ya zuba ajikin daggern ya masa wanka dashi shiya fara bugawa akan cementin bugu daya ta fashe, kafin nan sultan ya amsa tareda cire jacket dinsa ya daura a kwankwasonsa ya dinga buga chain din saida yay raga raga da dashi da mugun makullin da aka rufe slab din da shi snn suka cireshi da kyar suka matsar gefe.
wani irin duhune acikin kabarin lkcin dakyar nur take sauke numfashi tsabar tsoro
alhaj attah ya kunna hasken wutar lighter sa, ya leka kadan yaga sauran kwarangal ne kawai aciki da wani tumin abubuwan da aka danne da hannun gwarangal din...
hannu ya musu suka karaso suka leka sugani nur firdaus ce ta fara hango wani abu kamar babyn robber ayayinda ake haskawa da wani irin karfin zuciya nur ta lumshe idonta tay tsamm tayiyyi addua snn ta tsuguna agaban kabarin takai hannun ta dake rawa rawa ta zaro abun waje da sauri tasake ya fadi akasa ganin mutum mutumi ne da akay da laka anyiyyi rubutun tsafi ajikinsa an daure shi tammm da wani irin jan zare tundaga kai har hannu kafa inda koda yana raye bazai taba iya bude ido ko yay motsi ba..
cikin karkada kai Alhaj attah yasaka hannu ya dauka yafara karanta musu rubutun tsafin da aka rubuta da sunan javeed da irin manyan baqaqen aljanun da aka hada jininsa da su..
yana kkrin mikawa nur idol din danta fata kuncewa sukaji wani abu ya fado dum daga samar bishiyan suna juyawa sukaga wani irin murjejen maciji ya tunkarosu
nur harta firgita zata jaa baya alhaj attah ya tarota ya dan zare mata ido yace mata karta jo tsoron komi tayi focusing akan warware idol din karta damu da komi da zaina faruwa...
dakyar ta iya aminta da hakan har ta daga ido akan macicin daya wani mike tsaye da kansa guda biyu ayayin da mazan suka tunkare macijin subiyu
da saurin cikin kkrin dawowa da hanklnta kan idol din hannunta na rawa tafara kirar sallah kamar yadda mother tace mata tay, dama saita kira sallah kamar sau uku snn ta kama bakin kullin zare ta kuncesa ta hannun dama irin anticlockwise din nan sabida su shaidanu da hannun hagu suke kulle sharri
kowani jan zaren kuma ta tabbata ayatul kursiyun bai kufce abakinta ba
with the spiritual snake and human fights dake gudana ata bayanta dakyar ta nitsu ta kira sallahn snn ta kama bakin zaren tafara sinceshi ta dama tanayi tana karanto ayatul kursiyu duk rawan da jikinta yake kasa rufe ido tay sabida ayayinda take karantawa duk wann rubutun jikin idol din suna bacewa ga wani irin dumi dake tasowa acikin kabarin wanda kafin kace wani abu har tay zufa hakanan ta gama warwarewa tass...
hannuta na rawa ta mike tsaye da zaren da idol din a hannunta tanata karanto dayan ayoyin dake cikin suratul baqara da mother tace mata ta karanta
tanakan karantawa ne taga su alhaj attah sun dawo wajenta da kawukan majizan, acikin kabarin suka zuba ko karasa kai karshen aya bata kai ba idol din yawani tarwaste a hannunta ya dawo garin gasa..
da zaren hannunta da kasar alhaj yace mata duk ta sakasu acikin kabarin tana sawa yace musu suja baya
daga cikin jakar sultan suka fidda kwalban fetur ya tuntuda acikin kabarin lkcin har ya kunna wata taba da lighersa ya zukka tabar dkyau tay wuta snn ya jefa acikin kabarin sai boom ta kama da wani irin wuta...
wani irin ihu sukaji na tashi akabarin duk suka ja baya alhaj attah kam ko gizau yana tsaye jin muryoyo sunfi dari da hamsin mata da maza da yara
dukkanin decendant din nagaza da sauran kurwowin da Astah take daukowa tana possesing dinsu sune suke konewa aciki kurmus.
nur na tsaye a kangare batasan ma sultan yabar gefenta ba saida tagansa ya dawo da sauran jikin macijin da suka kashen ya jefasa wutar shima...
har saida ihun ya kare tass snn suka dauki slab din suka rufe kirif within 7 minutes suka fito daga jejin suka kama hanyar gida wanda tunda suka shiga jirgin nur ta kasa gane kanta dan wani irin zazzabi ne ya rufeta jingina kanta akan chair tay shiru tanajin wayar da alhaj attah yakeyi da mother hauwa
ita take kara bashi tabbacin cewa the war is now over saura suyi abu na karshe nur batadaiji me suka fada ba har suka iso gida.
lokacin wajajen goma da rabi na dare ake nema suna kaiwa ciki nur firdaus bata kula da surutun da anty suad ta tarbesu da shi na cewa jinin javeed ya tsaya har yayi motsi ba nan tawuce dakinta straight ko amsa gaisuwar na'ima batay ba ta cire kayan jikinta tashiga bathrum tay wanka kafin nan hanklinta ya dawo jikinta tukuna
nn ta fito ta sha maganin zazzabi tasaka simple morocan casual sleep gown me laushi da na'ima tacire matashi yana da tsayi har kasa da kauri snn yana da hularsa dark green colour ta saka dogon hijabi akai snn ta dawo dakin da javeed yake dan tagane ma idonta me ake ciki.
nan ta samu babu kowa a dakin sai su ukun, Dr ruqayya da dayan home doctor din suna can sama dayan dakin suna dudduba abubuwa a file din javeed din dan tunda jinin ya tsaya javeed ya fara motsi suka shiga lab suka fara yan gudanar da wasu kananan bincike.
anty suad nur tagani tsugune wijiga wujiga tana daddaka wani ganye gashi nan green colour a ido amma koda take dakawa sai yabi ya dawo purple
tace bayan tafiyarsu jeji ne danta kamil ya kawo mata aikan ganyen agurguje ya juya, wai healing and blood cleansing portion ne daga mother hauwan shima wanda shine final jinyar da za'a ma javeed na wanke jini da warkaswa.
sauri sauri take danta gama dakar tun kafin nur firdaus ta dawo cikin dakin dan tanaso ace mother hauwa tasan itace tazuba ma javeed ruwan maganin warakar nan akan ciwonsan sabida tasamu abun burga tareda masa tuni ko gori msmn inya fara mata rashin mutunci ko rashin kunya akan kudi amma inaa saitaga ga nur din tadawo dakin garau kuma abazata.
shigowar nur yasaka annurin dake kan fuskarta ya wani dauke caakk aikuwa tana gama dakawa alhaj attah ya saka hannu yakwashe nikakken ganyen duka ya zuba a kwarya ya gauraya ruwan ya dawo purple sosai snn ya mika ma nur firdaus a amtsayin wacce tasha wahala da jinya sosai
yace tay adduar samun lafiya da sunan Allah snn ta zuba ma javeed akan ciwon dake bayansa izuwa kan kwarzinin..
da sanyin jiki nur ta karba tay adduointa masu rai da lafya tana rokon a'sshifa daga ubangiji mai tsarki.
tana gamawa da shi da sultan suka juya mata javeed din snn tasaka hannu ta debo ruwan ta shafa masa a duka raunin dake bayansa na kwarzanin ta jikasu sosai sann ta juye ruwan acikin wajen ckkin wukan carefully da addua abakinta..
anty suad ta nade hannu abaya da turmusasshen fuska sai wani irin dan uban hararar nur din takeyi da wani irin takaici dake cinta arai tana jin mugun tsanar nur sabo na dawo mata ranta ayayinda kowa hanklnsa yake wani waje basusan ma halinda take ciki ba ..
bayan nur tagama ta saukar da kwaryan direct tanufi bathrum dashi dan ta wanke wanda tana barin wajen kuwa javeed ya wani irin firgita kamar zai tashi tsaye yana dan juya bayansa kuwa wani katon gudan jini ya bulloko bulll daga bayansan kamar hanta ya zame kasa yana motsi wasuk wusuk shikadansa da alamar yana neman hanyar guduwa.
a mugun tsorace anty suad ta wani rungumi bango tana kan furta inalillahi wa inna ilaihi
rajiun alhaj attah ya rike javeed din dake numfashi me karfi duk dama idonsa a rufe yake tam
ahankli ya maidashi kan gadon
yana ajeshi wani katon tsuntsu ya fansalo daga cikin jinin yana fuka fuka da wings dinsa zai tashi sama kafinsu hankara sai tau tau tau sultan yaciro gun ya daukesa da harbi har sau uku tsuntsun yadanna ihu da muryan mace snn ya fado akasa tare da narkewa zuwa yankakken jini..
amugun tsorace nur ta fito daga bayin kusan a rude taga jikin anty suad na rawa rawa tanata salati ga jini a kasa
lighter sultan ya fitar a aljihunsa ya danna akan wani abu kmr kyalle snn ya jefa acikin jinin wuta ya kamaci bal bal bal yana ci kamar na hauka wani dan uban ihun mace sukaji natashi aciki zaka rantse da Allah inka shigo zaka ganta ido da ido ana konata..
gabaki daya su dr ruqayya da likita da suke shirin tafiya gida saida sukazo dakin a rikice dan suga meke faruwa dan harta lady sid ma dake can can kasa saida taji karar ihun abayan kujera taje taboye kanta tanata salati sabida kara matar takey bana wasa ba duk gidan saida ya dauka da ihun
...haka workers suka fito wujiga wujiga ana ta mamakin wnn ihun har saida wutar ya mutu kurmuss sann akaji sauki...
Janet ce aka saka ta kwashe burbushin tokar jinin tay waje dashi snn tagyara wajen yay fess alhaj attah ya sallameta for the night akan taje takara kimtsawa javeed asalin dakinsa sabida daga ya bude ido yasan bazai zauna anan ba..
mr aqeel kawai aka bari a kofa shida masu gadin kofar
akalla sai wajajen 11;30pm suka bar Nur ita daya a dakin duba da javeed din yadan kwanta peacefully da bayansa ko motsi bayayo amma yana sauke numfashi ahankli
nur din ce a kusa dashi tanata masa addua ahankli yana shafa mai kansa
bayan manyan gidan sun sauko kasa, mother ta kira tace musu inhar maganin ya gama bin jikinshi zai farka dan haka kar su damu da how long it will take.
suna tsayawa ajikin kabarin ya kalle sultan batare da yace mai komi ba ya fahimce meyake nufi nan ya bude jakarsa ya fito da dagger alhaj attah ya karba ya ciro wani abu daga aljihunsa kamar ruwa ya zuba ajikin daggern ya masa wanka dashi shiya fara bugawa akan cementin bugu daya ta fashe, kafin nan sultan ya amsa tareda cire jacket dinsa ya daura a kwankwasonsa ya dinga buga chain din saida yay raga raga da dashi da mugun makullin da aka rufe slab din da shi snn suka cireshi da kyar suka matsar gefe.
wani irin duhune acikin kabarin lkcin dakyar nur take sauke numfashi tsabar tsoro
alhaj attah ya kunna hasken wutar lighter sa, ya leka kadan yaga sauran kwarangal ne kawai aciki da wani tumin abubuwan da aka danne da hannun gwarangal din...
hannu ya musu suka karaso suka leka sugani nur firdaus ce ta fara hango wani abu kamar babyn robber ayayinda ake haskawa da wani irin karfin zuciya nur ta lumshe idonta tay tsamm tayiyyi addua snn ta tsuguna agaban kabarin takai hannun ta dake rawa rawa ta zaro abun waje da sauri tasake ya fadi akasa ganin mutum mutumi ne da akay da laka anyiyyi rubutun tsafi ajikinsa an daure shi tammm da wani irin jan zare tundaga kai har hannu kafa inda koda yana raye bazai taba iya bude ido ko yay motsi ba..
cikin karkada kai Alhaj attah yasaka hannu ya dauka yafara karanta musu rubutun tsafin da aka rubuta da sunan javeed da irin manyan baqaqen aljanun da aka hada jininsa da su..
yana kkrin mikawa nur idol din danta fata kuncewa sukaji wani abu ya fado dum daga samar bishiyan suna juyawa sukaga wani irin murjejen maciji ya tunkarosu
nur harta firgita zata jaa baya alhaj attah ya tarota ya dan zare mata ido yace mata karta jo tsoron komi tayi focusing akan warware idol din karta damu da komi da zaina faruwa...
dakyar ta iya aminta da hakan har ta daga ido akan macicin daya wani mike tsaye da kansa guda biyu ayayin da mazan suka tunkare macijin subiyu
da saurin cikin kkrin dawowa da hanklnta kan idol din hannunta na rawa tafara kirar sallah kamar yadda mother tace mata tay, dama saita kira sallah kamar sau uku snn ta kama bakin kullin zare ta kuncesa ta hannun dama irin anticlockwise din nan sabida su shaidanu da hannun hagu suke kulle sharri
kowani jan zaren kuma ta tabbata ayatul kursiyun bai kufce abakinta ba
with the spiritual snake and human fights dake gudana ata bayanta dakyar ta nitsu ta kira sallahn snn ta kama bakin zaren tafara sinceshi ta dama tanayi tana karanto ayatul kursiyu duk rawan da jikinta yake kasa rufe ido tay sabida ayayinda take karantawa duk wann rubutun jikin idol din suna bacewa ga wani irin dumi dake tasowa acikin kabarin wanda kafin kace wani abu har tay zufa hakanan ta gama warwarewa tass...
hannuta na rawa ta mike tsaye da zaren da idol din a hannunta tanata karanto dayan ayoyin dake cikin suratul baqara da mother tace mata ta karanta
tanakan karantawa ne taga su alhaj attah sun dawo wajenta da kawukan majizan, acikin kabarin suka zuba ko karasa kai karshen aya bata kai ba idol din yawani tarwaste a hannunta ya dawo garin gasa..
da zaren hannunta da kasar alhaj yace mata duk ta sakasu acikin kabarin tana sawa yace musu suja baya
daga cikin jakar sultan suka fidda kwalban fetur ya tuntuda acikin kabarin lkcin har ya kunna wata taba da lighersa ya zukka tabar dkyau tay wuta snn ya jefa acikin kabarin sai boom ta kama da wani irin wuta...
wani irin ihu sukaji na tashi akabarin duk suka ja baya alhaj attah kam ko gizau yana tsaye jin muryoyo sunfi dari da hamsin mata da maza da yara
dukkanin decendant din nagaza da sauran kurwowin da Astah take daukowa tana possesing dinsu sune suke konewa aciki kurmus.
nur na tsaye a kangare batasan ma sultan yabar gefenta ba saida tagansa ya dawo da sauran jikin macijin da suka kashen ya jefasa wutar shima...
har saida ihun ya kare tass snn suka dauki slab din suka rufe kirif within 7 minutes suka fito daga jejin suka kama hanyar gida wanda tunda suka shiga jirgin nur ta kasa gane kanta dan wani irin zazzabi ne ya rufeta jingina kanta akan chair tay shiru tanajin wayar da alhaj attah yakeyi da mother hauwa
ita take kara bashi tabbacin cewa the war is now over saura suyi abu na karshe nur batadaiji me suka fada ba har suka iso gida.
lokacin wajajen goma da rabi na dare ake nema suna kaiwa ciki nur firdaus bata kula da surutun da anty suad ta tarbesu da shi na cewa jinin javeed ya tsaya har yayi motsi ba nan tawuce dakinta straight ko amsa gaisuwar na'ima batay ba ta cire kayan jikinta tashiga bathrum tay wanka kafin nan hanklinta ya dawo jikinta tukuna
nn ta fito ta sha maganin zazzabi tasaka simple morocan casual sleep gown me laushi da na'ima tacire matashi yana da tsayi har kasa da kauri snn yana da hularsa dark green colour ta saka dogon hijabi akai snn ta dawo dakin da javeed yake dan tagane ma idonta me ake ciki.
nan ta samu babu kowa a dakin sai su ukun, Dr ruqayya da dayan home doctor din suna can sama dayan dakin suna dudduba abubuwa a file din javeed din dan tunda jinin ya tsaya javeed ya fara motsi suka shiga lab suka fara yan gudanar da wasu kananan bincike.
anty suad nur tagani tsugune wijiga wujiga tana daddaka wani ganye gashi nan green colour a ido amma koda take dakawa sai yabi ya dawo purple
tace bayan tafiyarsu jeji ne danta kamil ya kawo mata aikan ganyen agurguje ya juya, wai healing and blood cleansing portion ne daga mother hauwan shima wanda shine final jinyar da za'a ma javeed na wanke jini da warkaswa.
sauri sauri take danta gama dakar tun kafin nur firdaus ta dawo cikin dakin dan tanaso ace mother hauwa tasan itace tazuba ma javeed ruwan maganin warakar nan akan ciwonsan sabida tasamu abun burga tareda masa tuni ko gori msmn inya fara mata rashin mutunci ko rashin kunya akan kudi amma inaa saitaga ga nur din tadawo dakin garau kuma abazata.
shigowar nur yasaka annurin dake kan fuskarta ya wani dauke caakk aikuwa tana gama dakawa alhaj attah ya saka hannu yakwashe nikakken ganyen duka ya zuba a kwarya ya gauraya ruwan ya dawo purple sosai snn ya mika ma nur firdaus a amtsayin wacce tasha wahala da jinya sosai
yace tay adduar samun lafiya da sunan Allah snn ta zuba ma javeed akan ciwon dake bayansa izuwa kan kwarzinin..
da sanyin jiki nur ta karba tay adduointa masu rai da lafya tana rokon a'sshifa daga ubangiji mai tsarki.
tana gamawa da shi da sultan suka juya mata javeed din snn tasaka hannu ta debo ruwan ta shafa masa a duka raunin dake bayansa na kwarzanin ta jikasu sosai sann ta juye ruwan acikin wajen ckkin wukan carefully da addua abakinta..
anty suad ta nade hannu abaya da turmusasshen fuska sai wani irin dan uban hararar nur din takeyi da wani irin takaici dake cinta arai tana jin mugun tsanar nur sabo na dawo mata ranta ayayinda kowa hanklnsa yake wani waje basusan ma halinda take ciki ba ..
bayan nur tagama ta saukar da kwaryan direct tanufi bathrum dashi dan ta wanke wanda tana barin wajen kuwa javeed ya wani irin firgita kamar zai tashi tsaye yana dan juya bayansa kuwa wani katon gudan jini ya bulloko bulll daga bayansan kamar hanta ya zame kasa yana motsi wasuk wusuk shikadansa da alamar yana neman hanyar guduwa.
a mugun tsorace anty suad ta wani rungumi bango tana kan furta inalillahi wa inna ilaihi
rajiun alhaj attah ya rike javeed din dake numfashi me karfi duk dama idonsa a rufe yake tam
ahankli ya maidashi kan gadon
yana ajeshi wani katon tsuntsu ya fansalo daga cikin jinin yana fuka fuka da wings dinsa zai tashi sama kafinsu hankara sai tau tau tau sultan yaciro gun ya daukesa da harbi har sau uku tsuntsun yadanna ihu da muryan mace snn ya fado akasa tare da narkewa zuwa yankakken jini..
amugun tsorace nur ta fito daga bayin kusan a rude taga jikin anty suad na rawa rawa tanata salati ga jini a kasa
lighter sultan ya fitar a aljihunsa ya danna akan wani abu kmr kyalle snn ya jefa acikin jinin wuta ya kamaci bal bal bal yana ci kamar na hauka wani dan uban ihun mace sukaji natashi aciki zaka rantse da Allah inka shigo zaka ganta ido da ido ana konata..
gabaki daya su dr ruqayya da likita da suke shirin tafiya gida saida sukazo dakin a rikice dan suga meke faruwa dan harta lady sid ma dake can can kasa saida taji karar ihun abayan kujera taje taboye kanta tanata salati sabida kara matar takey bana wasa ba duk gidan saida ya dauka da ihun
...haka workers suka fito wujiga wujiga ana ta mamakin wnn ihun har saida wutar ya mutu kurmuss sann akaji sauki...
Janet ce aka saka ta kwashe burbushin tokar jinin tay waje dashi snn tagyara wajen yay fess alhaj attah ya sallameta for the night akan taje takara kimtsawa javeed asalin dakinsa sabida daga ya bude ido yasan bazai zauna anan ba..
mr aqeel kawai aka bari a kofa shida masu gadin kofar
akalla sai wajajen 11;30pm suka bar Nur ita daya a dakin duba da javeed din yadan kwanta peacefully da bayansa ko motsi bayayo amma yana sauke numfashi ahankli
nur din ce a kusa dashi tanata masa addua ahankli yana shafa mai kansa
bayan manyan gidan sun sauko kasa, mother ta kira tace musu inhar maganin ya gama bin jikinshi zai farka dan haka kar su damu da how long it will take.