Sashe 124
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
alhaj attah ne ya rike kirjinsa jin yarasa meke masa dadi
sultan ne ya matso ya dan jawo sa sukafita waje dan ya samu ya dawo hayyacinshi
aman jini duk ya batawa nur jikinta tanata kuka wamda Akaro na farko da anty suad taji mugun tausayinta tazo ta dagata takaita bayi tafara zuba mata ruwa tana wanke bakinta dashi...
[01/06, 21:32] BLUE💙: EPISODE 76
AREWABOOKS@SURAYYAHMS.
sun jima a bathrum din kafin anty suad din ta kyaleta tay alwala tafito ta samu har an watse janet tanata goge baqin jinin javeed dana nur din dake yawo akasa wanda tay amansa sai few domestic wokers da suke share broken glasses da cire expensive frame din da suka faffashe.
nur tana fitowa ta samu they are almost done with the cleaning bata daddara ba ta dau kwaryan ta wanke ta sake zuba clean magarya water babu dandanin tsoro aranta sabida ta mugun yadda da Allah, nan tayi karatun ayoyin duka tazo ta wanke jikin javeed dashi har ta gama ruwan bai lalace ba.
bayan nan tace ma janet tace ma na'ima ta kawo mata sabbin kayan sawa.
nan da nan janet ta fita after a while suka dawo da na'iman ta kawo mata har da ababen shan ruwa dan already har an kira sallah magrib
nur tana canza kaya madara me dumin kawai tasha snn tay sallahn magrib na'ima ta matsa mata saida taci abincin kadan bayan tagama tayi zaman diris tacigaba da karatun qur'aninta
dan gabaki daya gidan jimamin abunda ya farun kawai akeyi akasa, wani dan uban borin kunyar fitsari a tsaye ya hana su simran lekowa cikin falon alhaj attah inda ake tattaunawa ynxu haka sune kawai suke dakinsu haryanxu basu fito ba
acan sama kuma nur ce kawai da likita da kuma janet sai nai'ma data kawo mata kaya da abincin wanda bata jima ba ita ma tafice ta koma bakin aikinta.
daga falon kasa daga sultan sai alhaj attah sai su anty suad da lady sid anata magana akan abunda ya farun wanda ya girgiza kowa takwas na bugawa sai ga sallamar Dr ruqayya
ta shigo da kayan aikin ta cikin sauri alhaj attah ya mike tsaye suna kallon juna da mamaki dan daga irin kallon data masa yagane ba lafya ba.
anty suad ce ta wani harxuka har zata fara tada sabon hatsaniya dr ruqayya ta tsaresu da sabon labari dayaso ya sake rudasu inda itama abubuwan al'ajabi suka dinga samunta
dan duk motar data shiga sai ya baci ko ya kama da wuta kuma duk wanda yay yunkurin bata abunda taje nema sai wuta ya kama shagonsa frm no where wutar yake zuwa, tace dakyar saida tanemi taimakon mlmi snn akace mata baqaqen aljanu ne suke attacking inta tace musu hakanan tay ta biyar asarar da ta mawa masu shagona tanamai cigaba da neman abunda taje nema da kyar ta samu shine ta taho
jikin kowa ya dada sanyi dadin abun da ba'arasa ran kowa ba haka matayen suka hau bata labarin abunda ya faru yau wanda ya girgirzata itama
saidai dake tana da karfin hali tace musu babu abunda yafi karfin Allah dama kowa yasan babban matsalar taba ahalin nagaza brothehood kenan tsafi da kuma uwarsu Astah data riga ta dawo demon dan tariga ta siyar da soul dinta ma devil
tuntuni dama dolene sai ansha wuya sosai kafin a iya dasu koda basa raye.
hakan ta saka su agaba sukaje sama domin fara aikin tare jinin suna shiga suka samu nur tana kan karatunta harta tsaftace shi tsaf.
wani irin sanyi taji da taga Dr ruqayyar ta dawo suka gaisa ita ta nace cewa nur taje ta huta kadan ita da dayan likitar zasu ji da inda yake fitar da jinin
karatun qur'anin akasa a radio alhaj attah ne kawai ya tsaya dasu awajen yana ganin abunda suke sakawa awajen ciwon
nur kuma ta sauko kasa tare da su anty suad da sultan duk surutun da ake a falon itadai azhkr kawai takeyi kasa kasa har dan karamin bacci ya dauketa daga zanne
Dr ruqayya ta debo ruwa tay tofe tofen adduaointa ta zuba ajikin abun dinkin da duk abunda zatay amfani dashi da kyar da wahala tasamu ta rufe ramin kirif dan awa uku tay suna abu daya.
har saida tagama kafin nan nur ta koma dakin dr ruqayya ta mata godiya sosai har tana hawaye tana ce mata taso ace da mahaifiyar javeed tana raye taga irin surkuwan da Allah ya azurtata dashi sosai ta yabe jarumtar nur a idon su anty suad din snn ta kara mata karfin gwiwa sosai.
har waje suka raka dr ruqayya sabida ta samu ta koma gida taga familynta akan cewa gobe da rana zata dawo duba jikinsan
daga nan kowa yay dakinsa yau janet ta kasa bacci dan koda nur ta farka sallah a zaune ta ganta itama tanata addua saida nur ta farka sallah snn tay shiru.
gari na washewa fannin hajy zubaida datake kwance duk ta sake ranta mr manny yy shiru kwana biyu tana farkawa yau taga text dinsa akan yau da karfe 10 am zai aiko magani aje a karba.
wann sakon gabaki daya ya bata mata mood dinta tay wanka tay sallahn asbh ta shirya da wata lafaya taje ta tashi simran da har yanxu ke jin kunyar fitowa waje sabida abun kunyar datay jiya ma tsula fitsari ajiki acikin mutane
bayan uwar tsokana da dariyar da hajy zubby ta mata hakanan tasakota agaba da karya cewa tashirya taje asibiti ta amso musu magani tace ma simran kowa na kkrinsa akan javeed sune kawai basuyi wani abu tangible ba banda tulin abun kunya da suka aikata jiya, kawai taje asbitinta asace ta amso musu maganin, innasu yaci kowa agidan zai yabesu za'ace sune suka kawo wa javeed mafita ba nur firdaus ba.
da wann kalaman ta rude simran ta zulmu sosai da tunanin suma magani domin javeed zasuje su amsho domin asan da kkrinsu suma..
yau da safen lafya lafya nur tay ma javeed wanka da ruwan maganin tsaf ta wanke shi yauma tana kan azuminta tun 6;30am alhaj attah da sultan suka shigo suka gaisa alhaj attah ya babbata hakuri ya lallameta na musamman sosai kamar yar cikinshi snn yace mata zasuje wani waje da sultan amma zasu dawo nan bada jimawa yabar mata amanar javeed din hannunta befor 7am dai sukayi mata sallama shida sultan suka barta a dakin
wajajen 8 su anty suad sukazo da su lady sid direct suka hau dubashi dan tun bayan jiya data zuba mata ruwa ta wanke jinin bakinta har yanxu dai basu iya budan baki sukace mata tay kkri ko wani abu ba...
around 8;30 hajiy xubby tazo itama saidai yau din ko shayi basu sha a dakin ba suka fita sabida tsoron kar abunda ya faru jiya ya sake faruwa dasu
a babban falo suka baje kolinsu ma hira sukayi breakfast lady sid ta tambayeta ina simran
tace musu ai ankirata ne a asibiti hakanan anty suad ta dinga jefa mata maganar banza akan abunda simran din tay tay jiya hartana cewa ahaka ne take cewa zata iya rike javeed din abu kadan ta fara sakin fitsari ajiki kamar sokuwa?? lady sid ne ta maida abun kmr jokes anayi ana raha
Karfe 10 yay ma simran a asbitinta batasan da cewa
janet tanata lura da movemtn dinta a cctv camera daga daki ba dan sosai ta sakasu a target dinta yadda taga simran din tafita da killattacen sutura ya saka taji aranta cewa sumtin is off
marmaza tay alert na na'ima akan tasaka ma simran ido idan tadawo tunda ita ba kyaleta zaai tabar nur a dakin ita daya ba gashi tun safe da likitan gida yazo yaga komi normal tsoro yasaka ya koma office dinsa asama itama dr ruqayya bata iso ba tukuna.
yadda kasan ninja haka na'ima ta fito a sace taje har kofar baya tasaka ido bata wani jima awajen ba kuwa saiganan simran din ta dawo marmaza
na'ima ta labe abango sai taji simran din tana waya tana cewa hjy zubby ta fito waje
jim kadan hajy zubyn ta fito simran tafara bata labari da murya kasa kasa cewa ai ta karbo garin maganin wata tsohuwa ma aka aiko tazo mata dashi har office,..naima tay tsamm tanajin yadda hajy zubby take murna tanamai jadadda ma simran cewa ai maganin warakar javeed ne karta damu da komi sune zasu warkan dashi.
daga nan basu karasa maganan ba sukayi cikin gidan da sauri na'ima ta sulale cikin sanda tabisu har kofar dakin da suka shiga ta labe tanaji yadda hjy zubby ta gindaya ma simran cewa kawai shiga dakin da javeed din yake zatayi tay wayo ta aje garin a kasar pillownsa inda baza'a gani ba shikenan warin maganin kawai akeso ya rabesa..
Naima dake labe tun bata jira jin karshen bayanin ba ta bar wajen ta haura sama ta samu janet ta kirata waje suka tattauna yadda za'ayi batare da sun karawa nur wata damuwa ba.
bayan yan wasu awanni dakyar simran tay wanka ta fito ta gaishe da su anty suad a falo taki sake fuskrta sabida bata son a dago maganan fitsarin datayi..
maganin na cikin aljihun kayan wanda data saka jira take lady sid suce zasuje dakin sai tabisu ta aiwatar da aikin dataga basuda niyyar tashi kawai saita mike ta shiga
tana shiga suka hade ido da janet nur kuma lkcin tana sallah uffan janet batace mata ba
ita kuwa kai tsaye taje gaban gadon javeed tana kallonsa tana masa sannu har ta cusa maganin agefen pillow tama janet kallon shashasa nan tay saurin ficewa dan batason ma nur ta idar da sallah wata magana ya hadasu
tana fita janet taje jikin pillown ta dauko garin magannin ta jefa a aljihunta, bayan nur ta idar ko magana bata barta tay ba ta roketa cewa zataje waje urgent amma yanxu nan zata dawo
fitarta ke da wuya nur ta bude qur'ani tafara karanta ma javeed hankalinta adan akwance dan yau baiko yi zubar jini bare har wani strange abu ya faru dashi..
sultan ne ya matso ya dan jawo sa sukafita waje dan ya samu ya dawo hayyacinshi
aman jini duk ya batawa nur jikinta tanata kuka wamda Akaro na farko da anty suad taji mugun tausayinta tazo ta dagata takaita bayi tafara zuba mata ruwa tana wanke bakinta dashi...
[01/06, 21:32] BLUE💙: EPISODE 76
AREWABOOKS@SURAYYAHMS.
sun jima a bathrum din kafin anty suad din ta kyaleta tay alwala tafito ta samu har an watse janet tanata goge baqin jinin javeed dana nur din dake yawo akasa wanda tay amansa sai few domestic wokers da suke share broken glasses da cire expensive frame din da suka faffashe.
nur tana fitowa ta samu they are almost done with the cleaning bata daddara ba ta dau kwaryan ta wanke ta sake zuba clean magarya water babu dandanin tsoro aranta sabida ta mugun yadda da Allah, nan tayi karatun ayoyin duka tazo ta wanke jikin javeed dashi har ta gama ruwan bai lalace ba.
bayan nan tace ma janet tace ma na'ima ta kawo mata sabbin kayan sawa.
nan da nan janet ta fita after a while suka dawo da na'iman ta kawo mata har da ababen shan ruwa dan already har an kira sallah magrib
nur tana canza kaya madara me dumin kawai tasha snn tay sallahn magrib na'ima ta matsa mata saida taci abincin kadan bayan tagama tayi zaman diris tacigaba da karatun qur'aninta
dan gabaki daya gidan jimamin abunda ya farun kawai akeyi akasa, wani dan uban borin kunyar fitsari a tsaye ya hana su simran lekowa cikin falon alhaj attah inda ake tattaunawa ynxu haka sune kawai suke dakinsu haryanxu basu fito ba
acan sama kuma nur ce kawai da likita da kuma janet sai nai'ma data kawo mata kaya da abincin wanda bata jima ba ita ma tafice ta koma bakin aikinta.
daga falon kasa daga sultan sai alhaj attah sai su anty suad da lady sid anata magana akan abunda ya farun wanda ya girgiza kowa takwas na bugawa sai ga sallamar Dr ruqayya
ta shigo da kayan aikin ta cikin sauri alhaj attah ya mike tsaye suna kallon juna da mamaki dan daga irin kallon data masa yagane ba lafya ba.
anty suad ce ta wani harxuka har zata fara tada sabon hatsaniya dr ruqayya ta tsaresu da sabon labari dayaso ya sake rudasu inda itama abubuwan al'ajabi suka dinga samunta
dan duk motar data shiga sai ya baci ko ya kama da wuta kuma duk wanda yay yunkurin bata abunda taje nema sai wuta ya kama shagonsa frm no where wutar yake zuwa, tace dakyar saida tanemi taimakon mlmi snn akace mata baqaqen aljanu ne suke attacking inta tace musu hakanan tay ta biyar asarar da ta mawa masu shagona tanamai cigaba da neman abunda taje nema da kyar ta samu shine ta taho
jikin kowa ya dada sanyi dadin abun da ba'arasa ran kowa ba haka matayen suka hau bata labarin abunda ya faru yau wanda ya girgirzata itama
saidai dake tana da karfin hali tace musu babu abunda yafi karfin Allah dama kowa yasan babban matsalar taba ahalin nagaza brothehood kenan tsafi da kuma uwarsu Astah data riga ta dawo demon dan tariga ta siyar da soul dinta ma devil
tuntuni dama dolene sai ansha wuya sosai kafin a iya dasu koda basa raye.
hakan ta saka su agaba sukaje sama domin fara aikin tare jinin suna shiga suka samu nur tana kan karatunta harta tsaftace shi tsaf.
wani irin sanyi taji da taga Dr ruqayyar ta dawo suka gaisa ita ta nace cewa nur taje ta huta kadan ita da dayan likitar zasu ji da inda yake fitar da jinin
karatun qur'anin akasa a radio alhaj attah ne kawai ya tsaya dasu awajen yana ganin abunda suke sakawa awajen ciwon
nur kuma ta sauko kasa tare da su anty suad da sultan duk surutun da ake a falon itadai azhkr kawai takeyi kasa kasa har dan karamin bacci ya dauketa daga zanne
Dr ruqayya ta debo ruwa tay tofe tofen adduaointa ta zuba ajikin abun dinkin da duk abunda zatay amfani dashi da kyar da wahala tasamu ta rufe ramin kirif dan awa uku tay suna abu daya.
har saida tagama kafin nan nur ta koma dakin dr ruqayya ta mata godiya sosai har tana hawaye tana ce mata taso ace da mahaifiyar javeed tana raye taga irin surkuwan da Allah ya azurtata dashi sosai ta yabe jarumtar nur a idon su anty suad din snn ta kara mata karfin gwiwa sosai.
har waje suka raka dr ruqayya sabida ta samu ta koma gida taga familynta akan cewa gobe da rana zata dawo duba jikinsan
daga nan kowa yay dakinsa yau janet ta kasa bacci dan koda nur ta farka sallah a zaune ta ganta itama tanata addua saida nur ta farka sallah snn tay shiru.
gari na washewa fannin hajy zubaida datake kwance duk ta sake ranta mr manny yy shiru kwana biyu tana farkawa yau taga text dinsa akan yau da karfe 10 am zai aiko magani aje a karba.
wann sakon gabaki daya ya bata mata mood dinta tay wanka tay sallahn asbh ta shirya da wata lafaya taje ta tashi simran da har yanxu ke jin kunyar fitowa waje sabida abun kunyar datay jiya ma tsula fitsari ajiki acikin mutane
bayan uwar tsokana da dariyar da hajy zubby ta mata hakanan tasakota agaba da karya cewa tashirya taje asibiti ta amso musu magani tace ma simran kowa na kkrinsa akan javeed sune kawai basuyi wani abu tangible ba banda tulin abun kunya da suka aikata jiya, kawai taje asbitinta asace ta amso musu maganin, innasu yaci kowa agidan zai yabesu za'ace sune suka kawo wa javeed mafita ba nur firdaus ba.
da wann kalaman ta rude simran ta zulmu sosai da tunanin suma magani domin javeed zasuje su amsho domin asan da kkrinsu suma..
yau da safen lafya lafya nur tay ma javeed wanka da ruwan maganin tsaf ta wanke shi yauma tana kan azuminta tun 6;30am alhaj attah da sultan suka shigo suka gaisa alhaj attah ya babbata hakuri ya lallameta na musamman sosai kamar yar cikinshi snn yace mata zasuje wani waje da sultan amma zasu dawo nan bada jimawa yabar mata amanar javeed din hannunta befor 7am dai sukayi mata sallama shida sultan suka barta a dakin
wajajen 8 su anty suad sukazo da su lady sid direct suka hau dubashi dan tun bayan jiya data zuba mata ruwa ta wanke jinin bakinta har yanxu dai basu iya budan baki sukace mata tay kkri ko wani abu ba...
around 8;30 hajiy xubby tazo itama saidai yau din ko shayi basu sha a dakin ba suka fita sabida tsoron kar abunda ya faru jiya ya sake faruwa dasu
a babban falo suka baje kolinsu ma hira sukayi breakfast lady sid ta tambayeta ina simran
tace musu ai ankirata ne a asibiti hakanan anty suad ta dinga jefa mata maganar banza akan abunda simran din tay tay jiya hartana cewa ahaka ne take cewa zata iya rike javeed din abu kadan ta fara sakin fitsari ajiki kamar sokuwa?? lady sid ne ta maida abun kmr jokes anayi ana raha
Karfe 10 yay ma simran a asbitinta batasan da cewa
janet tanata lura da movemtn dinta a cctv camera daga daki ba dan sosai ta sakasu a target dinta yadda taga simran din tafita da killattacen sutura ya saka taji aranta cewa sumtin is off
marmaza tay alert na na'ima akan tasaka ma simran ido idan tadawo tunda ita ba kyaleta zaai tabar nur a dakin ita daya ba gashi tun safe da likitan gida yazo yaga komi normal tsoro yasaka ya koma office dinsa asama itama dr ruqayya bata iso ba tukuna.
yadda kasan ninja haka na'ima ta fito a sace taje har kofar baya tasaka ido bata wani jima awajen ba kuwa saiganan simran din ta dawo marmaza
na'ima ta labe abango sai taji simran din tana waya tana cewa hjy zubby ta fito waje
jim kadan hajy zubyn ta fito simran tafara bata labari da murya kasa kasa cewa ai ta karbo garin maganin wata tsohuwa ma aka aiko tazo mata dashi har office,..naima tay tsamm tanajin yadda hajy zubby take murna tanamai jadadda ma simran cewa ai maganin warakar javeed ne karta damu da komi sune zasu warkan dashi.
daga nan basu karasa maganan ba sukayi cikin gidan da sauri na'ima ta sulale cikin sanda tabisu har kofar dakin da suka shiga ta labe tanaji yadda hjy zubby ta gindaya ma simran cewa kawai shiga dakin da javeed din yake zatayi tay wayo ta aje garin a kasar pillownsa inda baza'a gani ba shikenan warin maganin kawai akeso ya rabesa..
Naima dake labe tun bata jira jin karshen bayanin ba ta bar wajen ta haura sama ta samu janet ta kirata waje suka tattauna yadda za'ayi batare da sun karawa nur wata damuwa ba.
bayan yan wasu awanni dakyar simran tay wanka ta fito ta gaishe da su anty suad a falo taki sake fuskrta sabida bata son a dago maganan fitsarin datayi..
maganin na cikin aljihun kayan wanda data saka jira take lady sid suce zasuje dakin sai tabisu ta aiwatar da aikin dataga basuda niyyar tashi kawai saita mike ta shiga
tana shiga suka hade ido da janet nur kuma lkcin tana sallah uffan janet batace mata ba
ita kuwa kai tsaye taje gaban gadon javeed tana kallonsa tana masa sannu har ta cusa maganin agefen pillow tama janet kallon shashasa nan tay saurin ficewa dan batason ma nur ta idar da sallah wata magana ya hadasu
tana fita janet taje jikin pillown ta dauko garin magannin ta jefa a aljihunta, bayan nur ta idar ko magana bata barta tay ba ta roketa cewa zataje waje urgent amma yanxu nan zata dawo
fitarta ke da wuya nur ta bude qur'ani tafara karanta ma javeed hankalinta adan akwance dan yau baiko yi zubar jini bare har wani strange abu ya faru dashi..