Sashe 130
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
within 10min ya sanar da javeed duk abunda sukayi da nur da komi da yafaru wanda yasan ba lallai tagaya masa ba snn sukayi maganar file dinta dake hannunsa, javeed yace hutu kawai yake so yay yanzu kawai ya bar file din awajensa sabida nur wll posbbly have access to many things daya mallaka kuma baison taga wnn file din
daga nan dai suka rabu sultan yahau jirgi aka wuce dashi abuja.
karasowa wajenta yay ya sameta a tsaye fuskrsa dauke da murmushi suna hade ido ya tallabo fuskrta kadan ya sakar mata kiss me zafi snn ya riko hannunta yace lets go..
batace komi ba suka sauko kasa ta babban falon gidan wanda ya dauka da wani irin shiru sashen nur din suka wuce direct ita da kanta ta shiga bayi tafara hada musu ruwan wankan magani.
Da kyar ya amince bayan ta karanto surorin da ake tofawa aciki ta bashi yasha sukayi nafilar da akeyi atare snn ta masa wanka da ruwa me dauke da Sassaken Bishiyar Shirinya da ƙaiƙayi koma kan masheƙiya, Farfatsin Maƙera,Ciyawar bi rana da Sassaken bishiyar Gamji itama tay sabida kariya ne daga duk wani abu me cutarwa sihiri, aljani da mutum harma yara anayi amma su sai sunyi nafilar ba.
sun gama kenan ta barshi abakin gado da towel a kugunsa yana zaune yana amsa waya ta fice zabomai kayan sawa tana isa sashensan sai ga janet da sakon cewa anty suad ta hada ma javeed special healing soup
dakanta a ktchen 9:30 ana expecting dinsu a dinning, duk a tunanin nur ta dauka su anty suad zasu bar shi ya huta amma kuma inaaa da haushin abun aranta ta je ta zabar mai kayan sawa me kyau ta dawo masa dashi suka shirya atare koda ta gayamai maganan soup din anty suad taga bai wani damu da hakan ba..
wayarshi kawai ya bata yace ta kira Sisternsa amira tacemai she wants to talk to her zaije dakinsa ya dawo
gyada mai kai tay da ladabi tana karban wayar ya fita ya koma room dinsa yakira mr aqeel da janet ya kayyade musu abubuwan dayake so sumasa yanzun nan atake kowa ya kama aikin dake gabansa janet ta kira na'ima ta gaya mata iya abunda javeed yace ta harda ma nur ajaka akan mr aqeel zai tafi dashi ynxun nan.
kafin nan, tun barin anty suad wajen shan shayin lady sid tazo ta sameta tana waya da danta kamil a daki wanda tsabar masifa da zafin kai har goshinta yay zufa, idanunta yay jaaa sai zagin nur takeyi da wani irin matsanancin tsana da bqin ciki tana cewa nur tazo zata mulke gidan zata kwace komi kamar yadda uwar javeed ta kwace komi tazamo itace ke juya musu rayuwarsu abunda yafici mata rai ma baifi kankantar shekarun nur ba da har ake ririta tata kowayake yabata ita babba agidan kuma an shareta..
shikansa kamil din tun yana bata haquri har yay shiru sai kuka take tana cewa ba aga duk kokrinta akan ciwon javeed ba anxo duk sai yabon nur akeyi agabn idonsu tanata zage zage.
shigowar lady sid din ne ya saka ta dawowa hayyacinta musmn data dinga bin bayanta ta nuna mata ai feeling inta is valid har dacewa wai basuy tsammanmn mother hauwa zatana yabon nur haka akan dan wann abun datayin ba,bayan ta dada xulma xucyar anty suad sai kuma ta fara gaya mata wasu salo da zatabi dan acewarta ahakane zasu kwace powern da ake so abawa nur tareda maidata kaskantaccen matsayinta na doter inlaw agidan, ta dinga xuga anty tana gwadata tana kara hura mata kai harta sauko
yanxu haka cewa suke zasu masa surprise get to gather inda zasu samu daman fayyace masa nasu kkrin, da can kamr ma zata hada kai da simran sai kuma ta tuna ance har zawo tay ranar sai ta fasa ta fara shiriyen shiryen ita daya, anty suad ka taje kitchen wai zata mai javeed healing soup da kanta imagine matar da tayi shekara sama da sittin bata shiga kitchen ba.
ata fannin su simran kuwa abu kamar wasa tsabar zawo saida jikinta yadan xube gashi a toilet take kwana shekaran jiya da jiya har ta fara zawon jini
dakyar da fitina yau da safe personal maid dinta ta tallafa mata tay wanka ta saka mata pampers ta dawo da ita dakin ta kwanta kamar mai ciwon mashasharar kaji.
cikin hajy zubby ijiya zuwa yau saisa ya zama kamar wacce take da cikin wata bakwai ga azaban tusa wanda dakyar yazo ya sausauta mata sabida sallahn datake daddafewa tay
ahakan har Allah ya saka tusan ya ragu amma bawai ya dauke tass ba saidai cikinta bai dena girma ba duk abun duniya yabi ya isheta tunsafe ta dinga neman saratu ko zata taimaka mata amma taji wayar su saratun duk akashe.
dakyar da wahala ta kira wata shuumar kawarta acan Abuja akan ta tuntuma mata bokarta, by 7:30 am ya kirata shima bai iya bada maganin tusa da zawon ko ya gaya musu abunda ya faru dasu saratu ba, kawai cewa yay wani abunda suka shukane ya dawo kansu kuma inhar tanason su rabu da zawo da tusar dolene tay wankan magani kafin nan da kwana uku zata je can niger wajen buzaye abasu magani susha dan inba haka ba cikin ta zaicika da tsotsitsi hakama yar uwarta simran zata fara kshin tsotsutsi masu warri wato maggot kenan
hanklin zubaida atake yay dubu wajen tashi dan tunda sukayi wayar rawa kawai jikinta yake tana ta furta tashiga uku ta shiga uku tana rusa kuka cikin rudanin rashin sanin meke faruwa saida tunda taji yau an tashi ba ayi kururuwar mutuwar javeed ba tasaka aranta cewa babban matsalar da aka samu kenan tasan babu tantama maganin su saratu baiyi aiki akan javeed ba.
Tsabar ta shiga damuwa ciwon dake jikintan ma ta dena jin radadinsa tun 8am ta aiki amintacciyar servant dinta taje ta amso mata garin maganin ta kawo mata a asirrince tukun ta jikashi tay wanka dashi alhamdullh tusar ya tsaya cak amma cikin nata daya haura kamar me cikin wata bakwai bai ko kwatanta sauka ba ga boka yace mata tsutsotsine zasu cika aciki..
da dumbin fargaban hakan ta fito ta shirya dan sevant ta gaya mata cewa javeed is awake and healthy tana so taje ta gane ma idonta.
ahaka ma saida tayi ta gwada kaya dakyar ta samu wani atamfa datay dinkin ladies babban riga burmeme snn tasaka ta dauko katon mayafi me kauri wanda zai lullume mata katon ciki batare da kowa ya gani ba
da garin maganin tazo ta samu yar uwanta simran akwance mashak kamar mutacciya banda kuka babu abunda take dan ta gama zaton kawai mutuwa zatayi.
hajiya zubby batace ma simran komi ba har saida ta hada ruwan wankan wanda iyaka warin kashin ne kawai ya dauke amma duk jininta ne kezuba ta ramin kashintan hakanan dai aka saka mata pampers.
simran nata kuka duk bataji karfin gwiwa ba saida hajy zuby tace mata ai javeed ya warke tasss kawai tana gani maganin sun nan ne ya warkan dashi amma kuma nan da kwana uku zataje niger ta tambaya taji musu meyasa wnn ciwon ya samesu haka tadinga zulmawa simran karya tace mata tabbas tsarin dake cikin ahalin mufasa ne hala ya shafesu simran kuwa da wuri ta amince duba da abunda ya faru da ita akan hajy amira mufasa ranar....
Ahaka suka bawa kansu karfin gwiwa marmaza aka shirya simran ta saka wani hot red bougie gown shima dan kar agane zubewar datay na ban mamaki acikin kwana daya tal fess fess tay kyau aka gyara mata fuskrta kamar ba ita ba suka fara shirin zuwa kasa ganin javeed da idanunsu
ata fannin javeed din kuwa after like good 15 minute ya dawo ya same nur tanakan waya da yar uwarsa Amira mufasa shidai baisan me suke cewa ba amma yaga Naima a rusune agaban nur itama tanajin komi.
shigowarsa yasaka na'imar ta mike da fita da sauri cos is already time for dinning akan lokaci yau suka fita nur ta saka luxury lafaya milk colour for the first time looking both young and classy
haka suka fito inkaga javeed bazaka dauka da ciwo ajikinsa ba sai rawan jiki anty suad takeyi tana gwada miyarta tun ma kan su zauna akan dinning in, dake lady sid bata sauko ba tana can tanata shirye shiryen hidimar da suke so suyi ma javeed agidan anjima da yamma as suprise
a falon daga nur, javeed sai alhaj attah da ita anty suad din
anty suad din ce ta zuba ma javeed soup din sai wani extra kindness take mishi shikuma baso yake ba amma hakanan nur ta matsa masa da kallo yafarasha dan tasan inbe sha ba laifin dai akanta zai dawo
labarin karya da anty suad take zubawa akan soup din ya dinga saka alhaj attah dariya suna dan raha na yan uwantaka a tsakaninsu dan yasani sarai bata son yin girki wnn dinma dakyar ta iyashi lkcin da baban su zai rasu da ake yawan yinshi agidan sabida ya samu sauki
nur dai batace komi ba garama javeed yana kulasu kadan kadan dan ya lura anty suad just want to have his attention kawai ya biye yana shan soup din badon ransa yaso ba..
har saida aka kusa rabi sai ga su hajy zubaida wani irin daure fuska tay ta kame dan karma a dago batun tusa amma inaaa tana zuwa anty suad ta saki cokali acikin abinci kamar mutuniyar kirki tafara cewa zubaida ya akaji da tusa??? amma dai mutaccen bera kikaci ko??
simran kuwa duk yadda taki saida anty suad ta dinga cewa ai kazanta ne ya jawo mata zawo agaban kowa tahau bada labarin yadda dr ruqayya ta ma simran fada akan cin abinci da hannu batare da wankewa ba tace ma simran ta rage kazanta dan wallh bazasu lamunci me zawo ba.
daga nan dai suka rabu sultan yahau jirgi aka wuce dashi abuja.
karasowa wajenta yay ya sameta a tsaye fuskrsa dauke da murmushi suna hade ido ya tallabo fuskrta kadan ya sakar mata kiss me zafi snn ya riko hannunta yace lets go..
batace komi ba suka sauko kasa ta babban falon gidan wanda ya dauka da wani irin shiru sashen nur din suka wuce direct ita da kanta ta shiga bayi tafara hada musu ruwan wankan magani.
Da kyar ya amince bayan ta karanto surorin da ake tofawa aciki ta bashi yasha sukayi nafilar da akeyi atare snn ta masa wanka da ruwa me dauke da Sassaken Bishiyar Shirinya da ƙaiƙayi koma kan masheƙiya, Farfatsin Maƙera,Ciyawar bi rana da Sassaken bishiyar Gamji itama tay sabida kariya ne daga duk wani abu me cutarwa sihiri, aljani da mutum harma yara anayi amma su sai sunyi nafilar ba.
sun gama kenan ta barshi abakin gado da towel a kugunsa yana zaune yana amsa waya ta fice zabomai kayan sawa tana isa sashensan sai ga janet da sakon cewa anty suad ta hada ma javeed special healing soup
dakanta a ktchen 9:30 ana expecting dinsu a dinning, duk a tunanin nur ta dauka su anty suad zasu bar shi ya huta amma kuma inaaa da haushin abun aranta ta je ta zabar mai kayan sawa me kyau ta dawo masa dashi suka shirya atare koda ta gayamai maganan soup din anty suad taga bai wani damu da hakan ba..
wayarshi kawai ya bata yace ta kira Sisternsa amira tacemai she wants to talk to her zaije dakinsa ya dawo
gyada mai kai tay da ladabi tana karban wayar ya fita ya koma room dinsa yakira mr aqeel da janet ya kayyade musu abubuwan dayake so sumasa yanzun nan atake kowa ya kama aikin dake gabansa janet ta kira na'ima ta gaya mata iya abunda javeed yace ta harda ma nur ajaka akan mr aqeel zai tafi dashi ynxun nan.
kafin nan, tun barin anty suad wajen shan shayin lady sid tazo ta sameta tana waya da danta kamil a daki wanda tsabar masifa da zafin kai har goshinta yay zufa, idanunta yay jaaa sai zagin nur takeyi da wani irin matsanancin tsana da bqin ciki tana cewa nur tazo zata mulke gidan zata kwace komi kamar yadda uwar javeed ta kwace komi tazamo itace ke juya musu rayuwarsu abunda yafici mata rai ma baifi kankantar shekarun nur ba da har ake ririta tata kowayake yabata ita babba agidan kuma an shareta..
shikansa kamil din tun yana bata haquri har yay shiru sai kuka take tana cewa ba aga duk kokrinta akan ciwon javeed ba anxo duk sai yabon nur akeyi agabn idonsu tanata zage zage.
shigowar lady sid din ne ya saka ta dawowa hayyacinta musmn data dinga bin bayanta ta nuna mata ai feeling inta is valid har dacewa wai basuy tsammanmn mother hauwa zatana yabon nur haka akan dan wann abun datayin ba,bayan ta dada xulma xucyar anty suad sai kuma ta fara gaya mata wasu salo da zatabi dan acewarta ahakane zasu kwace powern da ake so abawa nur tareda maidata kaskantaccen matsayinta na doter inlaw agidan, ta dinga xuga anty tana gwadata tana kara hura mata kai harta sauko
yanxu haka cewa suke zasu masa surprise get to gather inda zasu samu daman fayyace masa nasu kkrin, da can kamr ma zata hada kai da simran sai kuma ta tuna ance har zawo tay ranar sai ta fasa ta fara shiriyen shiryen ita daya, anty suad ka taje kitchen wai zata mai javeed healing soup da kanta imagine matar da tayi shekara sama da sittin bata shiga kitchen ba.
ata fannin su simran kuwa abu kamar wasa tsabar zawo saida jikinta yadan xube gashi a toilet take kwana shekaran jiya da jiya har ta fara zawon jini
dakyar da fitina yau da safe personal maid dinta ta tallafa mata tay wanka ta saka mata pampers ta dawo da ita dakin ta kwanta kamar mai ciwon mashasharar kaji.
cikin hajy zubby ijiya zuwa yau saisa ya zama kamar wacce take da cikin wata bakwai ga azaban tusa wanda dakyar yazo ya sausauta mata sabida sallahn datake daddafewa tay
ahakan har Allah ya saka tusan ya ragu amma bawai ya dauke tass ba saidai cikinta bai dena girma ba duk abun duniya yabi ya isheta tunsafe ta dinga neman saratu ko zata taimaka mata amma taji wayar su saratun duk akashe.
dakyar da wahala ta kira wata shuumar kawarta acan Abuja akan ta tuntuma mata bokarta, by 7:30 am ya kirata shima bai iya bada maganin tusa da zawon ko ya gaya musu abunda ya faru dasu saratu ba, kawai cewa yay wani abunda suka shukane ya dawo kansu kuma inhar tanason su rabu da zawo da tusar dolene tay wankan magani kafin nan da kwana uku zata je can niger wajen buzaye abasu magani susha dan inba haka ba cikin ta zaicika da tsotsitsi hakama yar uwarta simran zata fara kshin tsotsutsi masu warri wato maggot kenan
hanklin zubaida atake yay dubu wajen tashi dan tunda sukayi wayar rawa kawai jikinta yake tana ta furta tashiga uku ta shiga uku tana rusa kuka cikin rudanin rashin sanin meke faruwa saida tunda taji yau an tashi ba ayi kururuwar mutuwar javeed ba tasaka aranta cewa babban matsalar da aka samu kenan tasan babu tantama maganin su saratu baiyi aiki akan javeed ba.
Tsabar ta shiga damuwa ciwon dake jikintan ma ta dena jin radadinsa tun 8am ta aiki amintacciyar servant dinta taje ta amso mata garin maganin ta kawo mata a asirrince tukun ta jikashi tay wanka dashi alhamdullh tusar ya tsaya cak amma cikin nata daya haura kamar me cikin wata bakwai bai ko kwatanta sauka ba ga boka yace mata tsutsotsine zasu cika aciki..
da dumbin fargaban hakan ta fito ta shirya dan sevant ta gaya mata cewa javeed is awake and healthy tana so taje ta gane ma idonta.
ahaka ma saida tayi ta gwada kaya dakyar ta samu wani atamfa datay dinkin ladies babban riga burmeme snn tasaka ta dauko katon mayafi me kauri wanda zai lullume mata katon ciki batare da kowa ya gani ba
da garin maganin tazo ta samu yar uwanta simran akwance mashak kamar mutacciya banda kuka babu abunda take dan ta gama zaton kawai mutuwa zatayi.
hajiya zubby batace ma simran komi ba har saida ta hada ruwan wankan wanda iyaka warin kashin ne kawai ya dauke amma duk jininta ne kezuba ta ramin kashintan hakanan dai aka saka mata pampers.
simran nata kuka duk bataji karfin gwiwa ba saida hajy zuby tace mata ai javeed ya warke tasss kawai tana gani maganin sun nan ne ya warkan dashi amma kuma nan da kwana uku zataje niger ta tambaya taji musu meyasa wnn ciwon ya samesu haka tadinga zulmawa simran karya tace mata tabbas tsarin dake cikin ahalin mufasa ne hala ya shafesu simran kuwa da wuri ta amince duba da abunda ya faru da ita akan hajy amira mufasa ranar....
Ahaka suka bawa kansu karfin gwiwa marmaza aka shirya simran ta saka wani hot red bougie gown shima dan kar agane zubewar datay na ban mamaki acikin kwana daya tal fess fess tay kyau aka gyara mata fuskrta kamar ba ita ba suka fara shirin zuwa kasa ganin javeed da idanunsu
ata fannin javeed din kuwa after like good 15 minute ya dawo ya same nur tanakan waya da yar uwarsa Amira mufasa shidai baisan me suke cewa ba amma yaga Naima a rusune agaban nur itama tanajin komi.
shigowarsa yasaka na'imar ta mike da fita da sauri cos is already time for dinning akan lokaci yau suka fita nur ta saka luxury lafaya milk colour for the first time looking both young and classy
haka suka fito inkaga javeed bazaka dauka da ciwo ajikinsa ba sai rawan jiki anty suad takeyi tana gwada miyarta tun ma kan su zauna akan dinning in, dake lady sid bata sauko ba tana can tanata shirye shiryen hidimar da suke so suyi ma javeed agidan anjima da yamma as suprise
a falon daga nur, javeed sai alhaj attah da ita anty suad din
anty suad din ce ta zuba ma javeed soup din sai wani extra kindness take mishi shikuma baso yake ba amma hakanan nur ta matsa masa da kallo yafarasha dan tasan inbe sha ba laifin dai akanta zai dawo
labarin karya da anty suad take zubawa akan soup din ya dinga saka alhaj attah dariya suna dan raha na yan uwantaka a tsakaninsu dan yasani sarai bata son yin girki wnn dinma dakyar ta iyashi lkcin da baban su zai rasu da ake yawan yinshi agidan sabida ya samu sauki
nur dai batace komi ba garama javeed yana kulasu kadan kadan dan ya lura anty suad just want to have his attention kawai ya biye yana shan soup din badon ransa yaso ba..
har saida aka kusa rabi sai ga su hajy zubaida wani irin daure fuska tay ta kame dan karma a dago batun tusa amma inaaa tana zuwa anty suad ta saki cokali acikin abinci kamar mutuniyar kirki tafara cewa zubaida ya akaji da tusa??? amma dai mutaccen bera kikaci ko??
simran kuwa duk yadda taki saida anty suad ta dinga cewa ai kazanta ne ya jawo mata zawo agaban kowa tahau bada labarin yadda dr ruqayya ta ma simran fada akan cin abinci da hannu batare da wankewa ba tace ma simran ta rage kazanta dan wallh bazasu lamunci me zawo ba.