Sashe 146
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
hakan sosai ya mata dadi, dan lady sid da simran sun bata assurance cewa javeed bazai taba samun wani gaskiya da yawuce wann ba
wanda ya jawo tun aranar anty suad ta fara suggesting cewa daga javeed ya raba kansa da nur firdaus din kawai babu wani bata lkci aranar za'a aura masa aure da simran danma kar aje ahada wani shaidar makirci abayan idonsu snn akawo musu zancen kara dawowa musu da ita...
tunda aka furta wann maganan simran ta haukace da murna da farinciki agidan harma ta kasa boyewa ta kuma kasa dannewa
she just can belive dat in 3 days time zata amsa sunan matar javeed mufasa and finally her longest awaited dream of 35 years is now coming to pass.
bakaramin murna a daki sukayi yau da ita da hajya zubaida ba
[11/06, 16:31] BLUE💙: Arewabooks@surayyahms
nur bata san duk wayannan abubuwan da ke faruwa ba
sai washe gari da sassafe da anty suad ta aika akirawota
gabanta na tsananin bugawa ta saka hijabinta taho..
wasu kalar tsauraran dokoki ta saka mata na cewa dolene ta karasa dutynta na inlaw a gidan bawai tana zama a daki ba dolene tazo tay musu gaisuwa da sauran su snn she made it clear to her cewa in 3 days time zata bar musu gidansu but after they make her life soo miserable untill she regret ever messing with the mufasas.
hakanan nur ta gama jin duk wani zagin da zasu mata batace musu uffan ba kuma batayi kuka agabansu ba suna gamawa ta juya ta koma cikin sashenta ta cigaba da mika kukan ta wa Allah da tunanin cewa javeed baya gidan ne shiyasa tajishi shiru
dan tsabar son su walakanta nur yasaka suke aikowa wai ta fito tay inspecting musu family dinner bata jin dadin jikinta amma hakanan taje main kitchen ta bada oder akay komi a tsanake
bayan isha tun lkci bai gama yi ba anty suad taje har dakin alhaj attah tace lallai saiya saka javeed ya fito cin abinci tunda ai sun bashi babban dama shima dolene kawai ya sauke kansa yana musu biyayya agidan.
baice mata komi ba ya kira javeed din 8pm kowa ya hallara akan main dinning for the dinner
nur ta saka abaya gabanta bakaramin faduwa yay dataga javeed ya fito ba amma dataga bai ko kalleta ba sai ta sauke kanta kasa har ta zauna akusa dashi
the table was so quiet nur taki ta daga idonta duk rawa rawan jiki da motsin ido da simran takeyi akansu bata daga ido ta kalleta ba.
ana gama serving dinsu kamar an kunna generator su anty suad da hajy zuby suka fara bayani saidai bata kan nur din suka sauka ba
hjy zubyn was mockingly making fun of shirun javeed in dis situation dan badama nur firdahs ta kai abinci bakinta sai suta jefa masa baqar magana direct musm lady sid, simran da hjy zuby and even worst da hajya suad tafara cewa kamata yay ma nur tay dutynta kawai amma tadena zaman cin abinci dasu tunda kowa yasan in 3 days time ita ba komi bace a gidan nan.
yadda take maganan bluntly kuma directly insultive a fuskar nur yasaka javeed yaji ya mugun hatsala da bacin rai ayanayinsa ya daka ma anty suad din tsawar da saida abincin dake gabanta ya zuba mata ajiki
mamaki ne ya rufesu duka yadda yay mata tsawan kamar bai taba saninta ba
da wani irin rashin kunya directly yace mata ta iye bakinta dan nur firdaus din is still his wife bazai lamunta ba kuma bazai kyale kowa yaci mutuncinta agabansa ba he wont stand to be disrespected.
jikinta har na bari ta buga table din da karfi ta mike tsaye amugun zafafe tace mishi not anymore, ive called nd reported the crime to the Ancestral mother duk wani karyanka akan matarka ya kare javeed tunda mother tace she is coming. and this crime must be purnished Wallh wallaj wnn kwailar yarinyar sai ta bar gidan nan kuma babu abunda ka isa kayi mana, yatsarta har na bari take nunashi da shi tana dada cewa gaskiyane baka son ji amma kasani your darling wife whom uve planed to stain our familys reputation with will be casted out in front of every oda family member gara ma kasan cewa na kira kowani member na family bamai rufa mata asiri..yadda aka shigo da ita bada son ranmu ba haka zata fita out of our lives and neva to return.
javeed yadan runtse idonsa yadda yay crushing din glass din dake gabansa into pieces da hannu sosai yakara basu tsoro baice komi ba ya ja kujerarsa da bacin rai yabar musu wajen.
ahujajan alhaj attah ya biyo bayansa nanma sukaje suka kara samun wata sabanin saboda ihun da yay ma anty suad agaban kowa baban nasa cewa yake dolene yana bin doka, nd now tunda ma suad ta kawo solution kawai ya shirya akan batun maida auren sa da simran din sabida asamu family stability karya zamo akwai wnn rainin atsakanin su.
jin hakan ya dada sakawa javeed ya harxuka ya masa rashin kunya sosai snn yace bazai aure simran din ba kuma ya wuce dakinsa abunsa yabarsa a tsaye.
bayan faruwar hakan wani rashin mutunci suka tsira ma nur firdaus, kayanta da duk wani abu nata suka fara batun cewa zasu saka naima tafara tattarawa,
simran harda sawa akwace keys a mika mata, ahaka ta saka aka kirawo nur ta kawo keys din komi dake wajenta snn ta mikawa hajy zubby agabansu duk abunda suke mata bata taba kuka agabansu ko tay wani magana ba sai dai shiruntan yay ta basu haushi da takaici.
suna cikin kwana na biyun sakon mutuwar saratu ya kara zuwa kunnen hajy zubaida
ranar shagali akan shagali sukayi jin cewa tun ranar da simran takai maganin mutuwa wa javeed wani mutum me kan zaki ya fito a madubin tsafin saratu ya shake wuyar saratun harta mutu snn baban saratun ma yana chan yana kwance a cikin ICU a america yana kwance kamr wanda baya numfashi.
ranar har rawa sukayi da simran a daki dan tsabar murna dama sukadai ne suka san sirrikansu a duniya.
hajy zubaida ta riga da tasan tsarin dake jikin javeed din shine yakashe saratu murus.
simran bataso da akace aurenta da javeed zaizo mata ahaka agaggauce ba but she dont care tunda tasan babban burinta ne zai cika a goben.
batare da ta sanar da hajy zubaida plan dinta ba tabi zugin babban kawarta dr na U.K data kawo mata wann cigaban
dan yanxu kud da kud suke da juna.
marmaza tasa simran ta kwashe sauran 4 million us dollars dake asusun ahalinta kaf ta hau saye sayen wasu ridiculosly expensive weding dressws da jeweries da famlily gifts komi tay odernsu sai datay fata fata da duka kudin kamfanin gidansu ya zamo baifi 800 thousan dollars bane a acct din ahalinta gabaki daya
aganinta inhar ta auri javeed gobe ko irin zoben nan daya bawa nur firdaus kyauta ya bata zata iya maida kudin kamfaninsu harma da kari dan haka bata damu ba.
tun bayan abunda ya faru a dinning javeed yay fushi sosai ya share uban kowa
shide yana ta kkrin ganin an samu masa komi dayake son ji kafin gobe dan haryau mr aqeel bai gama aikin da ya aikesa a abujan ya dawo ba.
kwana hudu kawai aka dauka ana case din amma atake rayuwar nur agidan yabi ya dawo wani iri
ya zamo bata kukan saidai ta zauna shiru cikin kunci kowani lkci kawai addua takeyi bata ita cin abinci sai dai madarar da su cocunut drink ko kunu ko in naima ta takura mata tasha fruits ko syrup dins da suke bata wanda suma dakyar take karba tasha gashi tsabar damuwa period dinta har yau daya cika 3 days zuba yakeyi each time anxiety da intense depression yay hitting inta.
ata fannin razia kuwa duk uban jiran nan da tasha a dubai bata wani samu ganin balarabiyar nan ba sai only son dinta sheik Ashraf abdallah daya ke mugun ji dakansa yama ki ya kula batun raziar yanata ja mata aji dalilin haka kawai sai taji haushi ta dawo UK cikin daren bata ko jira ba
da baqin cikin ashraf din tadawo gidan tun wajajen 4am na safiya dakyar tasaka kanta bacci still kuma ta farka 6am tay sallahn fajr sai nan ta ke lura da wasikar da molly ta aje mata akan coffe table da fake loan documents na bank na cewa taci bashi ne tay freeing inta daga debts da fine inta snn ta koma nigeria amma zata dawo.
haka razia ta dinga tsallen murna ita daya duk a tunaninta cewa taimakonta molly tayi
saidai tay tay ta sameta awaya taji how come ta samu bashi me shegen yawa haka amma inaa sai bata sameta ba.
she was soo happy, har ta koma bacci jikinta ya dan warware, sai kuma ta fara tunanin hanyar da zata biya bashin dan so take koma yayane ta aje batun fashion da film ta koma gaban iyayenta kawai.
can da yamma tana zaune email ya kara shigowa daga dubai cewa ana nemanta
..da kamar bazataje bama sabida kalar walakncin da ashraf dinnan na ya mata jiya bayan uban jiran mahaifyarsa datayi, saidai babu yadda ta iya tana so tafara tara kudin da zata biya bashin da molly taci mata ta rufa mata asiri.
hakanan ta dauki jakarta da dan sauran canjin da mollyn ta bar mata ta kama hanya ta koma dubai takama hotel dan ta zauna acan taga me Allah zaiyi.
within these few days
wahala kawai ta dinga sha awajen Ashraf din sabida koda kowa zai mata tambaya wajen interview me sauki sai ga shi ashrf kuma yana tsawwala sabida sosai yakeda labarin career flobs na razia da yadda taki sam ta zubar da mutuncin kanta dana addininta dan ta yi achieving dreams dinta
ashraf kyakkawan balarabe ne saidai mahaifinsa was a native of ethiopia wanda yasaka tsabar kyansan yay na daban acikin larabawan ma.
mahaifyarsa sayyida hanifa ta mallakke multi million naira abaya and muslim dress codes top fashion brand a dubai da saudi arabia.
wanda ya jawo tun aranar anty suad ta fara suggesting cewa daga javeed ya raba kansa da nur firdaus din kawai babu wani bata lkci aranar za'a aura masa aure da simran danma kar aje ahada wani shaidar makirci abayan idonsu snn akawo musu zancen kara dawowa musu da ita...
tunda aka furta wann maganan simran ta haukace da murna da farinciki agidan harma ta kasa boyewa ta kuma kasa dannewa
she just can belive dat in 3 days time zata amsa sunan matar javeed mufasa and finally her longest awaited dream of 35 years is now coming to pass.
bakaramin murna a daki sukayi yau da ita da hajya zubaida ba
[11/06, 16:31] BLUE💙: Arewabooks@surayyahms
nur bata san duk wayannan abubuwan da ke faruwa ba
sai washe gari da sassafe da anty suad ta aika akirawota
gabanta na tsananin bugawa ta saka hijabinta taho..
wasu kalar tsauraran dokoki ta saka mata na cewa dolene ta karasa dutynta na inlaw a gidan bawai tana zama a daki ba dolene tazo tay musu gaisuwa da sauran su snn she made it clear to her cewa in 3 days time zata bar musu gidansu but after they make her life soo miserable untill she regret ever messing with the mufasas.
hakanan nur ta gama jin duk wani zagin da zasu mata batace musu uffan ba kuma batayi kuka agabansu ba suna gamawa ta juya ta koma cikin sashenta ta cigaba da mika kukan ta wa Allah da tunanin cewa javeed baya gidan ne shiyasa tajishi shiru
dan tsabar son su walakanta nur yasaka suke aikowa wai ta fito tay inspecting musu family dinner bata jin dadin jikinta amma hakanan taje main kitchen ta bada oder akay komi a tsanake
bayan isha tun lkci bai gama yi ba anty suad taje har dakin alhaj attah tace lallai saiya saka javeed ya fito cin abinci tunda ai sun bashi babban dama shima dolene kawai ya sauke kansa yana musu biyayya agidan.
baice mata komi ba ya kira javeed din 8pm kowa ya hallara akan main dinning for the dinner
nur ta saka abaya gabanta bakaramin faduwa yay dataga javeed ya fito ba amma dataga bai ko kalleta ba sai ta sauke kanta kasa har ta zauna akusa dashi
the table was so quiet nur taki ta daga idonta duk rawa rawan jiki da motsin ido da simran takeyi akansu bata daga ido ta kalleta ba.
ana gama serving dinsu kamar an kunna generator su anty suad da hajy zuby suka fara bayani saidai bata kan nur din suka sauka ba
hjy zubyn was mockingly making fun of shirun javeed in dis situation dan badama nur firdahs ta kai abinci bakinta sai suta jefa masa baqar magana direct musm lady sid, simran da hjy zuby and even worst da hajya suad tafara cewa kamata yay ma nur tay dutynta kawai amma tadena zaman cin abinci dasu tunda kowa yasan in 3 days time ita ba komi bace a gidan nan.
yadda take maganan bluntly kuma directly insultive a fuskar nur yasaka javeed yaji ya mugun hatsala da bacin rai ayanayinsa ya daka ma anty suad din tsawar da saida abincin dake gabanta ya zuba mata ajiki
mamaki ne ya rufesu duka yadda yay mata tsawan kamar bai taba saninta ba
da wani irin rashin kunya directly yace mata ta iye bakinta dan nur firdaus din is still his wife bazai lamunta ba kuma bazai kyale kowa yaci mutuncinta agabansa ba he wont stand to be disrespected.
jikinta har na bari ta buga table din da karfi ta mike tsaye amugun zafafe tace mishi not anymore, ive called nd reported the crime to the Ancestral mother duk wani karyanka akan matarka ya kare javeed tunda mother tace she is coming. and this crime must be purnished Wallh wallaj wnn kwailar yarinyar sai ta bar gidan nan kuma babu abunda ka isa kayi mana, yatsarta har na bari take nunashi da shi tana dada cewa gaskiyane baka son ji amma kasani your darling wife whom uve planed to stain our familys reputation with will be casted out in front of every oda family member gara ma kasan cewa na kira kowani member na family bamai rufa mata asiri..yadda aka shigo da ita bada son ranmu ba haka zata fita out of our lives and neva to return.
javeed yadan runtse idonsa yadda yay crushing din glass din dake gabansa into pieces da hannu sosai yakara basu tsoro baice komi ba ya ja kujerarsa da bacin rai yabar musu wajen.
ahujajan alhaj attah ya biyo bayansa nanma sukaje suka kara samun wata sabanin saboda ihun da yay ma anty suad agaban kowa baban nasa cewa yake dolene yana bin doka, nd now tunda ma suad ta kawo solution kawai ya shirya akan batun maida auren sa da simran din sabida asamu family stability karya zamo akwai wnn rainin atsakanin su.
jin hakan ya dada sakawa javeed ya harxuka ya masa rashin kunya sosai snn yace bazai aure simran din ba kuma ya wuce dakinsa abunsa yabarsa a tsaye.
bayan faruwar hakan wani rashin mutunci suka tsira ma nur firdaus, kayanta da duk wani abu nata suka fara batun cewa zasu saka naima tafara tattarawa,
simran harda sawa akwace keys a mika mata, ahaka ta saka aka kirawo nur ta kawo keys din komi dake wajenta snn ta mikawa hajy zubby agabansu duk abunda suke mata bata taba kuka agabansu ko tay wani magana ba sai dai shiruntan yay ta basu haushi da takaici.
suna cikin kwana na biyun sakon mutuwar saratu ya kara zuwa kunnen hajy zubaida
ranar shagali akan shagali sukayi jin cewa tun ranar da simran takai maganin mutuwa wa javeed wani mutum me kan zaki ya fito a madubin tsafin saratu ya shake wuyar saratun harta mutu snn baban saratun ma yana chan yana kwance a cikin ICU a america yana kwance kamr wanda baya numfashi.
ranar har rawa sukayi da simran a daki dan tsabar murna dama sukadai ne suka san sirrikansu a duniya.
hajy zubaida ta riga da tasan tsarin dake jikin javeed din shine yakashe saratu murus.
simran bataso da akace aurenta da javeed zaizo mata ahaka agaggauce ba but she dont care tunda tasan babban burinta ne zai cika a goben.
batare da ta sanar da hajy zubaida plan dinta ba tabi zugin babban kawarta dr na U.K data kawo mata wann cigaban
dan yanxu kud da kud suke da juna.
marmaza tasa simran ta kwashe sauran 4 million us dollars dake asusun ahalinta kaf ta hau saye sayen wasu ridiculosly expensive weding dressws da jeweries da famlily gifts komi tay odernsu sai datay fata fata da duka kudin kamfanin gidansu ya zamo baifi 800 thousan dollars bane a acct din ahalinta gabaki daya
aganinta inhar ta auri javeed gobe ko irin zoben nan daya bawa nur firdaus kyauta ya bata zata iya maida kudin kamfaninsu harma da kari dan haka bata damu ba.
tun bayan abunda ya faru a dinning javeed yay fushi sosai ya share uban kowa
shide yana ta kkrin ganin an samu masa komi dayake son ji kafin gobe dan haryau mr aqeel bai gama aikin da ya aikesa a abujan ya dawo ba.
kwana hudu kawai aka dauka ana case din amma atake rayuwar nur agidan yabi ya dawo wani iri
ya zamo bata kukan saidai ta zauna shiru cikin kunci kowani lkci kawai addua takeyi bata ita cin abinci sai dai madarar da su cocunut drink ko kunu ko in naima ta takura mata tasha fruits ko syrup dins da suke bata wanda suma dakyar take karba tasha gashi tsabar damuwa period dinta har yau daya cika 3 days zuba yakeyi each time anxiety da intense depression yay hitting inta.
ata fannin razia kuwa duk uban jiran nan da tasha a dubai bata wani samu ganin balarabiyar nan ba sai only son dinta sheik Ashraf abdallah daya ke mugun ji dakansa yama ki ya kula batun raziar yanata ja mata aji dalilin haka kawai sai taji haushi ta dawo UK cikin daren bata ko jira ba
da baqin cikin ashraf din tadawo gidan tun wajajen 4am na safiya dakyar tasaka kanta bacci still kuma ta farka 6am tay sallahn fajr sai nan ta ke lura da wasikar da molly ta aje mata akan coffe table da fake loan documents na bank na cewa taci bashi ne tay freeing inta daga debts da fine inta snn ta koma nigeria amma zata dawo.
haka razia ta dinga tsallen murna ita daya duk a tunaninta cewa taimakonta molly tayi
saidai tay tay ta sameta awaya taji how come ta samu bashi me shegen yawa haka amma inaa sai bata sameta ba.
she was soo happy, har ta koma bacci jikinta ya dan warware, sai kuma ta fara tunanin hanyar da zata biya bashin dan so take koma yayane ta aje batun fashion da film ta koma gaban iyayenta kawai.
can da yamma tana zaune email ya kara shigowa daga dubai cewa ana nemanta
..da kamar bazataje bama sabida kalar walakncin da ashraf dinnan na ya mata jiya bayan uban jiran mahaifyarsa datayi, saidai babu yadda ta iya tana so tafara tara kudin da zata biya bashin da molly taci mata ta rufa mata asiri.
hakanan ta dauki jakarta da dan sauran canjin da mollyn ta bar mata ta kama hanya ta koma dubai takama hotel dan ta zauna acan taga me Allah zaiyi.
within these few days
wahala kawai ta dinga sha awajen Ashraf din sabida koda kowa zai mata tambaya wajen interview me sauki sai ga shi ashrf kuma yana tsawwala sabida sosai yakeda labarin career flobs na razia da yadda taki sam ta zubar da mutuncin kanta dana addininta dan ta yi achieving dreams dinta
ashraf kyakkawan balarabe ne saidai mahaifinsa was a native of ethiopia wanda yasaka tsabar kyansan yay na daban acikin larabawan ma.
mahaifyarsa sayyida hanifa ta mallakke multi million naira abaya and muslim dress codes top fashion brand a dubai da saudi arabia.