Sashe 49
Nur Firdaus Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
wasu irin kalamai daya dinga gaya mata masu tsananin dadi da shiga rai da jin cewa ita kadaice mace a duniyarsa.....
[05/05, 19:38] BLUE💙: EPISODE 31🦋
Arewabooks @SURAYYAHMS
tunda ta lumshe ido cikin wann tunanin wani irin rauni ya kara lullumeta bata san sanda hawaye suka kara wanke mata fuska ba.
she is feeling like she cant even breath witout javeed harma yaushe za'ace mata duk wannan ruwan soyayyar dayake mata karyane? ji kawai tay bazata taba yarda ba
tana cikin wannann yanayin taji karar bude kofa, ahankli tabude lumsashun idanunta jin qamshin turaren razia ya mamaye dakin atake.
jikinta amugun mugun sanyaye tafara share hawayenta kallonta razia tadingayi da yanayin rauni har ta karaso gabanta sann ta tsuguna tareda riko hannunta da sanyin murya tace little sis ashe har kin tashi how are feeling ya kikejin jikin naki toh? are u feeling any pain,..in hada miki drugs dinki zaki sha?ko in kawo miki abinci ne pls me kike sha'awar ci i wll get it for you..
murmushin dole nur ta kakalo tanamai dada damke hannun raziar da wani irin karayar zuciya ahnkli tagirgiza mata kai da disasshen murya tace "i am okay an-razzy kawai kaina ne dama yakemin ciwo and its probably bcos i slept too much kuma dama period dina ya zo..
mikewa daga tsugunen razia tay ta dawo daf da ita tare da jawota jikinta ta rungumeta kadan cikin yanayin lallashi da mugun tausayi tana patting bayanta ahankli, sunfi minti biyar ahaka basuce ma junansu komi ba
addua kawai razia take aranta Allah yasa ace javeed zai samu sakonta duk dama ta turane kawai ta layin servant dinsa dake jikin code card na weding fittings din but she just dont care ta san koma yayane hala dai dole ne zai ji...
after like 5-7 mint of silence tadago nur din sukaje bathrum wani irin rawa rawa jikin nur din yake sabida zafin ciwon kai da zazzabi, haka ta tayata cire kaya tadora mata soft white towel snn ta hada mata ruwan wanka me dumi ta kyaleta tay wankan
ita kuma ta dawo cikin bed room din tadan gyarashi sama sama after some minutes tasake shigowa ciki tafito da ita tamata komi ta bata inner wears da pad da wani green colour satin plain gown marar nauyi tasaka ajikinta.
daga nan tea me kauri ta hada mata da kyar nur tay kurbi biyu suka zauna cikin sauke ajyan zuciya razia tace "Nur can we talk?
dagowa nur tay suka hade ido ta gyada mata kai ahankli..
kai tsaye razia tace nur dan Allah ki gaya min meye ya faru..pls ask me anything abt him wallh zan gaya miki, i know ure hurt bcos of what i said at the balcony kuma har yasa kikaje zaki kashe kanki i feel really realy guilty, pls talk to me sis, bana son hakan ya kuma faruwa dake har na bar duniyar nan
dan shiru nur tay dan atake idanunta yakara cikowa da wasu sabbin ruwan hawaye jitayi brain inta da zcyarta sun hadu sun mata caaaaa sai zzxfr muhawara da juna sukeyi duk ta rasa wanne ne zataji guda daya..
is like some part of her is breaking into pieces with pain and anger, wani bangaren kuma is tryin hard to deny everything nd stay very calm sabida wann mugun kaunar javeed datakeji acikin ranta.
itakanta bata son ta amince da javeed zai iya aikata mata haka, kuma kai tsaye takejin bazata iyama zargin sa akan cin amanarta ba sabida bakaramin makahon son shi takeyi ba...
toh ince dai duk rintsi duk wuya duk kuma rashin samunsa a waya nan da kwana kadan dai zai bayyana kansa agidansu tunda dai shima zaizo ayi daurin aurensa inma shine angon...
ji tay gara ta cigaba da kasancewa acikin pain of denial harse ranan daurin auren yay yazo gidansun snn ta gansa ido da ido inyaso duk wani borin da zatay masa ta masa agaban sa amma ynxu kam batama san mezata kama a matsayin hujja tarike ba he dint call her or text her kuma bata san ko shi javeed dintan bane ko ba shine ba koma yaya ne kawai de she just dont want to belive it.
jikinta kara mutuwa yakeyi inta tuna yadda razia take balain sonta takuma damu da ita she knw razia bazata hurting inta da gangan ba. to kenan bei kamata itama tay mata wani hukunci akan abinda ya shafe tsakaninta da javeed mufasa ba.
kanta na kallon kasa hawayenta nata zuba tahau saka wayann tunanin a kwakwarlta
harsaida tagama gamsar da kanta da kuma zuciyatta kafin nan tashare hawayen ta tadago muryanta a sanyaye sosai tace "anty razia dan Allah kiy hakuri..i think, i just over reacted abt wat you said to me at the balcony jiya...
cikin wani irin lumshe ido da budewa razia tace nur karki sake kimin wani karya.. pls let discus dis, did u knw javeed mufasa that much da dakike cewa hakan? ko ke aranki kina tunanin..
cikin wani irin datsar numfashinta da ggwa nur tace anty razia wallhi bana tunanin komi akansa i really trust him and know der must be some sort of a mistake toh wayasan ma ba nawa javeed din bane..i am sure ma ba shi bane toh in ma shine mubar wann maganan lets pretend like it neva happen har sai na tabbatar, dan Allah anty razia dont say no to me..aciki muryan kukan ta karasa.
razia tay shiru batace komi ba can dai ta dago takalle nur din ganin har yanxu kukan take cikin sauke ajiyan zuciya tace nur bazan iya ba, i cant watch u cry like dis nide kinga gaskiya zanjeni falo na gayawa baba sede dik abunda zai faru ya faru...
da sauri nur tahau share hawayenta dake zubowa cikin magiya me ban tausayi sosai tace haba anty razy toh na dena kukan kuma zan ci abinci zan warke.. nayi miki alkwari i wll be with u akowani step na shirin aurenki
..but you have to promise me zamubar wann maganan harse bayan na hadu dashi munyi magana duk abunda yayanke mana tsakanina ni dashi sai muyi amfa i dashi wajen deciding din gayawa baba abuda muke ciki daga baya.
anty razzy pleasee dan Allah Dan Allah
banason kowa yaji wann maganan what if i am wrong abt it..
kituna fa kece kika koyamin cewa na iya riqe emotions dina, ki tuna alkcin danazo gidan nan banda kowa banda komi i was rlly feeling traumatized but u stood by me and help me with ur own time and money...
kece kikayi sanadiyar da nazama mace na kuma san kaina, bai kamata na yanke miki ko shi wani hukunci batare danasan meke faruwa ba...
Duk da prolong magiyan da nur ta dingayi ma razia dakyar raziar ta bar maganan nan ya wuce
dan bakaramin kashe mata jiki nur takeyi ba da tausayi itade duk tagama lura da cewa gabaki daya nur is not herself again she just want to live in denial dan batason ta jin wann zafi da radadin.
wani tunani tay aranta tace toh tunda abunda nur din take so kenan gara kawai ta kyaleta kodan ma tasamu lfya snn tasamu daman tursasata tanacin abinci dan karta rame ko wani ciwo yaje ya shigeta.
sun jima a dakin suna magana amma haka nur taki sam har razia ta gaji tay shiru dan ta lura hala inba shi javeed din dakansa yazo ya furta mata komi dabakinsa ba bazata wani amince ba..
well, is a matter of four days now. duk yadda takejin ciwo da kuma nauyin ganin yar uwarta nur acikin wnn yanayin hakanan ta daure tabiye mata suka yanke hukuncin binne duk wata magana data shafi javeed mufasa a tsakaninsu da zimn harse javeed din yazo
kafin susan me zasu dora agaba.
bayan komi ya lafa suka fito waje iyayen bakaramin dadi sukaji da sukaga nur ta dan sake jikinta ba sede yanayinta na rauni yasaka suke tunanin kodan hala batagama warwarewa bane daga
incident din ruwa data samu yasaka ta zama bata da karfin jiiki sosai.
wann daman razia take amfani dashi wajen tursasa mata cin abinci hakanan zata daure agabansu ta tuttura amma tana komawa dakinta zata amayo su waje tasss.
dagata dayan bangaren kuwa sosai maganganun mrs hasina yay mugun tasiri a wajen laylah badon komi ba saidan dataji ance mata nur firdaus ta zama wata abar kwatance har tana da ma'aikata.
hakanan itama ta fara kukkusawa tana shiga sharaf babu shanu musmn yanxu dataga adnan baiya shiga tsabgarta itama tuni tafara warewa tana bin taron siyasa na surkuwanta koda kuwa za'ayi mocking inta a zageta hakanan take daurewa kawai dan asan da ita koda ma itama zata zama abar kwatance kamar nur firdaus
a sannu sannu cikin satin nan kuwa har tay sabbin abokai wanda suke tsammanin ai tunda ita surkuwan hajy mairam ce toh zasu iya bin kafarta su samo wani alfarman
itama ahaka ta bude wani sabuwar dabara
da cuccusa kai tare da kuma taimakon mrs haseena takan rubuta letter office din hajy mairam abata financial grant da zatay mobilizing wani organisation na mata.
tafara aikin kenan bata jima ba rayuwa yafara mata sauki
dan har kudi tana samu awajen wanda suke neman gindin zama daga waje.
wann yanayin ya bata daman rage zama a gida,itama tana dan fita ana damawa da ita gashi yanxu mrs haseena ta saka mata ido sosai akan batun gyaran jiki da shan maganin gyaran jiki dana kiba sabida kawai ace aure ya karbi yarta tay dumul dumul acikin arziki.
washe gari a kaduna nur tana zaune akan dadduma dan ko bacci bata samu tay jiya ba zallahn tunanin javeed dinta kawai ta dingaji komi ya zame mata kamar sabo dan duk ta rasa toh mesa bataji wann kalar ciwo da wahalar akan adnan ba.
yauma hakanan tun da ta idar da sallah dinga neman layinsa
tana turamai sako amma duk basa shiga
kuma duk sanda tay hakan sai kaga ta raunata tanata kuka
amma dake tasan razia zata iya shigowa any moment sai yau batay kukan me yawa ba wanka tafada ta shirya cikin wata simple fitted gown
na sky blue atampa
tagama shirin kenan saiga razia suka gaisa
ta tambayeta lfyarta snn sukaje kasa sukayi breakfast.
[05/05, 19:38] BLUE💙: EPISODE 31🦋
Arewabooks @SURAYYAHMS
tunda ta lumshe ido cikin wann tunanin wani irin rauni ya kara lullumeta bata san sanda hawaye suka kara wanke mata fuska ba.
she is feeling like she cant even breath witout javeed harma yaushe za'ace mata duk wannan ruwan soyayyar dayake mata karyane? ji kawai tay bazata taba yarda ba
tana cikin wannann yanayin taji karar bude kofa, ahankli tabude lumsashun idanunta jin qamshin turaren razia ya mamaye dakin atake.
jikinta amugun mugun sanyaye tafara share hawayenta kallonta razia tadingayi da yanayin rauni har ta karaso gabanta sann ta tsuguna tareda riko hannunta da sanyin murya tace little sis ashe har kin tashi how are feeling ya kikejin jikin naki toh? are u feeling any pain,..in hada miki drugs dinki zaki sha?ko in kawo miki abinci ne pls me kike sha'awar ci i wll get it for you..
murmushin dole nur ta kakalo tanamai dada damke hannun raziar da wani irin karayar zuciya ahnkli tagirgiza mata kai da disasshen murya tace "i am okay an-razzy kawai kaina ne dama yakemin ciwo and its probably bcos i slept too much kuma dama period dina ya zo..
mikewa daga tsugunen razia tay ta dawo daf da ita tare da jawota jikinta ta rungumeta kadan cikin yanayin lallashi da mugun tausayi tana patting bayanta ahankli, sunfi minti biyar ahaka basuce ma junansu komi ba
addua kawai razia take aranta Allah yasa ace javeed zai samu sakonta duk dama ta turane kawai ta layin servant dinsa dake jikin code card na weding fittings din but she just dont care ta san koma yayane hala dai dole ne zai ji...
after like 5-7 mint of silence tadago nur din sukaje bathrum wani irin rawa rawa jikin nur din yake sabida zafin ciwon kai da zazzabi, haka ta tayata cire kaya tadora mata soft white towel snn ta hada mata ruwan wanka me dumi ta kyaleta tay wankan
ita kuma ta dawo cikin bed room din tadan gyarashi sama sama after some minutes tasake shigowa ciki tafito da ita tamata komi ta bata inner wears da pad da wani green colour satin plain gown marar nauyi tasaka ajikinta.
daga nan tea me kauri ta hada mata da kyar nur tay kurbi biyu suka zauna cikin sauke ajyan zuciya razia tace "Nur can we talk?
dagowa nur tay suka hade ido ta gyada mata kai ahankli..
kai tsaye razia tace nur dan Allah ki gaya min meye ya faru..pls ask me anything abt him wallh zan gaya miki, i know ure hurt bcos of what i said at the balcony kuma har yasa kikaje zaki kashe kanki i feel really realy guilty, pls talk to me sis, bana son hakan ya kuma faruwa dake har na bar duniyar nan
dan shiru nur tay dan atake idanunta yakara cikowa da wasu sabbin ruwan hawaye jitayi brain inta da zcyarta sun hadu sun mata caaaaa sai zzxfr muhawara da juna sukeyi duk ta rasa wanne ne zataji guda daya..
is like some part of her is breaking into pieces with pain and anger, wani bangaren kuma is tryin hard to deny everything nd stay very calm sabida wann mugun kaunar javeed datakeji acikin ranta.
itakanta bata son ta amince da javeed zai iya aikata mata haka, kuma kai tsaye takejin bazata iyama zargin sa akan cin amanarta ba sabida bakaramin makahon son shi takeyi ba...
toh ince dai duk rintsi duk wuya duk kuma rashin samunsa a waya nan da kwana kadan dai zai bayyana kansa agidansu tunda dai shima zaizo ayi daurin aurensa inma shine angon...
ji tay gara ta cigaba da kasancewa acikin pain of denial harse ranan daurin auren yay yazo gidansun snn ta gansa ido da ido inyaso duk wani borin da zatay masa ta masa agaban sa amma ynxu kam batama san mezata kama a matsayin hujja tarike ba he dint call her or text her kuma bata san ko shi javeed dintan bane ko ba shine ba koma yaya ne kawai de she just dont want to belive it.
jikinta kara mutuwa yakeyi inta tuna yadda razia take balain sonta takuma damu da ita she knw razia bazata hurting inta da gangan ba. to kenan bei kamata itama tay mata wani hukunci akan abinda ya shafe tsakaninta da javeed mufasa ba.
kanta na kallon kasa hawayenta nata zuba tahau saka wayann tunanin a kwakwarlta
harsaida tagama gamsar da kanta da kuma zuciyatta kafin nan tashare hawayen ta tadago muryanta a sanyaye sosai tace "anty razia dan Allah kiy hakuri..i think, i just over reacted abt wat you said to me at the balcony jiya...
cikin wani irin lumshe ido da budewa razia tace nur karki sake kimin wani karya.. pls let discus dis, did u knw javeed mufasa that much da dakike cewa hakan? ko ke aranki kina tunanin..
cikin wani irin datsar numfashinta da ggwa nur tace anty razia wallhi bana tunanin komi akansa i really trust him and know der must be some sort of a mistake toh wayasan ma ba nawa javeed din bane..i am sure ma ba shi bane toh in ma shine mubar wann maganan lets pretend like it neva happen har sai na tabbatar, dan Allah anty razia dont say no to me..aciki muryan kukan ta karasa.
razia tay shiru batace komi ba can dai ta dago takalle nur din ganin har yanxu kukan take cikin sauke ajiyan zuciya tace nur bazan iya ba, i cant watch u cry like dis nide kinga gaskiya zanjeni falo na gayawa baba sede dik abunda zai faru ya faru...
da sauri nur tahau share hawayenta dake zubowa cikin magiya me ban tausayi sosai tace haba anty razy toh na dena kukan kuma zan ci abinci zan warke.. nayi miki alkwari i wll be with u akowani step na shirin aurenki
..but you have to promise me zamubar wann maganan harse bayan na hadu dashi munyi magana duk abunda yayanke mana tsakanina ni dashi sai muyi amfa i dashi wajen deciding din gayawa baba abuda muke ciki daga baya.
anty razzy pleasee dan Allah Dan Allah
banason kowa yaji wann maganan what if i am wrong abt it..
kituna fa kece kika koyamin cewa na iya riqe emotions dina, ki tuna alkcin danazo gidan nan banda kowa banda komi i was rlly feeling traumatized but u stood by me and help me with ur own time and money...
kece kikayi sanadiyar da nazama mace na kuma san kaina, bai kamata na yanke miki ko shi wani hukunci batare danasan meke faruwa ba...
Duk da prolong magiyan da nur ta dingayi ma razia dakyar raziar ta bar maganan nan ya wuce
dan bakaramin kashe mata jiki nur takeyi ba da tausayi itade duk tagama lura da cewa gabaki daya nur is not herself again she just want to live in denial dan batason ta jin wann zafi da radadin.
wani tunani tay aranta tace toh tunda abunda nur din take so kenan gara kawai ta kyaleta kodan ma tasamu lfya snn tasamu daman tursasata tanacin abinci dan karta rame ko wani ciwo yaje ya shigeta.
sun jima a dakin suna magana amma haka nur taki sam har razia ta gaji tay shiru dan ta lura hala inba shi javeed din dakansa yazo ya furta mata komi dabakinsa ba bazata wani amince ba..
well, is a matter of four days now. duk yadda takejin ciwo da kuma nauyin ganin yar uwarta nur acikin wnn yanayin hakanan ta daure tabiye mata suka yanke hukuncin binne duk wata magana data shafi javeed mufasa a tsakaninsu da zimn harse javeed din yazo
kafin susan me zasu dora agaba.
bayan komi ya lafa suka fito waje iyayen bakaramin dadi sukaji da sukaga nur ta dan sake jikinta ba sede yanayinta na rauni yasaka suke tunanin kodan hala batagama warwarewa bane daga
incident din ruwa data samu yasaka ta zama bata da karfin jiiki sosai.
wann daman razia take amfani dashi wajen tursasa mata cin abinci hakanan zata daure agabansu ta tuttura amma tana komawa dakinta zata amayo su waje tasss.
dagata dayan bangaren kuwa sosai maganganun mrs hasina yay mugun tasiri a wajen laylah badon komi ba saidan dataji ance mata nur firdaus ta zama wata abar kwatance har tana da ma'aikata.
hakanan itama ta fara kukkusawa tana shiga sharaf babu shanu musmn yanxu dataga adnan baiya shiga tsabgarta itama tuni tafara warewa tana bin taron siyasa na surkuwanta koda kuwa za'ayi mocking inta a zageta hakanan take daurewa kawai dan asan da ita koda ma itama zata zama abar kwatance kamar nur firdaus
a sannu sannu cikin satin nan kuwa har tay sabbin abokai wanda suke tsammanin ai tunda ita surkuwan hajy mairam ce toh zasu iya bin kafarta su samo wani alfarman
itama ahaka ta bude wani sabuwar dabara
da cuccusa kai tare da kuma taimakon mrs haseena takan rubuta letter office din hajy mairam abata financial grant da zatay mobilizing wani organisation na mata.
tafara aikin kenan bata jima ba rayuwa yafara mata sauki
dan har kudi tana samu awajen wanda suke neman gindin zama daga waje.
wann yanayin ya bata daman rage zama a gida,itama tana dan fita ana damawa da ita gashi yanxu mrs haseena ta saka mata ido sosai akan batun gyaran jiki da shan maganin gyaran jiki dana kiba sabida kawai ace aure ya karbi yarta tay dumul dumul acikin arziki.
washe gari a kaduna nur tana zaune akan dadduma dan ko bacci bata samu tay jiya ba zallahn tunanin javeed dinta kawai ta dingaji komi ya zame mata kamar sabo dan duk ta rasa toh mesa bataji wann kalar ciwo da wahalar akan adnan ba.
yauma hakanan tun da ta idar da sallah dinga neman layinsa
tana turamai sako amma duk basa shiga
kuma duk sanda tay hakan sai kaga ta raunata tanata kuka
amma dake tasan razia zata iya shigowa any moment sai yau batay kukan me yawa ba wanka tafada ta shirya cikin wata simple fitted gown
na sky blue atampa
tagama shirin kenan saiga razia suka gaisa
ta tambayeta lfyarta snn sukaje kasa sukayi breakfast.